Showing 84001 words to 87000 words out of 108953 words

Chapter 29 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

40

/>


Jin tafa'di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto

Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka....

Yace baxan gogeba dan ado kika min

Sosai ta marairaice mishi akan ya goge

Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake mik

i

Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata

Tayi Murmushi Tace muje........

Haka suka fitoh gwanin ban sha'awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn

Alhamdulillah

Yau bayan an idar daga sallar jumma'a *aka d'aura Auran

KHAMIS da ZAINAB*

Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu KHAMIS

Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta

An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS ya tsigunta

mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu...

SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing

Tana dubawa taga RAMADAN ne

Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi

Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira

Yace eh

Tace toh baxan xo bah

Yace xan shigo in 'daukeki Wlhi

SAILUBAH tawaro ido

😳

Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa'din hakan ya kashe wayan

By Hajju

[5:17PM, 05/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

: R

🇦

HA



🇦

T

[20/

03, 17:09] 80k: [11:21AM, 07/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*

👯

” بسم الله الرحمن الرحيم

*PART 108*

SAILUBAH ta kalli XE

E Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN

XEE tayi dariyar qarfin hali dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi

Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa.

Kan XEE tayi magana itama wayanta ta 'dau qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN 'dinne.

...

Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice

Tana 'dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah

Tace kafiya rikici RAMADAN.....

Akan me xaka takura mata haka.

Sam kahanata sakewa a bikin nan.

Sai kace ba nawa bah

😔

Yace

kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah

Tace har abin yakai ga haka

😳

Yace eh Sosai mah

Tace toh gata nan ka 'dan jirata ka'dan Yace aha ina jira.....

FAWAS yayi Murmushi Da fa'din kabarta xuwa anjima mana

Yace bakag

a yanda Maza suka cika layin bane

KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita san ransu

RAMADAN yajah numfashi da fa'din Wlhi abinda nake tunani kenan.....

FAWAS Yace addu'ata 'daya yau Allah yasa Momy taqara yimin

baxata irin na jiya

😀



KHAMIS Yace AmEEn

RAMADAN ko jan tsaki yayi

FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN....

Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka

Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta'dan tsillo mishi wani dabara

SAIL

UBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta

XEE tayi dariya Tace 'daxo naga bakinki da magana pls gayamin

SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman

👍🏻

qaramin Yaro

XEE tawaro ido kana tayi mu

rmushin yaqe Tace hmm toh saime

Addu'ace dai na miki

Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki

SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa ya kwashi romona bah

Bar ganin RAMA

DAN xai Aunreni.......

Kema kinsan yanda mukayi dashi

Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina

Da xaran na'daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah

XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu

SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta

Cikin dariya ta'dauka ganin 'dan futunar nata ne

Yace Auntyna.....

Tace ina jinka

Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini.........

Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji



Yace wayyo jinina xai qare Dan....

cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji har yana jini. Tafa'di hakan tana saka takalminta

XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani.....

SAILUBAH taji me

tace amma bata tsaya kulasa bah ta ficce

Ganin kofar motar tashi tayi abu'de

Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani.

Yace kulle qofar mana Aunty

Ba musu takulle........

Jannnnnnn...

Yajah motar yana Murmushi

Tace katsaya naga ciwa

n mana

Yace axuciya yake Aunty

Hakama XEE tace nagani....

Tafa'di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido

Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah.

Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata.

Aiko

tagallamai wata muguwar harara

Yayi Murmushi yana qara gudu da motar

Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah

SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah....

Yace saiki barmah gobe

Tace akwai hirar

da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah

Yace toh Naji

Tace mu juya pls

Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah

Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne.....

Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka'dan tawomin da

jakar Auntyna da wayanta yanxu dan Allah

Ok

Tnx. Saiya kashe wayan

Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar

Ya kalleta ka'dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan

Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar

Yace Allah idan baki

gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje na kar6a

Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu.

Yace si si si

😁

Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi....

Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su.

Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike

😳😳😳😳



😳😳😳



😳😳



Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa

😧

Ganin tashiga yanayin da ya

so shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da ita xuwa gidansu yana Murmushi......

SAILUBAH ko mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayant

a bah

KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa 'dauke da xaxxafar addu'ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS ta kawo nata.

Samunta yayi tana waya

Sanda ta gama takallesa da cewa 'dan Auta

nah.

Yace kalleta da cewa Barka da dare

Tace Barka dai

Sai yayi shuru yafara danne dannan waya

Tace KHAMIS.....

Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa

Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin add

inin musulinci bah

Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh'md sallallahu'alehuwasallam

Yayi mana nuni da muyishi

Xanso kaxama 'daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi

Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka

da Allah badan wani abu nata bah

Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka

Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka

Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki

Can Tace yaje ga Dadynsa

Haka yaje garesan jiki a sanyayi

Shima 'dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu

Koda ya kuma 'dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka.

Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa........

FAWAS

na komawa gida ya kafah ya tsare addu'arsa Allah ya hanka'do mai da matartasa

Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na jiya

Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake

Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a

hannunta

Tace bara in duba maka wani

Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi

Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane 'dan nata yake nufi

Sosai yake buqatar matarsa

Nan tausayinshi ya kamata

Ta shiga tuna

nin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta akanta

Tace gashi kuma kamar wancan 'din ya qare

Bari nakira HAMEEDA a 'dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma

Yace tnx my mum Allah ya barmin ke.

Tace AmEEn my son

H

AMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira

Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai da ciwo

Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a'dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi tunanin dashi tatafi

Qilama gyefan ga

do yafa'da tunda rikitata yayi

Tacema Momy dai toh.....

Tana turo 'kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice

Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyas

a tabarshi yadinga juyata San ranshi

Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa

Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka

Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke ajiyar xuciya.

Muryarsh

i can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan matsayi....

Yafa'di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi

Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan 'dakin nabar maganin f

ah

Nasani ai. Yafa'di hakan batare daya bu'de idanshi bah

HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf

Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne

Yayi mata tako ta ina....

Ahankali ya bu'de idanshi karab suka ha'da ido

Takai bakinta ta sakar mai kiss agosh

i. Yayi saurin lumshe ido

Tana ganin haka taficce daga 'dakin

FAWAS yabita da kallo

KHAMIS ko yana shiga bet room 'din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika.

Tace nima haka

Yace dare yayi

xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu

Tace toh

Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu'a da yin fuska Yace my Luv 'dan gayamin yanda kikeyin wankan tsarki

XEE tayi shuru

Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bay

anai dalla dalla

Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa'di yanda yaso yaji

Sosai XEE taci yana tayata bata

Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah

Sanda takoshi

Yace bara yake 'dakinsa dake jikin

nata yayi wanka

Tace Owkie

Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan

Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da'din qamshi tasaka wata dogowar rigar baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai

Sai tayi addu'a ta kwanta

Can shima ya

saka kayan baccinsa saiya 'dauki wayansa ya turama RAMADAN da text message kamar haka

_Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya

😀

_

Yana turoma da RAMADAN hakan

Saiya turama FAWAS da nashi kamar haka.

_Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angw

ancewa toh miye marabarka da RAMADAN gauro

😂

_

Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi

Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina kwasar 'dumi toh nima gani Amma naki d'umin xanji

Tace ina 'dakinka daban

Ne

😠

.....

Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa'din aina dena maraicin kwana ni 'daya



🏻😆

Ji kake fad'an masoya ya kaure acikin bargo

😁

Cikin nisha'di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa.......

By Ha

jju

[11:21AM, 07/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

: R

🇦

HA



🇦

T

[20/03, 17:09] 80k: [7:34PM, 09/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*

👯



بسم الله الرحمن الرحيم

*PART 109*

Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls

Yayi Murmushi Yace dalili

Tace haka kawai dan Allah

Yace Karki ha'dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi......

Kan tayi wata magana yafara

abinda ya dace

Sosai KHAMIS ya burkita XEE

Kissing 'dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta

Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki 'daya

Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah

Duk da y

aficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar nata har Cikin ransa bah

Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta.

Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani

Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala

Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan 'dumi

Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata

Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~ matar tashice ta qara camkarsa.

Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XE

E

Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka

Tana fitowa suna ha'da ya rungumeta yana fa'din am so sorry my luv.

Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi tanka mishi

Murmushi yayi dan yasan ya

sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha baccinsu.

Washe gari bayan sunyi wanka sun ha'de sai qamshi suke. Dan kallo 'daya xaka musu kahango hasken amarci na haskesu

Suna qaryawa afalon nasu XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamak

insa Ashe dai ba'a raina namiji Komai 'kan'kantarsa

Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke matsayin matata

Tace nimah haka

Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi K

odai in qara jin da'di nane

Ta gallamai hararar masoya

Tace wane kuma jin da'di

Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar da'di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi.....

XEE tawaro ido

😳

T

ace sharri xakamin

Yace tuna dai

Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa'da bani bah

Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni

gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi

Takama fuskarsa tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu

kara ba takalmin kaxa uban 'ya'yana

Murmushi yayi yafara kissing 'dinta tunda ta6u'de mai hanya



Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa

Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata

Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga

sai indinga kareki ko

Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko

Yace mene kenan

Tamai shuru

Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana 'daya bazanyi ba bare inkai har wata

Tace tab.....

Yace Allah da gaske

Tace tab'dija

n nidai tashi muje karakani

Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi

Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya

Momy ta amsa da kulawa

Taqara da cewa matso 'yata gareni..

Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta 'd

ora hannunta akanta Tace Allah yayi miki albarka ya baku xuri'a 'dayyiba kamila

Wacce musulunci xaisan da xamanta

Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne

Ta make kansa T

ace rashin kunya ko

Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi Dadyna

Yafa'di hakan da xame hannunsa daga gareta

Momy tayi murmushi da bin 'dannata da kallo

XEE Tace Momy kinada aiki ne

Tace a'a kije Ki huta kin

ji

XEE Tace toh

Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar tatabah

🙈



FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso taje gidan qanwarta dake nasarawa

Yace ba lefi tadawo

lpy

Murna tacika FAWAS yau xai 'dan huta da matartasa

Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min baxa kixo bah....

😔

RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah.

Amma bara na kai mata yanxu

XEE Tace toh

RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah

Tace toh

Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne

RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna

Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo

Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty

bagashi yanxu nakawo miki bah

Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan

Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne agareni

Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls

Ta gallamai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login