Showing 75001 words to 78000 words out of 108953 words

Chapter 26 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

21

sallamar RAMADAN SAILUBAH kawai tayi

Aiko gabanta ya tsinke ya fa'di.....

Da sauri tatashi ko kallansa batayi bah dan ita tasan qarin maseefar da kallan nasa suke qara haifar

mata dashi

Da wani gudu ta tafalle da shi xuwa 'dakin XEE........

XEE da KHAMIS baqaramin mamaki sukayi ba wajan ganin RAMADAN ya Sha gabanta

Dan basu san wane irin gudu yayi bah

Yace Auntyna kuliya kika gani haka....

Tace ayanxu ganinka yafi

kuliya ban tsoro arayuwata RAMADAN

pls ban hanya in wucce.

Yayi Murmushi Yace abin har yakaimu da haka

Ta 'dagamai kai Cikin damuwa

Ya kalleta sama da qasa Yace meya ramar dake haka.

Cikin gajiyawa da maganar tasa Tace ciwo nayi

Yace narashin g

anina ko

Ta kalle ka'dan Tace aa

Yace fa'di dai gaskiya dan gata tana yawo akan fuskarki kuma....

A shagwa6e ta katseshi danjin yanda qamshinsa yake bugarta Tace RAMADAN......

Yace AUNTYNA..........

By Hajju

[20/03, 17:09] 80k: [10:17PM, 31

/12/2016] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*

👯

” بسم الله الرحمن الرحيم

*PART 104*

Bani hanya in wucce

Yace xan baki Amma saikin

gayamin...

Tace nace maka aa ko

Yace toh Naji

Yanxo gayamin mexan tawo miki dashi in xan dawo

Ta girgirxa kai Tace ni banasan Komai

Ya waro ido Yace harda ice-cream

Ta 'dagamai

Ya kama hannunta cikin shagwa6a Yace dan Allah dan Annabi Auntyna Ka

rki qara 6oyemin kanki

Kinsan maseefar da kika jefani kuwa...

Ta. Juya da nufin ganin XEE

Amma taga wayam ba kowa daga ita sai shi

Ta kallesa Tace toh Naji jeka

Ya xubama bakinta ido

Ta gallamai harara Tace Allah kamin kiss kadena ganina kena

n

Yayi Murmushi dan ya hango tsoranshi Sosai atare da ita Yace baxan miki bah

Dan ganinki yafimin Komai da'di aduniya

Kinga idan najama kaina ai nashiga uku

Tayi Murmushi Tace jeka

Ya shagwa6e fuska Yace toh kimin kiss tunda ni kin hanani inyi mi

ki

Dafe goshi SAILUBAH kafin takama fuskarsa tayi masa agoshi

Tace shi kenan

Ya 'daga mata gira da cewa eh

Amma gaya min me xan tawo miki dashi pls

👏🏻

Tace ice-cream

Yace dame kuma

Tace hmm

🤔

sai kakulamin da kanka

Yace toh idan na dawo xak

iban abinci abaki

Cikin gajiyawa Tace Eh. yanxu mah xanje in dafamah

Yace Yauwa my Aunty bye bye

Ta 'damai hannu ya ficce

Jan numfashi SAILUBAH tayi dan ganin San nan da tayi

Da 'Yar maganar nan da sukayi har ta'danji sanyi aranta

FAWAS

yajah tsaki Yace ina shi wancan 'dan iskan

RAMADAN yayi Murmushi Yace wai KHAMIS

Yace eh mana

Ta6e baki RAMADAN yayi Yace na ganshi ya sata agaba yanata aika mata da sakwanni

Wlhi bakaga yanda tasakar mai da imaninta bah.

Dan ko shigewata basuji

bah

FAWAS yafara neman KHAMIS awaya

XEE Tace ana kiran numbarka fah

Yace nasani FAWAS ne

Zan tafi. yanxu sai dare

Tace eh katawo min da kayan da'di

😬

Yace angama matata....

HAMEEDA da Qawarta Mero suna xaune a kofar gidan nasu HAMEEDA

Fa'di HAMEEDA takeyi yanxu Mero yaranki hu'du

Tace eh Wlhi naxama babba

Dan yanxu baki isa Ki rainani bah

HAMEEDA Tace hmm nima nadai kusa Auran nan nima in tara yara Lodi Lodi

Mero takalleta ta kwashe da dariya dan tasan san yara irin na HAMEEDA

Sam baxataga Yaro ta wucce batace miki yaranki yayi mata kyau bah dan halinta 'daya



🏻

da (Rahamat)

Tace angaya miki aihuwar cin tuwo ce da xaki haifah lodi lodi.

Wlhi ina tabbatar miki ranar daxaki aihu ji xakiyi tamkar xaki mutu dan axabah



HAMEEDA

Tace dallah dena tsoratar dani

Mero Tace nadena

HAMEEDA tayi shuru can Tace Kinga dare yayi Amma banga idansu bah

Mero Tace Wlhi kam

Ai daba dan inaso in gansu bah aida tuni nayi gida

O ikwan Allah yanxu kin kusa shiga birni kiyi rayuwa tahar a

bada.......

Kan HAMEEDA tabata amsa saigasu FAWAS

Nan farin ciki yacika xuciyar HAMEEDA

Tadinga xungurin Mero cikin muryar qasa qasa Tace gasunan shine Wanda xai fitoh yanxu

Mero da ba'a xancan sirri da ita Tace lah ia'ilahaillallahu Ashe qaramin

Yaro ne

HAMEEDA tatake mata qafah

Tace haka nake sanshi

😬



FAWAS ya qaraso garesu Yace Aminci ya tabbata agareki YAYATA kuma wacce takusa xama mata agareni...

Tace tare da naka hasken idanuna

Yace kinyi kyau Sosai. Dafatan ba wani namijina daya

ganemin wankan nan

Tace wane wani da gane maka HAMEEDA aikoya kallan ina tabbatar maka baxai qara kuskuran yi akaro na biyu bah

Dan munina xai gani. Ina tabbatar maka kai ka'dai ne Wanda aka lamuncema ganin kyawuna ....

FAWAS yayi murmushi dan yanxu

yadena mamakin Yayar tasa wajan 6arar da kalamai

Na soyayya dana shirme dana abin dariya

Yace Naji da'din furucin nan naki. Saidai naga baquwar fuska agareki abinda ban ta6a gani ba kenan

HAMEEDA tayi Murmushi Tace ita ka'daice wacce na 'dauketa '

Yar Uwa a qawayena

Yayi kyau hakan. Yafa'da da kallan Mero. Tare da qarawa da cewa. Toh sannu qawar YAYATA

Mero tawashe yalan haquranta Tace Barka da xuwa dai 'dan birni

FAWAS yayi dariya Yace Barka 'Yar qauye......

Dariya sukasa atare dukkansu

Ya kalli HAMEEDA Yace toh Kinga kayan kwa'dayi nasiya miki yau

Dafatan sun isheki cika cikinki yanxu ame makwan kici abincin dare

HAMEEDA takar6i ledar xata bu'de.....

Yayi saurin katseta da fa'din aa karki bu'de yanxu harsai na tafi

Tace dark

ar namaka godiya me yawa.

Yace ko guda 'dayace bana santa

Yafa'di hakan da ajiyema Mero dubu uku agefanta yana cigaba da cewa

Ga wannan Ki siyama babyn bayanki sweet Qawarmu

Mero tafara godiya

Yakalli HAMEEDA Yace toh Amaryata sai munyi waya

dama

damuwata naganki yanxu

Toh Allah yayi ina miki fatan alkairi

Da kallo HAMEEDA tabishi har yashige motar tasu ya tadata

Sannan tadawo duniyarta

Mero tadinga dariya tana fa'din tunda uwata tahaifan ban ta6a riqe dubu uku bah gashi yau sanadinki na

samu

HAMEEDA Tace xomuje ciki muci kayan da'di dan naga harda kaxa

Sun dawo gida lafiya inda kowa yafara cikiniyar wanka da Sallah suci abinci Sannan suhuta

Sanda RAMADAN yayi sallar Isha'i ya huta

Can kusan qarfe tara Sannan ya nufu gun Auntyn

tasa

Yasa meta afalo tana karatun al qur'ani megirma

Yace Auntyna takallesa da sauri

Ya sakar mata Murmushinsa da xama kusa da ita. yana cewa ina ummah

Tace tana 'dakin Abbah

Kakah fah

Itama tana can inaga wata magana suke tattaunawa

Yace to

h xomuje haraba

Tace aa

Yace dan Allah

Tace me xakamin

Yace ciyar dake Xanyi

Tace dame

Yace da ice-cream da sauransu

Ai fah jin ice-cream Tatashi

Shima tashin yayi ya kama hannunta suka fitoh

Kujerun robar wajan yaja musu can gefe suka xaun

a kusa da juna

ya tura mata ledan kayan gabanta

Nan tabu'de taga gasassiyar kaxa ce da ice-cream sai danginsu chocolate

Jan ice-cream 'din yayi

Ya dinga bata tana Sha tana ha'dawa ta kaxar ahaka harta qushi

Tace toh bara in 'dauko mah abincinka

kaci ko

Yace kidai ban naci ko

Murmushi SAILUBAH tayi

Dan tun 'daxu tasa aranta tadena damuwa da duk abinda xaixo daga gareshi

Tunda talura ayanxu baya shakkar gaya mata Komai.

Nisanta kanta dashi bashine mafuta agareta bah

Diremai couscous

tayi Wanda yasha kayan lambo danginsu karas fiss koran tattasai

Sai farfesun kayan ciki da drink

😬



Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a.

Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin fari

🙄

. Fuska

rta me'dan fa'di gwanin ban sha'awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan lalle. Qafarta 'Yar qarama mekyau da kowane takalmi

Tanadai jinsa taqi kulasa

Daga qarshe Yace Aunty namiki miji

😀

.....

Takallesa da sauri

Ya 'daga mata gira dama

ya fa'di hakanne danta kulashi

Aiko Tace Waye mijin

Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake miki

Zan kiraki can ajima in miki sai da safe

Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu

Ya sakar mata shegen ka

llansa

Nan take jikinta yamutu

Yace pls manah

Tace toh saika kira

Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta

Kafin ya ficce daga harabar gidan

SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi

Can wajan sha biyu da rabi

na daran tayi nisa abaccinta taji ringing 'din wayar tata

'Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan 'dan rikicin nata ne

Yace Auntyna.....

Tace na'am

Yace tashi pls muyi hira

Tace bacci RAMADAN

Yace pls my Aunty tashi dan Allah

Tajah numfas

hi Tace darene fah RAMADAN pls kabarni

Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka'dan

👌🏻

dan Allah

Tace kafin nan. meya hanaka bacci

Yace kece Aunty

Danayi me

Yace dakika dami xuciyata

Akan me

Akan qaunarki mana.

Pls nidai ki tashi ki g

ayamin kalmah me da'di wacce xataban nutsuwa inyi bacci cikin farin ciki

Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN

Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa'damin in barki kiyi bacci naji yana damunki

Tace baxan fa'daba

Kashe murya yayi da

gaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna.....

SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta

Tace ina sanka toh 'dan Qanina kayi me da'di

Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa'a fara koya miki mota

Tace nagode 'dan Qanina

Yace

Wlcm my Aunty.

Kidaure kiyi mafarkina yau.

Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake

Yace wow

😀

gayamin meyasa kikeyi Kullun

Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka nakeyi bare kuma bacci Kasan ba

abinda baxan gani bah

RAMADAN yayi murmushin jin da'di Yace Allah me sona

Tace Allah

Yace toh eh min kiss ka'dan

👌🏻

in barki kicigaba da baccinki ko

Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya 'dauki minti biyar yana yana jan numfashi kafin ya

tashi yayo Alwala ya hau Sallah

SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci RAMADAN shine nutsuwarta

Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku kenan da dawowa daga Eng

land daya kaima junior xiraya

Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba

Dady yayi murmushi Yace ai nagama baka labarin komai

Yana cikin goshin lafiya

Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai

Khairat Tace dani Momy

RAMAD

AN Yace aikuwa.

Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi

Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A shape 'din nan

Shiyasa shi 'daukarsu hoto

Yace Aunty kinyi kyau Sosai

Amma saidai kisa hijabi

SAILUBAH tawar

o ido Tace hijab

Dan itadai ba amabociyar sawa bace

Yace eh

Tace tab

😬

baxan saba

Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka

Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan

Shuru yamata tunda dai tasa kishi

nsa ya ragu

Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya mata anjima KHAMIS xai kawota

Tace toh

Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da'di

Can Yace Aunty xan tafi

Ta kallesa yayi mata kallan qasa qa

sa

Nan tagane nufin shi

Saita share shi

Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna

Tace naji jeka sai anjima

Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa

***** ***** *****

👯👯👯👯👯👯👯

England junior RAMADAN ne yashigo 'dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa sun caja mishi kwakwalwa

Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya

Yace pls my baby xo gareni yanxu

Tace toh ganinan

Ko c

ikakken minti biyar batayi bah saigata

Ya tashi ya rungumeta yana kissing 'dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta

Sosai suka fa'da duniyar iskanci

Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi

Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita s

han iska.

Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa

Yanaji da ilimi hankali nutsuwa

Sanin darajar kansa

Illarsa 'daya ce



🏻

itace aikata xinah da yakeyi da Shakira

Bayan haka ayanxu bashi da wata illah

Turawan cikin makarantar

su duk sunaji dashi

Dan yana bama wasunsu lokacinsa

Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba

Sam bashi da baqin ciki akan hakan

Kallo 'daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa

Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE take w

ayalar da ruhinsa

wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England

👯👯👯👯👯

SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN 'dinta

Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi



FAWAS bai

da matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi

Yana kwa'dayin ranar daxai mallake ta'dora shi akan hanya.

XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin tafiyar nata KHAMIS.....

Da misalin qarfe tara na safe ne Abb

an SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata fitar matsayin mijin Auranta

Tace Abban dan Allah kayi hakuri

Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda kikeso ba. xan ha'daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah

xani bah.

Tace toh xan gayama anjima da daddare

Ya harareta Yace Allah ya kaimu

Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata

RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty

Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me

kake nufi

Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da kowa.

Ya 'daga mata kai a shagwa6e alamar eh......

Kuka sosai SAILUBAH tasamai

Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna

Tace ban ta6a ga

nin 'dan iska 'dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN

Wlhi baka isa ba awannan karanba

Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni*

😂😂😂

😂😂😂

😂😂😂

Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da'di kamar wannan bah

Da'din ya cika xu

ciyarsa Sosai

👌🏻

Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido

😳

Yace aa aa Aunty in Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro

😳



SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni

Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki

Auntyna Amma da shara'di uku



Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara'dinka

Yace kijini mana. uku ne kacal fah

👌🏻

Tace bazan jika bah

Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su.

Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar.....

Dan kau

cema xa6in Abbana

Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina

Kaga daga wannan lokacin bani bakai

👈🏻

Tunda xamana da kai bashi da amfani...

RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan

Share hawayanki 'Yar Aunt

yna

Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida

Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady

Yace dan wannan karkiji Komai

Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA

Da mamaki Abban nat

a Yace RAMADAN Tace eh

Shuru yayi mata na'dan wani 'dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta

Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh Madallah wacece

Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH

Da sauri Dadyn nasa ya

kallesa

Momy ko tasan xa'a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa'a rina

Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh

Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta

Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu

Inda suka yanke Aure nan da wata uku

Dadyn

RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so

Magana taqare

👯

SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da'di Sosai

Ga jama'a ko mamaki ya lilli6esu

Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci

Iya kacinta dashi kamar yanda

suke da can

Hakan ko yayi mata da'di

Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake

Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy

Tata6e baki dan bai isheta kallo ba

Wannan kenan

👌🏻

**** ****

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login