Showing 39001 words to 42000 words out of 108953 words

Chapter 14 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

23

yin duk yanda xaiyi ya fuddani

Kuma ya dinga turomin kai.

Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana San nima nayi toxali dashi arame.

Megadin Yace toh. Ya fitta

SAILUBAH tabishi da kallan ji

n da'di

Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai

Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah

Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi

RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka

daidai wannan lokacin

Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka

RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi....

Megadin ya koma gidan da farin ciki

Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce

Sanda ya shiga gidan cikin harabar gida

n ya kirata awaya

Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya

Sai taji wayanta na ringing

Gabanta yafa'di ganin RAMADAN ne

Ta'dauka a tsorace

Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin gidanku yanxu

Ki sani i

n kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu

Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh

Da sauri tayi cilli da wayan tanufi 'dakin Dadynta tana kwala mishi kira



Fa'di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka

Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta Yace da gaske tace Wlhi

Cikin burkicewa ko bindigar bai 'dauka bah. tunaninshi ya 'dauka suka nufu harabar gidan

ita dashi da momynta

Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta.....

Sai ganinsu yayi a burkice

Dad 'din nata ya 'daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar

Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka 'dauko ba Dady

Yace na bu

rkice da yawa ne

Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne

Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah

Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa

Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira....

Nanko sukayo kanshi da gaggawa



Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi

Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina

Dad 'din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka

Dan Wlhi in ba'a dawomin da ku'dina b

a saina kashe ka

Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na 'daukeka video sai in kira uban naka in turama masa.

👯

〰

👯

*New RAMADAN*

Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa

A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiri

l ne da New RAMADAN da yaran aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki

New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni wai agarin Kano harda ambatan sunana........

Agigice Dad 'din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasank

a kuma ta ambaci sunanka

Shuru New RAMADAN yayi

Can Yace eh

Amma me yasa hankalinka yatashi haka

Cikin San gyara kansa Dad 'din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse shi dan kira daya shigo

[9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele

👯

: Ya kaf

e wayan da ido dan ganin Dadyn shahuda ne

Sai yaqi 'dauka

Junior RAMADAN ya danna wajan 'dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad 'din nasa yana jin qiwar 'dauka ne

Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan

Kaga kamun Allah k

o

Saiya dawo min da 'danka ba makami ba komai

Yanxu haka gashi a hannuna.

Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa

Yace kanada wani 'dane banda RAMADAN

Shinake nufi

Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku'dina yanxu b

a Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa...

Yana fa'din haka ya kashe wayan

Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli 'dan nasa RAMADAN ya maida kallansa ga wayan yana addu'a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau.....

Kanya tat

taro tunaninsa videon ya shigo

Aiko da sauri junior RAMADAN ya 'dauki wayan ya duba videon

Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa

Cikin tsoro da mamaki

yaba Dad 'din nasa waya Yace Waye shi Dad

Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba

Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na'dan wani lokaci yana naxarinsa

Kana ya tashi yana Murmushi yaxuba drink a cup Yac

e ko Dad

Amma da mamaki

Dan Kallo 'dayan nan dana masa na gane 'dan uwa nane fa'damin ya abin yake dan naji qaunarshi Sosai araina

Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai......

Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya s

harewa ba

Ina San inji Waye shi

Kafa'damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da'di ba

Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin 'dan nasa

Alhaji Jibiril Yace eh 'dan uwanka ne

Ku 'yan biyu ne

Kaine kuma ka haifemu. J

inior RAMADAN ya fa'da da San abashi amsa da sauri

Yace bani bane mahaifinku.....

Junior RAMADAN ya saki cup 'din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji Jibiril tsoro

Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba 'danka

bane.

Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri

Junior RAMADAN ya juya kai Yace eh

Ba Uba na gari da xaisa 'dansa akan haiyar daka 'dorani akai

Wane ubane nagari ne xaisa 'dan yin fashi da makami.

Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi

To ina ji

Alhaji Jibiril Yace ka saurareni

Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah.

Ya fa'da dasan barin falan xuwa part 'dinsa

Alhaji Jibiril Yace RAMADAN.....

Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace karka qara ki

rana haka daga yau.....

'dan iskan mutum kawai

Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne

Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin yarinyar can ya ta6a min lafiyar 'dan Uwa

Wlhi ba abinda xai hanani 'daukar mummunar mataki akanka.....

Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera

Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin

Komai...

Cikin girmamawa sukace toh

Kana yayi tafiyarsa part 'dinsa cikin halin ko in kula

Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole Ku kashe min shi

Atare sukace wah

😳

Yace RAMADAN.....

Sukace wannan na

nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can

Yace nanan gidan.

Suka kalli junansu a hargitse.....

Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan

Duk sai suka bishi da kallo

Yayi Murmushi da 'daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xak

ayi ka ku6utarmin da 'dan uwana

Sai ya qara barin falan

Direct part 'din shi Alhaji Jibiril 'din yayi ya 'dauki Wasu diaries biyu da duk lokacin dayaxo 'daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi nasan yaji me suka 'kunsa

Cik

in sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta

By Hajju

👯

RAHA

â“‚

🅰

T

[20/03, 17:09] 80k: [12:26PM, 05/12/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalel

e*

*Bismillahir*-

*rahmanurrahim*

*PART 85*

Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado.

Xai kirata kenan Amar ya shigo 'dakin Yace brother ya kamata yau mu 'dan xaga gari

Yace toh bara inji nutsuwata sai muje

Amar yayi dariya Yace toh kaf

ito lafiya

Yace Allah yasa

Kiranta yayi Yace Auntyna

Tace naji dadi Sosai Wlhi

Yace nasan xakiji da'din yanxu bani labari

Tace farkwan labarin shine kaci abinci

Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe

Cikin sanyi Tace kaci pls

Ya

ce Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake

Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa bana san xamanka da yunwa

Yace nasani

Kinga nasami wata mafuta guda 'daya....

Tace toh fa'di inaji

Yace mexai hana ki'dan roqeshi ya kaiki ko gidan ma

tar abokinsa ne

Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba

Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar 'dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi bana qaunarsa.

RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing 'dinki so

sai ina buqatarki kusa dani

Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina

Dan Kullun sai nayi mafarkinka.

Yace Allah Auntyna

Tace Wlhi Qanina

Yace toh kiyi abinda nasaki

Tace toh kaci abinci pls

Indai kanaso nasami nutsuwata

Yace angama my Aunty bye-bye den luv u

Tace love you more my futuna.....

Da Murmushi ya waro ido

😳

Yace nine futuna ko

Tayi Murmushi cikin sanyi Tace ko yanzu ganin bani kusa ka dena ne

Yac

e idan kika dawo xan 'dora akan inda natsaya

Tace aha.

Bana gajiya da hira dakai Qanina

Yace nima haka Auntyna

Tace kaci abinci yanxu bayan ka gama muci gaba

Yace Owkie

Da misalin qarfe biyar inuwa ya kawoma junior RAMADAN rahotan Koma

i na RAMADAN

Da yanda yake dasu KHAMIS da FAWAS da yanda ya shaqu da Auntynsa SAILUBAH

Komai dai sanda junior RAMADAN yaji

Yayi Murmushi kawai

Qarfe takwas ko nayi na dare junior RAMADAN sukama Alhaji Aminu dirar makiya

Yana Cikin 'dakin da Yak

ama a hotel 'din

Junior RAMADAN da Isma'il suka buqaci ma'aikacin wajan daya gaya musu wane 'daki yake

Da farko Yace dokace ba'a fa'din inda mutum yake a hotel

Amma dayaga ku'di ai bashiri Yace musu yana 'daki mai number goma Sha shidda

Haka ko suk

aje gareshi

Kofarma abu'de take

Sai kawai suka shiga suka dannama "kofar key

Alhaji Aminu Wanda yake cin abinci ga wani saurayi najiranshi yagama sufa'da masha'a. Sai kawai yabi junior RAMADAN da kallo

Cikin mamaki Yace RAMADAN meya kawoka nan

Junior RAMADAN yayi Murmushi ya 'dora qafarshi 'daya a table 'din da yake cin abincin yana juya bindiga Yace abu 'daya ne ya kawoni

Cikin tsoran yanda yake juya bindiga Alhaji Aminu Yace miye shi kuma meyasa naganka cikin wannan yanayin bayan nasan ka

ime nutsuwa ne gashi kamar ba imani atattare dakai

Junior RAMADAN Yace au haba

shege Alhaji dama kasan imani kake kashe qananan yara kake 6ata maxaje da ma'digo

Kake cikin kwingiya shan jini

Alhaji Aminu yayi shuru ya bishi da ido da mamakinsa da

kuma tsoran yanayinsa

Junior yaci gaba da fa'din. Toh dan ubanka idan kana iskanci mu asamanka muke

Duk da bama ko 'daya acikin abinda kakeyi Amma nafika iskanci Wlhi

So nake kasaki SAILUUVAH.......

Sai kuma ya kalli Isma'il Yace Hakka sunan yake

ko

Da Murmushi Isma'il Yace eh haka yake oga Saidai naji da'din yanda a ambaci sunan da alama kafi kowa iya fa'dar sunan

Ya tabe baki da maida kallan ga Alhaji Aminu Yace nima haka kawai naji sunan yayimin idan na ambaceshi inajin da'dinsa abakina Sosa

i

Alhaji Aminu Yace baxan iya sakinta ba.............

Aikam ya qarasa furucinsa junior RAMADAN ya sakar masa harsashi 'daya a kafa'da

Nan Alhaji Aminu yasaki wata furgitacciyar qara yadafe gun tare da tashi yajah baya cikin tashin hankali da tsoro

Junior Yace Shege angayama ana yimin musu ne acikin wannan yanayin da nake ciki

Kayi kuskure

Tayaya xa'ayi ka Auri yarinya ka ajiyeta batare da kana mata amfanin Komai ba

Ko An gayama ita 'din bishiyace da xata rayu haka bajin 'dimin mijinta kusa da

ita.

Cikin maseefar tsoro Alhaji Aminu Yace na roqeka da Allah karka kasheni inasan rayuwa ban gaji da ita ba.

Yace toh naji

Yanxu so nake kasaketa Cikin daran nan

Gobe kuma kinji barinta gidanka da misalin qarfe goma

Idan ba haka ba Wlhi kaji n

a rantse yanda nabaka wutta a kafa'darka haka xan qara baka a cikin xuciyarka

Ya fa'din haka ya fitta daga 'dakin Isma'il yabi bayansa

Iya tsorata Alhaji Aminu ya tsorata da junior RAMADAN

Jikinsa na rawa ya sallami wannan saurayin dan badamar ai

kata abun nasu yana cikin jini.

kana ya 'dora suwaita akan rigarsa shima ya fitoh dan xuwa ga doctor ya cire mashi harsashin

Bayan angama mishi Komai ya xauna hutawa kafin ya nufu gidan nasa.

Junior RAMADAN ko da qarfe goma Sha 'daya ya kwanta

dan jiyayi kansa nayi masa ciwo

Baiyi nisa a baccin bah yaran nasa suka tashe shi

Ya qare musu kallo ba Isma'il aciki

Yace kunxo kashe ninne kamar yanda yasaku ranar

Suka kalli junansu

Kana sukace ka yafe mana oga mun amsa mishi da xamu aikata h

akan

Saidai baxa mu iyaba musamman idan muka tuna halaccinka garemu

Yace gud ashe Ku 'ya'yan halak ne.

Kunyi kyan tunani

duk da ban ta6a kisa ba. Da ace bakuyi wanna tunanin ba dako nafara kisan akanku

Kuje gareshi kuce mishi baxaku iyaba shi yax

o da kansa ya kashenin

Haka ko suka juya suka fitta

Yabisu da kallo

Alhaji Jibiril 'din yana falansa suka gayamai baxasu iyaba

Yajah numfashi Yace hmm nasani baxaku iyaba. musamman idan kuka tuna alkairan da yakema iyayanku.

Kuje karku damu

xansan yanda Xanyi dashi.

Alhaji Aminu Lokacin da ya'isa gidansa qarfe 'daya ne na dare

A bet room yaga SAILUBAH tana Sallah

Ya xauna harta idar

Tabishi da mugun kallo Tace lafiya

Yace itace takawoni

Dama 'dan uwanki Shegen Yaro ne

Tace

duk da bansan wa kake nufiba nasan ko kusa bashi da kwatankwacin hali irin naka. Karka qara kiran wani nawa da shege. dan kaine shegen. 'dan iska. Fasiqi. mugu axxalimi. Mara imani me kashe qananun yara batare da tausayawa ba.....

Yace na sakeki saki

uku

Da sauri SAILUBAH Tace Alhamdulillah

Nan Tatashi da sauri Tace muje ka fuddani daga wannan qaxamin gidan naka

Ya tashi Yace xaki fitta Amma sai gobe da qarfe goma

Yana fa'din haka ya fitta

SAILUBAH tajah numfashi taxauna takira RAMADAN dan bas

hi labari

Saidai taji wayan akashe bayan yanxu suka gama waya tata6e baki da tura masa message

Kana takwanta bayan tatufe ko ina da addu'a

By Hajju

RAHA

â“‚

🅰

T

[20/03, 17:09] 80k: [8:29PM, 04/12/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯👯

*SAMAREEN*



*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir*-

*rahmanurrahim*

*PART 84*

Yusra CE take yunqurin shiga gidansu

Wani saurari ya tareta yana fa'din sannu 'Yan mata Tace Yauwa

Yace dan

Allah dama RAMADAN anan gidan yake

Tayi Murmushi kun san Yusra da surutu nan tafara mai xuba kamar kanya Tace ayya Ya RAMADAN ai 'dan kano ne ya kawoma Momyna da Dadyna da kuma wata Auntynsa SAILUBAH xirayane

Ina sanshi Sosai

Yace ayya haka kawai n

aji ina sanshi nima inasan inyi abota dashi ko xakiban adireshin Sa na garin kano

Tayi dariya Tace Sosai mah. Ina lefin me sanka

Nan taxage tagaya mai Komai akan RAMADAN Wanda ta'dan sani

Tana cewa Wlhi xakaji da'din abota dashi dan yanada hali mekya

u

Yace Allah qanwata

Tace Wlhi da gaske

Yayi Murmushi dayi mata godiya har yana cewa in tashiga tagai sheshi kuma tace mishi zaixo anjima

Ta gya'da kai Tace toh ta shige ciki

Kana ya tafi yana mamakin magana irin nata

Senior RAMADAN na bacci Yus

ra ta tadashi

Yace matsala ya akayi

Tace hmm wani ne ya tareni daxan shigo gida wai Yana sanka yana San yayi abota dakai

Na bashi bayanai akanka Sosai

Yace me kika sani akaina

Tace abubuwa da yawa

😀

Yayi Murmushi Yace ko

Tace Sosai mana

Yace

angaisheki jeki ha'damin Lipton

Tace aha Yayana

Tafita. Yabita da kallo

Batafi minti uku ba saigata da Lipton 'din

Yace nagode Tace dame fah

Yace haka dai

Tace Allah bana so ka dinga min godiya idan na maka abu

Yace dalili

Tace nima hakka

dai

Ya mata Murmushi kawai batare da Yace Komai ba

Junior RAMADAN ko yana tsaka da baccinsa yaransa suka tasheshi

Yace dafatan kun gano min shi

'Daya daga cikinsu Yace eh Amma ba dukkan labaran ba dan wasu sai sunkai gobe

Ayau Inuwa ya ta

fi garin da yake Kano

Dan ya sami bayanai agun wata yarinyar gidan daya sauka anan Yusra

Ta tabbatar mishi sunansa RAMADAN kuma agarin kano yake da xama awata unguwa Fage

Na tabbatar maka xai gano maka ko shi Waye

Yace gud... Hakka nakesan jiii....

..

Wani acikinsu Isma'il Yace oga naganshi 'daxu akofar gidan Alhaji Aminu

Junior RAMADAN Yace Waye kuma shi

Yace wani 'dan kwungiya ne ba abinda bayayi

Cikin mamaki

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login