Showing 96001 words to 99000 words out of 108953 words

Chapter 33 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

9

takeyi dama ai sanda nace kar kay

i Amma kaqijina

Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice

Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah

Yace aa

Tace pls mana

Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna

Tace ahakan mah

ba barina xakayi bah

Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa

pls muje in rakakah

Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo

Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d'ina

Yayi Murmushi Yace toh Aunty am

ma kika da'de saina biyoki

Tayi dariya da cewa nako xane ka

Ya waro ido ka'dan

πŸ‘ŒπŸ»

Yace baxan mah biyoki bah toh

πŸ˜€



Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka

da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn tasa m

atsayin matarsa

Qarayin Murmushi yayi Yafa'da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma kyawawa

matan sunyo kamarta

Mazan sunyo kamarshi

Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa

Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu'de Cikin s

auri yana rarraba ido Ganin yanda tajeramai Komai na breakfast 'dib agabansa

Yace wow Aunty... yaushe kika jerasu haka

Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma kaima Innah nata

Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi



Ta harareshi da fa'din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse saina babbakaku

😳😳😳😳

Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya 'kona ni

Tace sosai mah

Yace wayyo

Allah

Ya xanyi da Asma'u yanxu

Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata 'ya mace a gabana Wlhi sai mun samu mummunan sa6ani dakai

Yace toh nadena

Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace

Wlhi

Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah

Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba

Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da aminci

Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cig

aba da fa'din toh kixauna mana

Tace naqi wayan. In xauna ka 'danemin cinya ko

Ahankali ya 'daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadΓ  lectures

Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun 'daxo ba

Nagaya miki yanxu Aunty

Qara rungu

marsa tayi Tace yaushe xan koma ni.

Yace ba rana bare wata inji yara

πŸ™„

Tace haba 'dan Qanina

πŸ‘ŒπŸ»



Yace Allah Auntyna

Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka

Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce

Tace Allah ka xarce kuk

a xan samah

Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba

Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce yalura tafisu

Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah

Yace Karki tambayeni dalili

n da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah

Bayan tagama bashi brek 'din da lallami ta lalla6ashi yatafi 'daukar darasin nashi badan yaso bah

Koda SAILUBAH tabu'de wayanta sakwannin XEE

tagani

Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da'di shiyasa ta kashe wayan nata

Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE

😰

Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina.....

Tafa'di hakan

a bayyane

Daqar takira XEE Tace sister

XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami kaina bayan yayi min da'din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy...

SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari 'Yar uwa

Tace kamar ya in bari

ya tone rijiyar ne

😳

Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar

Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi

Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN matsayin Babba

_ayyΓ 

kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin ba xata. tunda ya amshe budurcina dama ai nashi ne_

SAILUBAH Tafa'di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar

πŸ˜‚

```Toh bara mugani jama'a idan ciki ya kusantoh tah

πŸ˜€

```

Amma m

eyasa kika kashe wayanki haka

XEE tatambaya Cikin san tasani

SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba

XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance ga dalilin nasa bah......

Yau she Xaki xone pls ina

san ganinki. SAILUBAH Tafa'di hakan dasan 6atar da xancan

XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu'du kafin naxo dan wani ra'ayi nawa

SAILUBAH Tace miye shi ra'ayin naki

Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo

SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah

Tace Xaki gane nan gaba ai

Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan.......

Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi

Bata San har ya gyarata bah.

πŸ˜€

************************

Cin amarci yayimah RAMADAN da'di

Sos

ai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa

Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun

Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan

Kwa'dayi yayi mata yawa

Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa

Sam tunaninta ya tus

he

RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya'dan bama Kansa wani lokaci kafin ya binciketa

*********************************

Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah

Kallo 'daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta

FA

WAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf

Ya lura tayi nisa atunanin nata

Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen 'din da rungumarta ta baya aiko tana juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske

Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu bata

san qamshinsa

Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA

Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA

Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri

Kuma banasan qamshin turaranka

Ta qarashe da rushe

wa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa

Am Sowie HA

πŸ‡²

IDA...

πŸ˜†

By Rahamat

Hajju

😜

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

[,10:32AM, 15/01/2017]

Sunana Kadeejah

Wllh samareen bana yayi dadi dan yataba shigen tawa rayuwar nima inason kanin

kawata shima yana sona sosai kuma kanina nake cemai shikuma yace auntyna munshaku sosai kamar da luva d Ramadan wllh dannima inyace karnai Abu to wllh bazanba amma ni

😭😭😭😭

akarshe iyayena suka hada aurena d wani bansaniba saida akakusa biki

😭😭😭

akami

n auren dole Yusuf yaita rashin lpy nahakura yanzu yarana biyu shine Dana karanta samaren bana nakome irin nawa nida Yusuf amma karshe ya bambamta ina godiya dannayi farinciki lbr shigen nawa

πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘

Allah yakara basira

*AmEEN Amiien nagode ka

deejah*

*Haqiqa mutane da dama sukan kirani awaya ko suyimin message akan labaraina yana xuwa shige da labarin rayuwarsu*

*Ina jin da'din hakan Sosai kuma ina godiya ga Allah daya bani baiwar qiqirar labarai irin naku*

*nasan xaku karanta wannan 'da

n takaitattcan bayani nawa*

*ni Rahamat labaraina qirqirane kawai da baiwa da Allah da yayi min*

*nagode maka Allah daka 'daukaka darajata har ka'aramin tunin da nake rubuta labari batare dana hange na wani bah*

*ina rokwanka Allah daka barni da maso

yana mucigaba da qaunar juna har qarshen rayuwarmu*

*Ina sanku masoyana dan ina jin da'din kasancewata daku*

*xan fa'do muku yanda nafaro SAMAREEN BANAH insha Allah idan nagama shi*

*abin xai baku mamaki Sosai*.

πŸ‘ŒπŸ»

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡

🏻

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

*Toh kadeejah naji SAILUBAH da RAMADAN sun birgeki har sukayi sanadin da kika tuna da Qaninki YUSUF masoyinki adah*

*Ina miki fatan alkairi Sosai Allah yabarki da mijinki*

*Yabarku cikin qauna da aminci*

*Da duk macan da take da

Aure wacce take karanta SAMAREEN BANAH ni Rahamat ina miki addu'ar Allah ya jarrabi maxajanku da MASEEFAR SOO na QAUNARKU*

*Ako da yaushe sukasance kune madubin dubawarsu aka da yaushe*

*Yasa duk mafarkansu yakasance hangenku suke a BIRNIN MASOYA*

*Ya

baku yara masu albarka in maxa kuka samu kusa mush SADEEQ da HAYATUDDEEN

😜

*

*Idan kuma mata kuka samu 'Yan biyu kusama 'daya 'YAR QAUYE 'dayΓ r kuma 'YAR BIRNI

😜

*

*Yasa kuma kuxama makirai wajan San ibada da faranta ran maxajanku.*

*Allah kabama 'Yan m

ata maxaje na gari masu sansu da qaunarsu*

😬

[10:49PM, 19/01/2017] R

πŸ‡¦

HA

β“‚

πŸ‡¦

T: R

πŸ‡¦

HA

β“‚

A

πŸ‡Ή

[20/03, 17:09] 80k: [1:44PM, 26/01/2017] R

πŸ‡¦

HA

β“‚

πŸ‡¦

T Nalele: [8:37AM, 26/01/2017] R

πŸ‡¦

HA

β“‚

πŸ‡¦

T:

πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―

*

πŸ‡Έ

AMAREEN*

*

πŸ‘―πŸ‡§

ANAH*

πŸ‘―



πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―

*

πŸ‡Ή

ASU

SALAN SOYAYYAR

πŸ‘―

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*

πŸ‘―

” Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…

*PART 114*

Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka pls

Ya fa'da dajanta xuwa part 'dinsu

Toilet ya shiga ya g

yara kansa itama tagyara nata kan



Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah.....

Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki Kinga saina dena sashi

Ta shinshina Su....

Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunama

i

Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa

Tayi Murmushi ha'de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu

Yace Wlhi YAYATA buqatarki.

Tace wayyo masoyina

Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare.

Tace mace tagari xuciy

arta akullun so take tadinga farinta ran mijinta

Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan

Ta 'dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me 'daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne

Kayi yanda kakeso dani aduk l

okacin da kayi ra'ayi...

Da matuqar farin ciki yake sarrafata

Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha'de yin Sallah Sannan Yace tashi muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa....

Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa

ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici

Rungumarsa tayi Tace toh HABIBINA.....

Sun fitoh gwanin ban sha'awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani 'daxo

Mu duba ko tadawo

Yace aitun lokacin da nashigo tadawo

HAMEEDA tawaro ido cikin sha

gwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah

Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba

A falo suka tarar da momyn

Tace Yauwa 'yata meyake damunki

Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki

Tace Wlhi Momy amai ne da kasala

Kuma kinga na

kasa cin Komai kwata kwata tun safe

Saina dinga jin ciwan kai kuma...

Fuskar Momy cika tayi da fara'a Tace masha Allah.

Kai Amma naji da'din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya

Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah

Dan tunaninta tsaya

wa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo

πŸ˜€

FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu baby fa kenan

😳



Tace ina tunanin haka my son

Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita

Da cikakken murna

FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako. Tashi muje YAYATA....

Ya qarashe da kallan HAMEEDA....

Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi suka ficce xuciyar momy cike da farin ciki .

F

AWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA

Tace ka'ishe da kallo fah HABIBINA

Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara

Tace ban gane ba

😳

Yace Xaki gane yanxu YAYATA....

Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu

Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor 'din rugumarsa yayi

Cikin jin da'di Yace Allah na godemah

Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS

Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa....

HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan ha

r lokacin bata fahimci Komai bah

Dan da harshen turanci suke maganar

Sanda taga sun ke6e wajan ni'imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene haka tun a gida gashi mah a asibiti

Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yak

e ne

FAWAS ya qara fa'da'da murmushinsa Yace YAYATA gayamin

Tace me fah

Yace kina San yara .

Tayi Murmushi Tace Sosai mah

Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki...

HAMEEDA tawaro ido

😳

Tace da gaske

Yace Wlhi da gaske.....

Da sauri tatashi

Tace wayyo da'di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin

πŸ˜†

Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu

Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta

baka Su doxin doxin

Yace nako gode YAYATA

Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci....

Janta motarsu FAWAS yayi sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko

boy kadena hana YAYATA cin abinci

HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah

An gayamah yana jine

Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane

Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki

Daqar dai suka dawo gida

Dan duk a

binda FAWAS yagani na kwa'dayi cewa yakeyi kinaso

Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa

Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta'dan taka rawa tana cewa Allah nagodema ka azirtani da 'daya

☝

🏻

ka azirtani da jikoki

masu yawan gaske.....

Amiien AmEEn taji ance

Tana 'dago kanta taga Dadyn FAWAS ne

Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS

Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki

Amma naji da'di Sosai Allah ya sauketa lpy

Tace

Amiien....

Kiran Su RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne

Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu

Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku kyakkyawan labari baxan gaya muku ta waya ba

Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda inn

ah Yalwa tana gyara kayan miya

Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne

Tace aiko yananan bai da'de da dawowa daka makarantar ba

Yace dama yace yana gida

Tace haka ne kam

Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa....

RAMADAN na manne da SAILUBAH ya

na bata mata tunaninta dukta sakarmai imaninta

Sukaji kwan kwan

Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne

Tace har yaxo

Yace kinsanshi da bada himma

Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah

Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kag

a kenan bai baka make news ba

Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna'dani kin hanani xuwa ga Dad

dariya tayi Tace karka wani yimin basajah

Dan kaine kakanan na'deni

Yace oho dan ban samu nutsuwa bako

Tace nidai ba r

uwana

Fitta yayi yaje ya bu'dema FAWAS yana dariya

FAWAS Yace kanajin da'dinka 'dan uwa

RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty

Yace bako yanda xakayi sai jin da'dinka

Yace naxaqu naji pls bani labarin

FAWAS yay

i Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata

Yace wane abu kenan

Yace my MEEDAT tana 'dauke da cikina wata biyu......

RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady

πŸ˜‚

Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau

RAMADAN y

a matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra'da masa ina tunanin Auntyna mah ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa

Amma inasan tabbatarwa nanda 1week....

Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh

Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na

sameki Cikin koshin lpy

Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka

Yace lpy lau

Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita

Tace Qanina...

RAMADAN Yace Aunty...

Tace xansha agwali6a....

Da sauri FAWAS ya miqa mata

Ya cewa danasan kinaso dana siya miki

Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah

Ta fad'i da barin falan

RAMADAN yabita da kallo

Yace kagani ko

FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita

Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan

Allah

RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa

Amma fah na tayaka murna Sosai

FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan manyan mata. Gashi har mun 'dirka musu ciki

πŸ˜†

Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu

Su. Miye amfaninsu ban sutara mana yara.

πŸ‘‰πŸ»

Saura mah Aunty XEE wlhi

😬

FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai

Wlhi KHAMIS yagama da ita

πŸ˜†

RAMADAN yayi dariya Yace Sosai ma kuwa

'Dan iska ya da'de yana 6ata tunaninta ai

Kaga jiya yanda ta

fashe mai da kuka dan kawai yakai dare....

Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login