Showing 12001 words to 15000 words out of 108953 words

Chapter 5 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

11

Allah dan SOYAYYARKI da manxan Allah

Jikin SAILUBAH yayi sanyi Tace toh

Nan takira RAMADAN Tace dama suje da K

HAMIS Yace toh bara ya gayamai yaxo yasa memu

Tace Yauwa

Riga da siket tasa na atamfa 'dinkin ya amsheta Sosai tayi kyau ba'dan ka'dan ba

RAMADAN ya dinga 'daukarta a hoto

Bayan sun fitoh ne Yace Amma fa kayan nan sun matseki Tace toh yake na

n

Yace danine ke da hijab xansa

Tayi dariya Tace tab toh bakai bane ni

KHAMIS Yace Aunty LUUVAH kinyi fah

Ta tallesa sosai eh da gaske KHAMIS na miji ne kuma kyakkyawa amma ita bataga abin so a jikin qaramin yaro ba

Tace Kullun haka kuke cewa KHA

MIS

Yayi Murmushi Yace ai hakanne

Haka RAMADAN yaje ya xakulo wata motarsa da yada'de bai hautaba

Suka bar layin nasu

Samarin layin suka dasa gulmar su. Wai RAMADAN yasamu SAILUBAH yanda yakeso

Bayan sunyi parking a Gidansu XEE suka shiga gida

n kansu tsaye

A falo sukaga mamah da ita XEE 'din

Nan suka gaida maman tayi kitchen

KHAMIS Yace Aunty XEE

Tace yane Qanina

RAMADAN Yace naga kin fa'da tsakanin jiya da yau lafiya Tace hmm ganinan dai RAMADAN so yanasan haukatar dani

SAILUBAH tag

alla mata harara

Yace toh Allah ya kawo Sauqi Amma ciwan so maseefa ne.

Tace AmEEn hakane wlhi

SAILUBAH ta xungureta akan tadena kafe KHAMIS da ido haka

Itama ta harareta abayyane Tace Wlhi baxaki hanani ganin abinda ya hanani bacci ba

SAILUBAH Tace

toh tashi muje 'daki

Tace qaramin minti biyu in sami nutsuwa dan Allah

Cikin Baqin ciki SAILUBAH tarabu da ita

Tana kallanta tanata Satar kallan KHAMIS

Shiko basan tanayi ba

Ashe tayi shukar sirri akan idan RAMADAN

Dan haka yace aransa bara ya

tabbatar da xarginsa

Yace Aunty XEE xamu tafi

Nan fah tanuna tashin hankalinta akan subari sai anjima

SAILUBAH kamar ta kwasheta da mari haka taji Tace xasu skull muba xuwa xamuyi ba akanme zakice suxauna

Ta harari SAILUBAH idanta akan na KHAMI

S ita kanta tsintar kanta tayi da shagwa6e mai fuska Tace dan Allah kubari sai 'dan anjima

Yace Aunty XEE kiyi hakuri Kuba san karatu kuke ba. Muko munaso kibari in aka tashi maxo. Yafa'di hakan cikin kulawa

RAMADAN ya kalli XEE Sannan ya maida kallans

a ga KHAMIS ya kalli SAILUBAH sai yayi Murmushi tagallamai harara.

Haka suka tashi suka tafi badan XEE taso ba

RAMADAN na tuqi ya kalli KHAMIS ka'dan Yace ka ankare da Aunty XEE fah

Cikin sauri KHAMIS ya kalli RAMADAN Yace ban gane ba pls ganar

dani naji gabana ya fa'di

RAMADAN ya ta6e baki Yace idan budurwa taga 'daya daga cikinmu tana so. kuma 'dayanmu ya gano hakan ai da wannan kalmar muke gayama juna dan ya ankare da ita ko ka manta ne

Sakin wayar hannunshi KHAMIS yayi ya kama kansa da

hannu biyu Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un

RAMADAN Yace xaku dace Sosai

😆

KHAMIS yayi shuru.....

Xuciya cike da tunani da tashin hankali Can Yace Aunty XEE wayyo Allah na

ina toh Surajon nata

RAMADAN Yace tsuntsun yatashi daga kansa ya daw

o kanka pls kashare kawai kahuta abokina xata kula dakai sosai cikin rayuwar Auranku

👌🏻

Shuru KHAMIS yayi duk hankalinsa ya tashi yarasa wane tunani xaiyi

Yana cikin wannan halin yaga kiran meenat a wayarsa data fa'di qasa

RAMADAN Yace saki ranka ka

'dauka pls

KHAMIS ya kallesa Yace kasan me Naji

Yace aa

Yace Wlhi ji nayi inhar na'dau wayannan Aunty na kallona

RAMADAN ya sheqe da dariya Yace naga alamar Aunty XEE 'dinnan ta har gitsa maka kwanya.

Cikin fusata Yace ba itace ta har gitsamin kwa

nya ba kaine. Daka ankarar dani ita. Ya fa'da dajan tsaki

By Hajju

[20/03, 17:09] 80k:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 26 to 30.

Taqara shagwa

6a fuska Cikin shagwa6a Tace yanxu kenan idan yaxo gobe karna fitta

Yace in nine ke ba

Tace nifah bana san Auran mummuna

Yace na sani ai. mexai hana kice mishi ammiki Miji

Ta qura mishi ido tana san tunanin wani abu. yayi saurin katse mata tunanin da

cewa no fah. ki fita idan yaxo Amma kiqare mishi kallo Wlhi xaki yarda da xancena. Yafa'da yana mai miqewa har yakai 'kofa. Tace ina fatan dai kaci abinci. Yace banci bah dan abincin biki ne agidan

Tace ai yayi da'di

Yace tuwan

😳

Da suka sama miyar k

abewa kai Gaskiya ba xanci ba Wlhi. Dan natsani kabewar nan

SAILUBAH tayi Murmushi dan tuno qiyayyar dake tsakaninsa da tuwo. Sam ya tsani tuwo musamman asaka kabewa amiyar (kunsan kano da kabewa Allah ya basu hikimar sarrafata

😆

)

Tace ka tsaya in d

afama ko indomie CE

Ya dawo ya kama hannunta Yace baki da lafiya Auntyna ki barshi. xansa momy ta dafamin. Ina san kihuta banasan Ki wahala kinji

Tace toh 'daukar min alqawarin xakaci

Yayi Murmushi da jefanta da wannan shu'umin kallan nasa

Tuni gab

anta ya fa'di tanemi rikicewa

Ganin haka yasashi shafar gefan fuskarta Yace na'dau miki alqawari xanci.

Shuru tayi harya bu'de 'kofar xai fitta cikin wata wahalalliyar murya Tace dan Allah kar kaje club yau



Ya san idan ya qara gigin kallanta tabbas x

ai hanata bacci yau

Dan haka batare da ya juyo ba Yace toh naji

Alkawari

Nayi

Ya fitta daga 'dakin

SAILUBAH sai taji hankalinta ya kwanta dan tasan tunda Yace baxaije bah toh baxai je 'dinba

Kwantawa tayi tafa'da tubanin XEE

Allah Sarki yanxu

haka tanacan dana kukan nata

Tayi Murmushi wai miyema soyayya ne

Sam SAILUBAH batasan soyayya ba

Dan tana fara soyayyar RAMADAN yake katse mata jin da'dinta

Ita dai abinda yake gabanta shine Auran me ku'di

Ahaka bacci 6arawo yayi awan gaba da ita



RAMADAN ko yana kallan Su FAWAS na shirin xuwa club Yace baxai jeba

Sukace me yasa Yace Auntyna ta hanani xuwa yau

Kai Aunty LUUVAH me yasa tayi haka. Cewar KHAMIS

FAWAS Yace share kawai muma mun fasa xuwa.

RAMADAN yayi dariya Yace nasan xa'ayi

haka

KHAMIS yajah tsaki Yace naso hutawa Wlhi

Dole haka sai gun 'yan matan nasu sukaje kawai

XEE ko tasa iyayanta tayi agaba tana musu kuka

Da tashin hankali suke tambayart lafiya

Nan tagaya musu Komai taqara da cewa Wlhi BABAH na tsani Sur

ajo. Bana sansa. Kurku ha'da ni Aure dashi dan baxan ta6ayi masa biyayya bah

Kuma ai ana Aure ne dan biyayya Wlhi mamah baba baxan ta6a yimasa biyayya ba nidai bana san shi yanxu

Dake iyayan nan ne masu San 'ya'ya nan suka hau lallashinta da cewa gobe

xasu aika masa da sadakinsa basai ma yaxo bah

Nan hankalin XEE ya kwanta

Takira SAILUBAH take gaya mata yanda tayi da iyayan nata

SAILUBAH Tace Wlhi banso rabuwarku bah dakun sa santa kanku dai da yafi

XEE tajah tsaki Tace Wlhi Sam SAILUBAH baki

yi bah

Da Kinsan xafi da ra'da'din da nakeji araina da baki CE haka ba

Washe gari misalin qarfe biyu ne suke da lectures

Dan haka RAMADAN ya biyoma Auntyn nasa

Ta kallesa da kyau Tace baxan iya xuwa bah

Yace Amma gaki garau mexai hanaki xuw

a

Tace ni nasan abinda nake ji

Yace Auntyna akwai ranar da xaki nemi karatun nan ido rufe Ki rasa shi

Me yasa bakya san karatu ne Auntyna. yana da amfani fa. Wannan CE damarki idan kika bari takubce miki ya wucceki kenan har abada

Duk da in san ka

ratu irin na Aunty XEE tafiki

Amma da antashi magana sai kice wai aibake ka'dai bace kike qin karatun

Ta galla mai harara. Cikin raini tace wai in tambayeka man

RAMADAN ya faketa da ido. Taci gaba da fa'din

Ni da kai waye babba

Yace ke

Tace mey

asa kake sani agaba da fa'da sai kace Kaine Babban nice qanwar

Yace Auntyna kin kasa ganewa Sam.

Shi karatu idan yaxo gareka kamashi kake da kyau dan kai kake da cin moriyarsa. Ina guje miki ranar da xakiyi Aure kisami Miji me in barin Matarsa fita kara

tu. Ya hanaki cigaba alokacin dake kike ganin dacewar hakan

Tace na rigada nagama tsarama kaina rayuwar aurena. Insha Allah xata xomin yanda ya dace

Yace koh

Tace kwarai

Yace amma inaji ajikina baxaki samu yanda kikeso ba

Ta galla mai wata muguwa

r harara tace insha Allah xan samu fiye da yanda nake so mugu kawai

Kaga kaje kawai karka tsaya cikani da surutu 'dan rainin hankali kawai. Ta qarashe da nuna 6acin ranta

Yayi Murmushi Yace toh shikenan Allah yabaki lpy Auntyna saina dawo

Har yakai

kofah Tace RAMADAN Yace na'am.

Taqara harararsa Tace kayi kyau Sosai. Tafa'da batare da tasaki fuskarta ba.

Yadawo gareta ya kama hannunta da shafa goshinta. Ba xafi agoshin Yace Allah yabaki lafiya Auntyna kema kinkyau Sosai

Tace kaci abinci ko Ya'da

ga mata kai alamar eh kana ya mata kiss a hannu ya fitta yana cewa natafi

Tabishi da kallo tana jin da'din qamshinsa.

RAMADAN yana futa bai da'de ba Abbas ya yaxo gidan

Da sauri SAILUBAH takeyin shiri burinta taje taga munin Abbas 'din da RAMADAN

yace

Aiko bayan sun gaisa ta qura masa ido........

Eh Gaskiya ne

shi baqine bai cika kyau ba. Kuma da gaske yana da hakwara Amma basu sashi muni bah. Yanda tadinga tunanin xata gansa abin bai kai haka ba. Dan yana kyansa daidai gwargwado

Amma taj

i aranta Sam bata sanshi dan maganar gaskiya RAMADAN yayi nasarai jefa mata qiyayyarsa

Yace ya kikayi shuru haka kina kallona

Tace hmm ina takaicin abinda xan gaya maka ne

Yace duk abinda xai futo daga bakinki baxai ta6a xama takaici agareni bah



Tace ina da mijin Aure na.......

Da sauri ya kalleta cikin wani hali Yace maganar gaskiya kike gayamin dan.......

Ta katse shi da fa'din. Baxan maka qarya ba

Yayi shuru cikin wani yanayi narashin jin da'di

Can Yace toh Allah ya ha'dani dame kamark

i ina barin nan

Tace ina maka fatan samun wacce tafini

Yace Nagode

Haka tana kallo ya juya motarsa yabar harabar gidan nasu

Tana shiga 'dakin Kakah kiran XEE ya shigo wayarta

Tace ya akayine XEE

Daga can XEE Tace hmm Ki saurari xuwana Tace A

llah ya kawoki ta ajiye wayan

Kakah Tace yadai jikin naki Tace da sauqi. Tace Toh Madallah

Dama inasan cin tuwan dawa ne miyar ku6ewa. SAILUBAH tafa'di hakan cikin marairai cewa

Kakah Tace toh ai sai ayishi yau

Kusan qarfe shidda da rabi 6:30pm

XEE taxo gidan nasu

Tace qawata ina cikin wani hali

SAILUBAH Tace ai in baki shiga ba a tambayeki dan rabuwarki da Surajo lokaci 'daya ba abubane wanda xai barki haka cikin Sauqi

Tace Kin san Allah na manta da wani Surajo dan nariga da nacireshi kw

ata kwata daga raina

Ni damuwata itace KHAMIS

Wayyo Allah na SAILUBAH yau yarannan ya rikitani

Ya jefamin sanshi araina lokaci 'daya

ashe dama duk wannan burgenin da Nake cewa yana yimin Ashe na fara sanshi ne dama haka so yake shiga xuciyar mutum

farat 'daya

Wayyo ni XEE yaxanyi dasan Wanda na girma qaramin yaro

Saiga hawaye ya xubo mata

Cikin kuka tacigaba da fa'din watoh nafito daga department 'dinmu 'daxo ina tafiya ahankali dan wata gajiyace ta kamani lokaci 'daya

Ban kalli gabana Sosa

i ba. basai kawai nayi tuntu6e ba. Nayi taga taga xan fa'di.

Sai gashi ya yanko kwana......

Cikin sauri ya kama hannuna da janyoni jikinsa.

SAILUBAH Kaina ya sauka a qijinsa

SAILUBAH na shaqi qamshinsa

SAILUBAH saida xuciyata tabuga hankalina ya tas

hi dan jin wani fitinannan filing daya kusantoni

Sunkwi da kanta XEE tayi

Tayi shuru agun hawaye yana cigaba da xuba mata

Kana ta'dago ta kalli SAILUBAH da tasaki baki ido hanci tana kallanta

Tace wlhi jinayi dama in dauwama a haka a qirjinsa d

an jin yanda qamshinsa yake shiga hancina

Daga nan saime..... SAILUBAH Tafa'da cikin buqata hankali tashe

By Hajju

Afuwa dan Allah MASOYA

[20/03, 17:09] 80k: [3:00PM, 17/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*





👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 36 to 40

RAMADAN yayi Murmushi Yace ka kwantar da hankalinka pls dan Allah

Yace narasa tunanin da Xanyi RAMADAN Al'amarin ya shigeni Sosai

Kuma bansan ta'ina ni d

a ita xamu fara ba.

RAMADAN Yace hmm ka fita sanin ta inda xaku fara ai

Tunda bayau nasa ba baku Satan amsa ba ka share kawai abokina. Dan Akwai hanyoyi da dama.......

Ni Wlhi ban ta6a ganin Mara sanin abinda ya dace kamarki ba

Akan wane dalili xaki

so qaramin yaro dan xubar da mutunci

Toh ai gashi nan alamu sunnuna RAMADAN ya gano Ki. SAILUBAH tafa'da cikin 6acin rai

Cikin wani yanayi XEE Tace ban damu da RAMADAN ya gano Sirrin xuciyata ba. Ni dai nariga da nayi tunanin xuciyata takamu dasan KHA

MIS batun yanxu ba

Gwara ma da RAMADAN 'din ya ganoni nasan ba'abinda xai hanashi temakona

SAILUBAH Tace Amma.......

Cikin fusata XEE ta katseta da fa'din duk abinda xaki fa'da min Wlhi baxai shiga xuciyata ba SAILUBAH.

Dan narigada na gama fa'dawa

tarkwan sonsa

Naga alamar bakisan rayuwa ba. Tunda bakisan miye so ba

Tashi SAILUBAH tayi tashiga toilet can tafitoh. Tace yanxu xa muje gidan Saudat 'dinne. ko sai anjima.

XEE ta harareta takawar da fuskarta

Murmushi SAILUBAH tayi kana taje ta d

afa kafa'darta. Idan baki xama matar KHAMIS ba ai Al'amuran baxa suyi kyau ba

Kuma yanxu ne naga dace warku ke da shi

Ina san Kibi Komai ahankali dan in kikayi gaggawa abin baxai xo miki da kyau bah

Wlhi na fahimceki duk da gorin da kike yimin akan b

ansan so ba

Xanyi qoqari insan ya yake

XEE tayi Murmushi cikin jin da'din furucinta Tace nagode ma Allah dayasa kika fahimceni

Wlhi baxan 6oye miki ba. Damuwata ta qasu kashi biyu ne. Da qin fahimtata da kikayi da maseefar son KHAMIS

Naji sanyi

araina ta 6angaranki. Yanxu yaxa muyi da KHAMIS

SAILUBAH tajah numfashi Tace inaso kirage xagewa akan san nashi

Tace ni Kaina bansan lokacin da xuciyata ta shagaltu da kallanshi 'daxo ba. Wlhi SAILUBAH bansan ya akayi nakamu da sanshi ba. Ban sani ba

. Ina da aji

inada kamun kai.

Ke kin sani Amma lokaci 'daya na burkice. Tafa'da hawaye na xubu mata.

Yanxu ne SAILUBAH taji tausayinta. Tayi shuru tana tunanin ta'ina xasu fara

Can dai Tace bama rasa mafuta XEE kwantar da hankalinki

Can da

yanma sukayi gidan Saudat rijiyar xaki inda suka tarad da ita Cikin damuwa

XEE Tace ya naganki cikin damuwa kina amarya

Tace ke dai bari. Ashe Auran mijin da yake da mata maseefa ne

Atare SAILUBAH da XEE sukace lafiya

Tace ba lafiya ba

Kunsan tund

a aka kawoni gidannan ban qara ganin idan Mijina ba

SAILUBAH Tace kamarya

Tace Wlhi SAILUBAH Saidai inji muryarshi da shewarshi a 'dakin kishiyar tawa

XEE tawaro ido Tace duk soyayyar daya nuna miki

SAILUBAH Tace tab kuma sai kika xuba musu ido

T

ace toh ya xanyi

Tana dai xuwa ta kawomin abinci tajuya tatafi........

Kan SAILUBAH tayi magana sai sukaji muryan Megidan nasu shi dasu RAMADAN

Da 6arin jiki yake CE musu kushiga tana ciki

Su RAMADAN sukayi cikin falan da sallama

Gaban XEE ya fa'

di dake idanta na qasa batayi gigin kallan KHAMIS ba

Da murna Saudat Tace qannena

KHAMIS Yace Aunty Saudat ina wuni

Tace lafiya

RAMADAN ma ya gaidata

Yaqara da kallan Auntyn tashi Yace kutashi mutafi ko.

Ta hararesa da cewa toh yanxu mukaxo

Yace toh xamu tafi kwa tawo

Tace haba mana 'dan Qanina dan Allah bamu mintina saimu tafi

Shuru ya mata

Saudat Tace kunga yayi shashinta ko

SAILUBAH Tace eh gashi nan kam Ko shigowa nan baiyi ba

Tace Wlhi xuwa anjima xakuji shewarsa shi da ita

SAILUBAH Tace hmm inda nice ke duk ubansu xanci wlhi. Dan saina dafasu ta cikin ruwan sanyi

Shawara 'daya xan baki itace kifuta daga har karsa kwata kwata Sannan ita kuma ki sake da ita dan bakisan abinda tataka ba. Sai kin shigeta xaki gane Komai. Daga

wannan lokacin saiki San tawace hanya xaki 6ullo mata

Kina tashi da safe kigama aikinki da wuri sai kije kitchen 'dinta kice kinxo tayata aiki.

Duk yanda tayi dake akan kibari karki bari Ki kwantar dakai kimata ladabi da biyayya tanan xaki kasheta

Ya

kasance Ki lixamci 'dakinta da xinmar kinxo tayata hira. Tanan Xaki gane inda tasa gaba

Shi kuma ko yaxo ya sameki a 'dakinta gaisuwace kawai xata shiga tsakaninki dashi kina gaishe

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login