Showing 105001 words to 108000 words out of 108953 words

Chapter 36 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

30

ai jinin baxai 'dauke ba saiyayi wata biyu

Shuru FAWAS yayi yana kall

anta taficce har tanamai gwalo...

********

Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani lalla6ata yakeyi

Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya 'dauke mata sai tayi wata biyu

Toh bare ni dana haifi 'Yan biyu.

Kaga wata hu'du kenan Xanyi

Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my Aunty fa'damin gaskiya



SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi

Rungumarta RAMADAN yayi yas

a mata Kukan soyayya sosai

Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi

Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa

Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba

Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da gu

ntun hawayansa

Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba

dan tanaso ta gyara kanta ta'dan huta tukunna



Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa

Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo

Auntyna yaxanyi



Nayi sabo da 'dumin jikinki

Nayi sabo da xumarki

Nayi sabo da Komai na halittarki

Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba......

Tace ya'isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji

Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan

raba jikina da naki

Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah 'dakina ko

Shuru yayi mata da qara kananna 'deta yana sauke ajiyar xuciya

Minti biyar bacci ya 'daukeshi

Sanda tabari yayi nisa Sosai Sannan taxare jikinta ta ha

'dashi da fito tafice daga 'dakin tana dariya

😂

A falo sukaci karo da Innah Tace SAILUBAH Karki biyema RAMADAN fah

Tace lah bashi da lafiyane innah shine yasa na kai mishi magani

Tace aiho. naga kin fara Sallah ne ai.........

By Hajju

*Ga

re Ku 'Yan Rahamat novel*

[4:06PM, 28/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele: R

🇦

HA



🇦

[20/03, 17:09] 80k: [5:26PM, 01/02/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele:

👯👯👯👯

*

🇸

AMAREEN*

*

👯🇧

ANAH*

👯



👯👯👯👯

*

🇹

ASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Ruf

a'i Nalele*

👯

” بسم الله الرحمن الرحيم

*PART 116*

Yau take laraba garesu

Wasa wasa sanda SAILUBAH tahana RAMADAN kanta gashi har yau takai wata biyu da sati 'daya

Gwara HAMEEDA tabada kai tuni ganin irin nacin da FAWAS yake mata

2:03 Wednesday

*****

Yau RAMADAN yaxoma da SAILUBAH da takaddunsa akan sun xana exam 'din qarshe anturasu asibitin Aminu kano

Murmushi SAILUBAH tayi

Tace Allah ya temaka

Amiien Yace yana kallanta

Tace lafiya kake kallona haka

Yace Bak

omai

Xama tayi kusa dashi ya kwantar da kansa bisa cinyarta. Yace Aunty nagaji

Tace Qanina dame ka gaji

Yajah numfashi yana xuge mata zif 'din rigarta ta gaba yana cewa Wlhi kisan yanda xakiyi Ki Kore jinin nan inba haka ba kishiya xan miki nanda kwan

a uku

SAILUBAH tawaro ido da sheqewa da dariya Tace kishiya fah kace

Yace eh

Dan a iya saninah jinin mace baya kaiwa kwana arba'in

Dake ba wanda yasan gaibu sai Allah shiyasa aka barku a kwana arba'in 'din

Yanxu fah naki yaxama na ciwo

😳



Tund

a ya xarce kwana arba'in 'din

Dan haka Wlhi kitashi muje munemi magani

Dariya sosai SAILUBAH tayi tare da xare hannunsa daga kan breast 'dinta Tace nifah gado nayi agun momyna. Dan Kakah tata6a gayamin cewa lokacin da momoyn nawa ta haifeni sanda tayi

wata biyu kafin jini ya 'dauke mata

Shuru RAMADAN yayi kawai yana San cire mata riga

Ta harareshi da cewa xaka fara ko

Yace ba'amin iyaka da wannan ba ai

😰

..

Tace toni na maka

Agwa6e Yace dan Allah kibarni Auntyna....

2:30pm Wednesday

*

******

XEE ce tsaye a kitchen tana ha'da abincin ranah Momy tashigo kitchen 'din da maganin gargajiya na ice a hannunta

Tace Zainab ga wannan maganin na haihuwa ne

Xaki dafashi wannan da jar kwanwa kisha na kwana bakwai

Sannan wannan kijiqa da tsami

ya kisha na kwana uku

Insha Allah xa'a dace

XEE taja numfashi tana jinjina San jikoki irinna Momy

Tace toh nagode

Jiyama da naje gida muke xantawa da mamana cemin tayi sanda tayi shekara uku kafin ta haifeni.

Shine nace konima irin nata xanyi wato

h nayo gadanta....

Murmushi Momy tayi Tace Zainab kenan xai iya yuhuwa haka kam

Amma kigwada amfani da wannan 'din inbaiyi sai muzubama sarautar Allah ido mugani

XEE Tace toh....

*Hmmm mutane kenan*



Momy na fitta daga kitchen din KHAMIS yashig

o. Kallo 'daya xakamai kasan yana cikin farin ciki

Rungumarta yayi tabaya yana cewa nadawo my luv

XEE Tace yanxu ba lokacin dawowarka bane. Gayamin meyadawo dakai

Yayi dariya Yace gudowa nayi dan kawai na ganki

Tace hmmm dan kawai kaganni ko

Ya 'd

aga mata gira

Tace toh kaganni saika komah

Yace toh 'danxo muje kiji wani abu

Tace har xuwa ina...

Ashagwa6e Yace 'dakinmu mana

Tace naqi Wlhi

Kissing 'dinta ya hauyi baji ba gani. Ganin haka yasa tayi mishi wayo tatura shi falo ta rufe qofar k

itchen din tana cewa sai ka mai dani tsohuwa hankalinka xai kwanta kacutan.

Nanko baka wucce samo daidai kai ba

😂

Murmushi KHAMIS yayi Yace ai baxaki ta6a xamah tsohuwa bah Aunty XEE pls bu'de in gaya miki wata magana

Tace Wlhi baxan bu'de bah dan ba

n manta abinda kamin jiya bah

Yace Wlhi kiyarda dani ba abinda nasha my Luv

Tace Amma yanda kanuna qarfinka na jiya yafi nako yaushe

Yace O Ya Allah. Koki bu'de yanxu ko nasa momy tamin Aure in kiganki da kishiya Wlhi.....

Ai XEE najin batun kishi

ya ta bu'de kitchen din tana cewa mekace

Yayi Murmushi Yace bance Komai ba

Harararsa tayi Cikin wani salo na Soyayyah.

Shiko rungumeta yayi

8:00pm Wednesday

*****

Misalin qarfe 8:00pm na dare ne FAWAS yake kwance a gadansa yana wasa da yaran

sa Ahmed. HAMEEDA tafitoh daga toilet tana cewa yau bai maka kuka ba Yace xaiyi in tafiya tai tafiya

Murmushi tayi tana qarema mijin nata kallo yayi kyau Sosai cikin shigarsa ta qananun Kaya sai qamshi yakeyi tagyara 'daurin 'dan kwalinta Tace naji kayi m

agana 'daxo ina toilet dafatan ba cemin xakayi xaka fitta bah.

Xaiyi magana takatseshi da cigaba da cewa



🏻

Wacece Aymana.....

A gigicewa ya qara tsaida idanshi akanta Yace ban sanda bafah wlhi

😳

Tace koh

Yace ba shakka aciki

Tace yayi. Kuma na yard

a dakai

Amma ina kake shirin xuwa yanxu.

Da sauri Yace Dady ne ya aikeni kar6o mishi wani aika a gidan abokinsa....

Cike da jin haushin xaman da yayi tun'daxu Tace shine kazauna baka tafi ba

Yace nayi hakanne dan in gaya miki Karki xargeni da xuwa i

nda Kullun xuciyarki take kitsa miki

Tayi Murmushi Tace Ayya HABIBINA bai dace ka tsaya sanar dani umarnin Dady ko Momy ba

Kasandai idan kadawo kafa'damin sune suka aikeka Kasan xan gamsu da kai

Murmushi FAWAS yayi da kissing 'din Ahmed kana yatashi y

ana da'da qaremah fuskarta kallo Santa na ratsashi ya shafi gefan fuskar tata Yace saina dawo Matata. Pls Ki shirya min kanki da kyau

Tace angama mijina.....

Yana fittowa qofar gidansu yaga motar KHAMIS ya bu'de ya shige

RAMADAN Yace yau kuma wak

ama qarya agunta

Yace Dady mana

KHAMIS yayi dariya Yace ni kuma Momy nayimah yau

RAMADAN Yace Wlhi akwai ranar da xasu kamaku

FAWAS yayi dariya Yace wai kai me kakema Aunty LUUVAH ne

Yace Wlhi jifanta da addu'a kawai nakeyi

Amma yau nima nayima

Momy qarya

Dan inba haka ba Tatashi birkicemin bansan ya xanyi ba.

KHAMIS Yace kaiko kake da yanda xakayi

Yace hmmm mafitar 'dayace kawai

shine insa mata kuka

KHAMIS ya sheqe da dariya Yace ai Aunty XEE ko kukan mutuwa xanyi saifata hukuntani ku

nsan tafi kowa kishi

😂

RAMADAN Yace aa fah

😳

Wlhi kabar Auntyna duk tafi kowa. Kawai ina kiyayewa ne shiyasa nata baya fittowa

FAWAS Yace hmm duk HAMEEDA tafisu. Kamar aljana take dan daxaran takafeni da idonta Wlhi bana sanin lokacin da nake sakar

mata zance. dan duk qaryata kuncewa take

RAMADAN da KHAMIS suka SA dariya KHAMIS Yace sai kadena kallanta

Yace ai matsalar 'daya CE. ina shiga gareta fuskar nake fara kallo.

KHAMIS Yace saika tofeta da addu'a kafin ka shiga 'dakin

Yace xan gwada Ko

Haka RAMADAN yayi parking a kofar gidansu Aymana suna gwulmar matansu

Ahankali ya kalli FAWAS Yace toh gareka FAWAS mun iso. Pls karka 'dau lokaci kana matse musu 'ya dan awa 'daya garemu.

Fitta FAWAS yayi yana kara waya a kunnansa da fa'din..

my manat gani na iso

Da rangaji da wata shegiyar tafiya ha'de da girgixa da faro da ido Aymana tafitoh

Duk da dare ne hakan baihana RAMADAN da KHAMIS ganin hakan ba.

RAMADAN Yace shegiya CE fa wannan yarinyar ka duba yanda tafito mai kamar wata m

atarsa HAMEEDA

KHAMIS ya lumshe ido Yace Wlhi har tasa na hango fuskar Aunty XEE yanda tayi fari da idan nan

RAMADAN yajah tsaki Yace Wlhi natsani yarinyar nan bansan dalili ba

KHAMIS Yace dalilin 'daya ne kana kishin yanda take tafiyar da rayuwarta

ne .....

Ga shegen FAWAS ba yarda xaiyi taxamah tashi bah

RAMADAN Yace shi wawane daya gama da ita xai nemi killaceta cikin gidansa

Yace aibaikai ga hudata bah

RAMADAN yajah tsaki Yace ana tafedai

FAWAS ko tunda tafitoh ya kasa 'dauke idansa

akanta

Sosai tafiyar da ayanxu tatsiriyi take tafiya da imaninsa.

Inyayi shirin barinta ya tuno da farin da take mai da ido da tafiyar da take mai sai yaji yana San ganinta mah a lokacin.....

Wlhi FAWAS kasameni yanda kakeso. Aymana tafa'di hakan tan

a harararsa

Yajah mufashi da cewa kimin afuwa dan daqerma nasamu na fitto

Tace wai wacece wannan matar takace

Meyasa ta cutar dani

Meyasa ta rabani dakai. Bayan nice nadace danaxama mata agareka

Wlhi FAWAS ina so in ganta danna tsaneta.....

Ya

ce hmmm kiyi hakuri haka pls....

Xata qara magana ya katseta da cewa baxan juri yanda kikesan mafa'damin magana akan matata ba

Ina Santa yanda nake sanki

Karki qara furta kalmar kin tsaneta agaba nah

Tace me kake nufi. Kanaso ka qara fahimtar dani c

ewa kayi Aurene kuma kanasan matarka kar in gaya maka magana akanta

Yace abinda nake nufi kenan

Dan ayanxo kemah kika xamo matata baxan jure watacan awaje tanemi fa'damin magana akanki bah. Dan haka kikula

Na fitoh da niyar ganinki naqara samun far

in ciki da nutsuwa kamar yanda naso Saidai kin 6ata min dan haka nabarki lpy

Ya qarashe da San shigewa cikin mota....

Aiko tasauri tatareshi tana cewa ni yanxu naqara girmah nasan abinda xai 6atamin da kuma abinda xai faranta min

Dan haka daga yau FAW

AS kabarni.....

Yace au dama nariqeki ne ban sani bah

Takaici yacika xuciyar Aymana nan take tasamai kuka Tace Allah ya isa tsakanina dakai FAWAS. Ka cuci rayuwata ka 6ata min xuciyata da soyayyarka

Gashi yanxu nace kabarni kana fa'damin dama kariqenin

e Ashe duk alqawarin da kakemin na qaryane na yaudara ne

Yace ban ta6a yimiki qaryaba haka kuma ba halina bane

Amma yanxu kinsa na koyi qarya dan kawai na faranta ranmu ni dake

Duk sanda xanxo gareki ayanxu saina shararamah matata qarya

Wannan

bai isa kigane cewa ina sanki bah

Tace qarya kake baka sona tunda ka'iya Auranta bani ba.

Kaje kawai FAWAS na yafe maka saboda baxan iya yimah masoyina baki ba

Amma kasani da sanka zan rayu har qarshen rayuwata

Tana fa'din hakan tashige gidansu t

ana kuka ta fa'da agadan kakarta

Tsaki FAWAS yajah tausayinta ya dami xuciyarsa lokaci 'daya

Dan haka ya fara neman numbarta

Aiko yakira taqi 'dauka kamar xai share yadai da'da kira. Xuwa lokacin baxata iya jure in 'daukar wayar tasa bah. Dan Sosai

yayi nasarar 6ata mata xuciyarta da soyayyarsa

Tace FAWAS nace kabarni haka

Yace kiyi hakuri mana masoyiyata

Tace meyasa kidena Sonah Yace wannan ba gaskiya bane ina sanki

pls karki qara cewa komai yanxu.

Murmushinki kawai nake san ji da kuma ki

ss 'dinki dan nakwana da tunanin dan Allah

Murmushin tayi kana kuma tasakar mai kiss tana cewa nayi

Yace nagode kisharemin hawayanki dan inasO kiyi mafarkina

Idan kuma kin kasa sharewa kifitoh in share miki pls

Tace Xanso na qara shaqar qamshin tura

ranka.Yace xanso naqara ganin kyakkyawar masoyiyata

Tace toh ganinan

Shigewa zauran gidan nasu FAWAS yayi dan iskancin nashi ya motsa

Aiko dashi taci karo

Ya rungumeta da caf kar bakinta yana kissing 'dinta cikin tsantsar buqatarsa saikace bayan

su ya baro matarsa bah

Bai 'dauki lokaci yana kissing 'din nata ba wayanshi tayi qara ahankali ya saketa kana ya fara goge mata fuskarta da hankicif yana cewa naji da'din bakin nan. Ki kulamin da kanki dan kishiyarki tayi kira

Yana fa'din haka ya ficce

kuma Cikin sauri ya shige motar tasu KHAMIS ya jata

Sosai yanutsu bayan yaji muryar HAMEEDAN tashi cikin wayar tasa. Yace kiyi my MEEDAT gani kan hanya yanxu

RAMADAN da KHAMIS Suna jinta Tace dan Allah kayi sauri in baso kake xuciyata ta buga ba. Da

n wlhi 'duminka take san ji

Yanxu haka ina kwance HABIBINA

Murmushi yayi Yace rufe idanki yanxun nan Xaki ganni

Tace tohhh narufe...

Kashe wayan yayi ya kalli KHAMIS Yace Wlhi maidani gida

RAMADAN Yace ai baka isa bah Wlhi sai yaje ga MEENAT ya kum

a saukeni a gida

Wayyo Allah FAWAS yace

KHAMIS yace am sowie.

RMADAN ya gyara xama Yace karabu da Aymana mana FAWAS kaga 6ata mata tunanina kawai kakeyi

KHAMIS Yace hmm rabu dashi tunda koya barta ita ba barinsa xatayi bah

RAMADAN yajah tsaki Yac

e Amma dai Kasan yana cutar da ita ko

Yace eh toh da wannan dan wannan (wai antura tsowan banxa biko)

Murmushi FAWAS yayi Yace xan rabu da ita

Amma saina ha'da addu'a dan gaskiya naji ina mata wani so a raina yanxu ba kamar nada bah

Saidai nasan baxa

n iya Auranta ba

RAMADAN yayi murmushin Takaici Yace xan tayaka da addu'a Amma pls kasa aranka kabarta

FAWAS yayi Murmushi Yace toh 'dan Uwa.......

KHAMIS yayi parking a qofar gidansu meenat

Kamar yanda FAWAS yayi haka shima yayi ya kirata a waya

.

Tafitoh cikin sanyayyiyar kwalliyarta

Yace kaga tauraruwa me dishashe hasken.....

Xaka fara ko. Meenat ta katseshi

Yace da bakina kice baxan ba'di gaskiya bah

Murmushi tayi Tace hmm minti biyu momyna tabani

dan haka bara nabaka muhimmin labar

i

Yace ina jinki Tace Dadyna ne yakesan ya ganka wai yagaji da soyayyar nan tamu ya kamata yasadu da iyayanka dan muxama mallakin juna........

cikin sauri KHAMIS Yace what

😳

baki gaya mishi ko 3 years banyi da Aure ba

Tace toni ina ruwana da Auran ka



Yanda baka duba dacewar ni yakamata da in xama matarka ba hakanne yasani Kasa yarda cewa kayi Aure dan haka idan Sonah kakeyi nimah ka Aurani yanxu.

Kaga tafiyata. 'dan rainin hankali kawai. Wlhi kadena 6atamin tunani

Kuma kasani 'daxo na kiraka ma

tar taka ta'dauka nace mata nice meenat me shigowa gidanka matsayin matarka ta biyu.....

Tana fa'din haka tashige gidan nasu

Shuru KHAMIS yayi kana ya shiga motar RAMADAN yajah yana murmushi

FAWAS Yace yau matsalace tafitoh damu

RAMADAN Yace kal

li KHAMIS yayi Murmushi Yace ta ha'dama bom gun Aunty XEE sai kafara tara qaryaryakin da xaka gaya mata dan kafidda kanki

Yace Wlhi sai yanxu natuna ban fito da wayata ba. Na shiga uku.....

Wannan karan dariya RAMADAN ya sheqe da ita

Ya kalli FAWAS Wa

nda shima ita yakeyi

Yace tonidai na iso gida

Dan haka fitoh kajaku dan Wlhi kabar KHAMIS xubar daku xaiyi atiti dan kwakwalwar cike take tam da tunanin makwamarsa gun Aunty XEE

Ya qarashe da fitta yana qara sakin Murmushi

FAWAS yayi Dariya Yace s

ai da safe a shafamin kan 'Yan matana

Insha Allah RAMADAN Yace da shigewa gidan nashi yana 'dagawa KHAMIS hannu

Da gudu gudo sauri sauri FAWAS yake tuqi damuwarsa ya kai gida da sauri ya kalli KHAMIS Yace kaje mata da addu'a kawai

Yace hmm baka san

ta dakyau bane

Na tabbatar yau hukuncin da xatamin yanxu na musamman ne....

Murmushi FAWAS yayi Bayan yayi parking qofar gidansu Yace karka kanuna mata tsoranka dan xatafi wahalar da kai

Yace hmmm saida safe ka shafah kan Ahmad

Yace insha Allah da s

higewa gidan nasu

Yasami HAMEEDA harta 'dan fara bacci

Dan haka yayi toilet kawai yaqara yin wanka yasaka kayan bacci yaje yara6e ajikinta Yana shafata...

bu'dar bakin HAMEEDA cewa tayi Daka shigo naji qamshin turaran wata ajikinka

Waro ido FAWA

S yayi

Yace badai turareba

Tashi HAMEEDA tayi shima ya tashi

Ta qura mishi ido Tace gayamin gaskiya daga Aiken gun Dady kawucce gun Aymana ko

'Dan rikicewa ka'dan yayi Yace nace miki bansan wata Aymana ba

Tace koh

Ya 'daga mata kai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login