Showing 27001 words to 30000 words out of 108953 words

Chapter 10 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

24

/>
Ta 'da

gamai hannu alamar bye bye

Shiko ya sakar mata wani kallo me kashe jiki

Nan ta'dauke hannunta cikin sanyi dan kallan ya shigeta

KHAMIS ya tada motar sukabarta nan

Suna fitta daga qauyan. FAWAS Yace pls bani minti biyu KHAMIS

Ba musu KHAMIS

ya tsaya da motar agefan titi

Sosai FAWAS yadinga sharara amai kamar xai amayar da hanjin cikinsa

Yana gamawa RAMADAN ya bashi ruwan gora ya wanke bakinsa

Kana KHAMIS yajah motar

Banda dariya ba abinda RAMADAN da KHAMIS sukema FAWAS

RAMADAN

Yace kaci da yawa fah

KHAMIS Yace Sosai mah kuwa

RAMADAN yasa dariya Yace daga ganinta xatayi da'din Luv dan tana tare da shagwa6a.

KHAMIS Yace nima na lura da hakan Sosai

FAWAS najinsu yayi musu shuru....

Tunda suka sako kan motar tasu layinsu RA

MADAN

Gaban RAMADAN ya dinga fa'diwa. Tuni damuwarsa ta dawo masa sabuwa fill

Haka suka saukeshi sukayi gaba KHAMIS na fa'din yasan Aunty XEE na gidansu Aunty LUUVAH bayasan Su ha'da yanxu sai dare..



👯

: Wanka RAMADAN yayi ya canja Kaya da wadata k

ansa Qamshi

Sannan ya nufi gun Auntyn tashi

By hajju

Barka da dare masoyana

[20/03, 17:09] 80k: [9:34PM, 25/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Ruf

a'i Nalele*

👯

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 61 to 65*

👯

Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke

RAMADAN ya shigo 'dakin

XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali

ba kamarka RAMADAN.......

Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake

Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka K

HAMIS dan bashi da lefi

Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi

Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi

Yace Barka da yammaci my Aunty

Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka

Ya tashi yana cew

a tunani da tashin hankali

Tashi itama tayi Tace muje

Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part 'dinsa

Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta

Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa

Ya kalleta ka'dan Y

ace kema ai kin rame Sosai

Tace kaban amsata

Yace hmm tunaninki Auntyna mana....

Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.

Hmm Sam hakan baxai yuhuba

Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun

kwanciyar hankali arayuwata bah

Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata........

Kuka SAILUBAH tasamai Sosai.....

Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xa

isa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa

Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici

Fa'di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba

Ina ganin ma 'dan shan jinine

Dan bashi da fuskar iman

i

Ki kula dashi Sosai mana

Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.

Kawai Kinga ku'di kin yarda yaxama miji agareki

Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi

Nayi baqin ciki da takaicin hakan.

Bani da wani buri daya wucce in tayaki nem

an xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku'di me maseefar kishinki.

Nayi addu'ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi.....

nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki

Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya ra

yuwa sak kamar yanda aka sanni ba

Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu



Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta

Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda k

ina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri

Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa'di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya

Aiko ta shaqa

Dan yanda yayi kusanci da ita ka'dan

ya rage bakinsu ya ha'du dana juna

Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu'dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya 'dan janye kansa ka'dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.

Ta lu

mshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi

Na da'de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN

Ban San me yake damuna ba.

Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha'awar kar6ar abin hannunsa bah

. RAMADAN Ya fa'da dasan qara harxuqa xuciyarta

Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin 'dan iskane

Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi

Yariga da ya

samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra'ayina

Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace

Naji Komai bana jin da'dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.

Sam nalura bakasan farin cikina

To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai

mun sami mummunan matsala dakai

Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani

Da 6acin rai Tatashi da niyar barin 'dakin.......

Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa......

Yace 6acin ranki tashin hankali

ne agareni

Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata

Tace matsamin in fitta ko kasha mari.......

Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa

Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba

Dan yanasan yau ya bala'in ha

rgitsa mata kwanya

Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka

Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana

cikin farin ciki bah.......

Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak.....

By Hajju

Asuba ta gari

[9:35PM, 25/11/2016] Rahamat Nalele

👯

: *R*

[20/03, 17:09] 80k: [12:55PM, 26/

11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 66 to 70*

Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni

Cikin sa

nyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu

Yace kin hakura ta kallesa ka'dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN

Pls ina buqatar ka'daita

Ya bu'de 'kofar suka fitoh tare har 'dakin Kakah ya kaita dan n

anne ba kowa.

Yace toh Ki huta my Aunty.

Ko kulashi batayi ba

Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba

Idan tana magana sam bayaso tadena.

dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna.....

Kamar xatayi k

uka tace wai me xan maka

Ba xaka barni nasamu ka'daicin bane.

Yace da naso kitashi mu'danyi hira ta bankwana

Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka'daici kabarni man

Sai

yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa

Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa'di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha'daki da Allah y

a xa'ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba

XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku 'daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka

Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar

hankaline

Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta

Kawai batasan Auran wannan shegen ne

Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan........

Ta katseshi da fa'din Ka hargitsata dai

meyasa ka tsani ganinta da kowane 'da namiji.

Yace saboda duk wa'yanda take ha'duwa dasu basa dacewa da ita Sam

Ke Kinsan burunta

Auran namiji me aji

Kyakkyawa

Me ku'di over

Me kishinta

Me shakarun da suka xarce nata Sosai

Shin tsakaninki da

Allah har yanxu ta ha'da me wannan abubuwan gabaki 'daya

XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa

Yace hmmm

Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace da itaba

Kin santa sarai idan tace ta tsan

i abu bata sanshi ba tayanda xa'ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya

Wlhi ta tsaneshi batasan ha'dinta dashi yanxu

Tayi nadamar saninshi

Ki rubuta Ki ajiye ba'inda Auran sun nan xaije

Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya

isa haka

Na barki lafiya. Yana fa'din haka ya wucceta ya ficce daga gidan

XEE tabishi da kallo baki sake

Kana tayi 'dakin khakha.

Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi

Tace hakuri SAIL

UBAH hakuri xakiyi dashi

Tace na rasa me yake damuna akansa....

XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku.......

Wannan dare duk ya rikita mutane hu'du 4 idan ka cire XEE da KHAMIS Wanda yanxu yake tare da ita kusan qarfe tare da rabi na dar

e.

*Luv*

💔

suke xugawa tamkar xasu ha'diye junansu

Sam XEE manta kanta take idan tana tare da KHAMIS

Ya kalleta cikin wani yanayi Yace my Luv

Tace na'am sweetheart

Yace dama ace yanda muke xaunan nan matsayin ma'aurata muke

Tace lokacin na xuwa M

ENI

Yace kinga mun kusa gama skull ya kamata iyayanmu Susan da xaman soyayyarmu.

Tace mu qara lokaci ka'dan sweetheart

Yace aa fah. nagaji da mafarkan ganinki da yarana inasan inga hakan axahiri

Ta kallesa Tace xaka fara ko

Yace kona fara yanxu da

i baxai tabbata ba. Tunda masu ha'dawan basusan da xaman soyayyarmu bah

( *XEE da KHAMIS kenan*)

*RAMADAN*ko Sallah Na dinga ganinshi yanayi ni Rahamat

Addu'a yaketa xabgawa Amma bansan me yake cewa ba

Can ya kwanta ayanda na lura yana cikin fa

rin ciki

*Sa6anin SAILUBAH*

Data kwana kuka da damuwar aranta

Ko wane juyi idan tayi ganinta take rungume da RAMADAN tana shaqar qamshinsa

Wannan abu shiyafi damun xuciyarta

Sam yau bataji Tatashi tayi lafula ba.

*FAWAS ko*

Rasa nutsuwar

shi yayi gabaki 'daya

HAMEEDA ta rikitashi

Ta hanashi bacci Sam

Duk juyin da xaiyi hotan fuskarta yake gani tare da jin muryarta tana mishi kurwa akunne

*Ashe itama HAMEEDAN hakan take*

dan har mari tasha agun Innah Hansai dan tafa'da kogin

tunanin FAWAS har bata sani bah talgen Innah Hansai ya jinkice daga murhu ya xube bata sani bah

Saida taji saukar mari Tace wayyo FAWAS....

Tace ubanki ne FAWAS 'din xakibar min talge ya xube

Kan HAMEEDA tayi magana Innah Hansai ta rufeta da Duka

(

FAWAS kawo magaji)

😰

Haka kawai nima Rahamat na tsinci kaina da fa'duwar gaba Ganin yanda mutane suka cika layinsu SAILUBAH dan 'daurin Aure

Na kalli RAMADAN Wanda yayi kyau cikin shigar wani yadi me ruwan madara

Yayi kyau sai Qamshi y

ake

Haka FAWAS da KHAMIS ma dan anko sukayi

Duk inda kakai da hassadarka saikace yes wa'yannan sun dace da'a kirasu da *~```SAMAREEN BANAH```~*

HAYATUDDEEN ya kallan Yace mutuminki da annuri a fuskarshi banga wani tashin hankali atare dashi bah

Nace

hmm wai RAMADAN

Yace eh shi

Nace daran jiya baiyi bacci ba addu'a ya dinga yi

Kasan me yaroqa.

Yace eh gaskiya da walakin goro amiya

😀😀😀😀😀😀

SAILUBAH na kwance akan cinyar XEE xaxxa6i na cafkarta damuwarta taji ance amfasa 'daurin Auran

Dan 'daxo da Asuba tasa Abbanta tayi agaba kan yayi hakuri karya Aura mata Alhaji Aminu

Sai kawai ya kalleta Yace tatashi tabashi guri

Toh shine take cikin wasi-wasi xai Aura mata shine ko aa

By Hajju

👯

:

R

🅰

HA

â“‚

AT

[20/03, 17:09] 80k: [6:42PM,

27/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 71 (2) 80*

Wasu wa sunta ya katsene lokacin da taji ance an '

daura Auran

*Alhaji Aminu da *FATEEMA SAILUBAH*

Ai SAILUBAH najin haka tasume

RAMADAN Yace innalillahi

FAWAS Yace wa'inna'ilaihirraji'un

KHAMIS Yace shi kenan

Ni Rahamat nace Allah yayi

SAILUBAH Bata samu kanta bah har wajan qarfe biyar

na yamma

Lokacin 'yan Uwa da abokan axxiqi suke ta shirin kaita gidan mijinta

Fa'di Take XEE ina RAMADAN. XEE Tace ya shigo 'daxu baki farfa'do ba

Tace xan iya ganinshi yanxu

Tace kai daka mar wiya

Lumshe ido tayi batare da Tace Komai ba

Ac

ikin yamman nan suka 'dauki hanyar Abujah. Basu sami kansu sai qarfe tara na dare

Wani gida ne a maitama Wanda ya hargitsa duk Wanda ya shigeshi

SAILUBAH najin yanda mutane suke santin gidan wai ita dai me sa'ace arayuwarta wannan gida ai aljannar d

uniyane

Data 'daga kanta taga bet room 'din da take ciki sanda gabanta ya fa'di dan ganin daular da aka narka a 'dakin

XEE ta kalleta tayi Murmushi Tace aha

Bet room ma kenan kije falanki kisha kallo.

Gaskiya xakiyi farin ciki da irin daular da Aminu

ya narka miki

Tace ba'abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN

XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai

Karki damu yana tare dake

Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu

Saidai ba farin ciki aranta da kwanci

yar hankali.

Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai 'yan aiki masu fuskar rashin imani

👯👯👯👯👯

SAMAREEN BANAH

👯

👯👯👯👯👯

Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH

KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing 'd

in Aunty LUUVAH

Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya da mijinta

KHAMIS Yace AmEEn

RAMADAN Yace story.......

Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah

Wai meyasa tunda aka 'daura Auran nan nata baka m

ata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS

KHAMIS Yace bar 'dan iska insha Allah baxata fitto ba

RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan mah baxai Sha ruwa bah

FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata

KHAMIS

Yace Wlhi nima 'daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya.

RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba

KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi.....

RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace 'dan

iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar maka Wlhi ko kissing 'dinta baxai samu damar yiba

Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan

FAWAS yaja

h numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin

KHAMIS Yace aha

Na xata baxa kace bah.....

Ta hanaka bacci na kwana 'daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba xakayi qauyan takai

RAMADAN ya fa'da hakan dasan kawar da hiran da Mur

mushi akan fuskarsa

FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni

KHAMIS yayi murmushi dan tuno da 'dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara cin wannan abun

Gaban FAWAS ya fa'di cikin sanyi Yace eh. in h

ar tace sainaci Kasan ba abinda xai hanani ci

RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata

Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket

Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi

Kana suka

nufi qauyan takai

HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra'da yake CE mata tayi ba'ki Wasu kyawawa masu ku'di

Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne

Cikin san'da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne

FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine

Yaran yadawo ya gaya mata

Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta 'dauko gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki...

Usaina da rabi 'yayanta kuma sunfita ga

ntali

Dan haka da murna tafitoh wajan

FAWAS yaba yaran ku'di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana yanata fa'duwa sai kuma gaki

Tayi Murmushi Tace Barka da ranah

Yace Barka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login