Showing 66001 words to 69000 words out of 176422 words

Chapter 23 - YAR BANGAR SIYASA COMPLETE

sake daurewa, dan tasan wannan ruwan zafin shi e zai tamaiketa a duniya babu abinda take mutukar girmamawa da ganin darajar sa a jikinta sai m

atuncinta shiyasa kullum cikin tattalashi takeyi da gyarashi.....Tsayuwa yayi a kanta yana kallon yanda take rintse idonta tana sake wage cinyoyinta ruwan na ratsa jikinta tana sauke ajiyar zuciya....Yace."Kiyi wanka idan kin fito bari nazo." ko kallonsa b

a tayi ba ballanta ta tanka masa ya kama hanya ya fice daga toilet din da sauri.

Bedroom dinshi ya nufa kai tsaye ya wuce toilet dinshi a gurguje yayi wanka, ya sanya jallabiya, da gajeran wando duk abinda yake hankalinsa na gurinta, turare ya fesa ya k

ama hanya da sauri ya fita daga dakin.

Lokacin itama har tayi wankan ta daddafo ta fito daga dakin tana zaune gefan gado daure da towel abin duniya ya isheta, lokacin da tana cikin ruwan zafin daina jin radadi tayi amma kuma yanzu, tana zama gefen bed d

inta taji kamar an watsa mata barkona, hawaye ne suka zubo mata, ya shigo dakin yaga tana gogewa da bayan hannunta.

A sanyaye ya tsaya a kanta ta sake yin 'kas da kanta ta tsani ta kalli fuskarshi a duniya bata da babban makiyi sama dashi......"Har yanz

u zafi yake."!? Ya fad'i maganar cikin wani irin voice! kanta na kasa bata dago ba ballanta ta yi masa magana! Ya zauna kusa da ita yana laluben hannunta ta fuzge da sauri tana shashsheka......! Baiyi zuciya ba ya zura hannunsa kan waist d'inta ya rike cik

in sigar rarrashi yana karyar da murya kamar bashi ba yace."Nima banyi miki hakan da wata manufa kin san dan adam! amma kiyi hakuri kinji ko, yanzu na gane ke din ta mussaman ce kamar yanda kika sha fad'a budurcin ki na mussaman ne, kuma ko nawa kin cancan

ci a biya ki, So ni ba wai sadaki zan 'kara miki ba, No! wannan maganar ta kau ni na riga na bada sadakina tuntuni, kawai ni zanyi miki alkairi saboda mutuntani da kikayi kika mallaka min abu mai tsada naki, ki fad'a min kome kike so a duniyar nan mutuk ku

di ke siyan shi zan siya miki ki shi ke ko ni kaina kikace kina so xan baki ni har abadah.'' Ya 'kare maganar tashi cikin wata iriyar mayaudariyar murya......Wata irin harara take watsa masa, tamkar idanunta zasu fad'o sai zumbura bakinta takeyi.....Ya san

ya hannu saman idonta, ta dauke kanta tana lumshs idonta, bakinsa ya kai saman fatar idanunta, ya sumbata....'Iluv u beby." Tayi saurin bude idonta jin abinda ya fada, girarshi guda ya daga mata

(sigina) yana sakar mata kayataccen murmushi, ta'be bakinta t

ayi cikin zuciyarta tace''Wato saboda ka lashi zumata shine kake kirana da beb har da wani Iluv u sam! ba zata sa'bu'ba, ba zan sake yarda ka yaudare ni ba.........."A hankali yace."Akwai yunwa a tare dake na kawo miki abinci ko."? Dauke fuska tayi, yayi m

irmushi kawai ya mike ya fita, minti biyar ya dawo dakin hannunsa rike da tire mai dan fadi kololin abinci ne a kai.....A ranar anci sa'a Rabe yayi farfesun kaji, abinci kuma yayi sakwara da miyar ganye sai hanta da yayi amfani da ita gurin hada miyar, Sak

wara cimar Wasila ce dan haka ba tayi musu ba ta sauko a hankali kasan kafet, ta sa hannu tana ji.....Farfesun ya zuba mata cikin plate ya tura mata gabanta, ya jingina jikinsa jikin gado kawai ya sa mata ido yana kallonta, Ashe yarinya ce mai wata iriyar

baiwa bai sani ba, Allah ya rufa masa asiri bai saketa ba kamar yanda da ya dauki alkawarin sati daya kacal za tayi a gidansa ya saketa, Addua ya shiga yi wa malam mai allo domin shine silar da ya sanya ya janye kudirinsa a kanta yasan da ba don shi ba to

da tuni ya dade da sakin yarinyar..........

Littafin na kudi ne....!

Kika fitar min da book ke da Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar

*07084653262*

*BINTA UMAR ABBALE*

[07/08, 11:50 pm] +234 803 238 4602: 'Yr Bngr S

ys

*37*

Ganin kallon da yake mata yayi yawa ne ya sanya ta ajiye cokalin hannunta tana ya mutsa fuska, yace."Ya kika daina cin abincin ki cifa ki koshi sai ki dan sha paracetamol zakiji kwarin jikin ki." dan turo baki gaba tayi tace"To ka daina kallona."

Ya dan saki murmushi mai sauti yace."Baki san na kalle ki."? Daga kai tayi, saisayayyar suman kanshi ya shafa yana kashe mata ido daya yace."Kece din ai kikayi abin kallo shiyasa na kasa daina mamaki a kanki , amma dai tunda baki son na kalleki na daina."

Sai ya mike a hankali ya zauna gefan bed din yana kokarin cire jallabiyarsa yace."Kici kizo ki kwanta a nan." Saurin dauke kanta tayi ganin yana nuna mata kirjinsa, ji tayi tsigar jikinta ta tashi, ashe dai shima ba kanwar lasa bane, ya iya soyayya gaskiy

a, ammafa ita gani takeyi duk wannan abin da yake mata ba don Allah yake mata ba kawai saboda ya lashi zumarta yaji irinta ne shiyasa yake so ya yaudareta ya dinga morarta.......Har ta kammala cin abincin tana sa'ke sa'ke a kanshi, madarar holandia ta bude

tana sha tana lumshe ido gardi da sanyin madarar yayi mata dadi, sai da ta shanye roba guda sannan ta mike, a hankali ta nufi bed din tana dan cije bakinta har yanzu gurin radadi da zafi yake mata ji take tamkar an zuba barkona a gurin.....Kokarin kwanciy

a takeyi, ya janyo hannunta ta fada saman kirjinsa, blanket ya jawo ya rufesu kana ya warware towel din dake daure a jikinta, fatar jikinsu ta hade guri guda, a tare suka sauke ajiyar zuciya ita dashi, gashin dake kwance a kirjinsa ya dinga sosa mata kirji

yayin da shi kuma nonowanta suka dinga sukan kirjinsa suna sake sanyashi cikin halin bukatuwa, daurewa kawai yake yana shafa dogon gashin kanta da bayanta a hankali a hankali yake marmatsa mata mazaunanta yana lumshe ido hakan yayi mata dadi sosai dan sa

i taji kamar tausa yake mata ta dinda lumshe idonta tana sake makalewa a jikinsa, d'umin jikinsa yayi mata yanda take so, bacci mai dadi ne ya soma fizgarta taji muryarsa

cikin kunnanta......"Baki fad'a min me kike so na baki gift ba." shiru tai masa, ya d

an karkaro da fuskarsa ya mannawa lips dinta sumba yace."Nasan kina jina kikayi shiru nace ki fada mun dukanin bukatunki zan miki mutukar zaki zauna dani mu raya sinnar ma'aiki." Da jin wannan magana tashi, sai tayi zumbur ta mike daga jikinsa, ya shiga ma

maki, da s

auri ya rike hannunta shi ya dauka wani abin ne yace."Lafiya dai." "Ka daina tunanin zan cigaba da zaman aure da kai na gane kawai saboda ka dandani zumata kaji yanda take shiyasa kake so nayi ta zama kana mora ta to ni ba'a abinda nake bukata a

gurinka



,

a yanzu nafi bukatar rabuwa da kai sama da komai, tunda bukatar ka ta biya a kaina to sai ka sak.....! Kafin ta karasa ya rufe mata baki! ya janyota ya kamkame! kam! jikinsa har rawa yakeyi...Shi yanzu ko bakin bindiga a dora masa a ma'kogwaro a

ka ya saketa ba zai saketa ba sai dai akashe shi....Wannan masifaffan dad'in da ya samu a jikinta a wannin da suka wuce su kawai yake tonowa....." Kada ki sake fad'in Wannnan maganar Wasila."! Tunda suke dashi bai ta'ba kiran sunanta ba kamar yau! Ya cigab

a da cewa''Bana jin tunanin zan iya rabuwa dake koda kuwa za'a kashe ni sai dai akashe ni! Na tabbata ke alheri ce a tare dani kuma kece kike zame min matar sunna matar da ta dauke min wani nauyi da yayi shekara da shekaru a jikina yana damuna, ina rokon A

llah ya bani zuria mai albarka a tare dake, ki kauda dik wani abu da ya faru a baya, yanzu zamuyi zama sosai ni dake irin wanda ma'auta sukeyi nayi miki alkawarin rike ki da amana Insha Allah.

Kalamansa sun so suyi tasiri a tare da ita, wata zuciyar tace"

Kada ki yarda ki zauna da wannan tsohon haka kawai da kuruciyar ki bayan haka kuma baki cimma burinki ba idan kin zauna aure da Ahmadu shine yaci riba dake ba ke ba, ki nuna masa bakya neman komai a hannunsa kin fiso ki futa ki nema da kanki.

Kalamai ya d

inga yi mata masu sanyi da kassara jiki! yana dan shasshafa jikinta, Jinsa kawai takeyi amma ba tajin zata iya zaman aure dashi gaskiyar magana kenan, ya gama zamanshi tsofai tsofai dashi yazo yace sai ta zauna aure dashi saboda yaga da akwai mamora a jiki

nta to bazai yiwuba.

Baccinta tayi ta barshi yana magana shi kadai, jin saukar numfashinta k'asa-kasa yasa ya fahimci cewar tayi bacci sai ya sake ringumeta tsam! a jikinsa, yana kokawa da zuciyarsa kar ta rinjaye shi a kanta.

Bacci sukayi mai dadi ita

dashi baccin da suka dade basuyi irin shi ba mussaman ita uwar gayyar da asuba da 'kyar ya cireta daga jikinsa duk ta nannade shi fuskata dai-dai tashi numfashinsu na bugun juna....Rufe mata jiki yayi ya sauke daga bed din ya nufi toilet, wanda ya soma yi

kana ya daura alwala ya fito....Dai-dai lokacin ta bude idonta ta ganshi yana goge jikinsa da karamin towel, a gurguje taga yana shiryawa har ya kammala ya juyo idonta tayi saurin rufewa, har sai da ta ya fita daga dakin, kana ta daddafa ta mike zaune, b

lanket din ta dan janye daga jikinta taganta sintir girgiza kanta kawai tayi, ta fara kokarin sauka hannunta ta dora kan wayarshi, tayi saurin dauka tana dubawa, ajiyar zuciya ta sauke a hankali ga dama ta samu, sai da kuma bata san meye security na waya

r ba, Sunanshi ta rubuta da babban baki, ta'ki budewa, sai ta gwada rubuta sunan nashi da karamin ba'ki sai kuwa ta bud'e! Murmushi ta saki tana fadin"Alhmadullhi." Numbar camas tasa da sauri ta fara kiranta....Camas nacan duniyar bacci taji shigowar kira

cikin baccinta dake dama bata kashe wayarta sabida yanayin sana'arta wani dan

iskan ma da asubah zai kiranta kuma taje.....Muryar Wasila ta daki dodon kunanta ta mike da sauri tana fadin"Wasila lafiya da asubah haka."?

"Camas! ya fita sallah ne na samu n

a dauki wayarshi , wai shin ya akw cikine? guy nan fa naga da gaske yake wallahi, jiya sai da ya rabani da mutuncinta sannan sai wani karyar da wuya yake wai dole na zauna dashi yana so na da sauransu.....Kai tsaye Camas! tace" Wallahi kada ki yarda dashi

yaudarace kawai yana so ki zauna ki cigaba da bashi dadi ne ya samu kankanuwar yarinya ai kawai kiyi takanki yana gama morarki zai sake ki.

"Ke har sai kin bani shawara ma! a she kin manta ra'ayina, ko nasha fada cewa ni ba zan auri mai shekaru ba yaro ka

rami zan aura domin mu mori kuruciyarmu tare namijin da ya kwana biyu sai a hankali a lokacin da kake da kuruciya shi kuma a lokacin zai tsufa ya kasa biya maka bukatarka, wannan dalilin ne ya sanya naji sam bana sha'awar auranshi.....Camas! tace" Ato gwar

a dai kiyi da gaske dama yau nake cewa zanzo gidan naki jiya As ya bada kudi zan shigo muyi yanda zamuyi." Tace"Shikkenan misalin karfe nawa zaki shigo." ? Gaskiya da wuri zan shigo dan yau ma zamu zauna da governor wajejen goma da rabi ki saurari zuwa."

Wasila taji kamar tabi Camas! gidan gomnati, tace"Shikkenn sai kinzo din." numbar Rashida ta kira a kashe ta Uwani ma a kashe, har tayi niyyar kiran As sai kuma ta fasa tana jin tsoron kar tana tsaka da kiranshi ya shigo ko kuma ya gane alama....Duk sai da

ta goge numbobin mutanan da ta kira ta ajiye masa wayarsa.

Kafin tayi wanka sai da ta dade cikin ruwan zafi, kana tayi wanka da alwala ta fito daure da guntin towel.....Gashin kanta take kokarin busarwa ya shigo dakin.....Kai tsaye bed ya nufa ya kwant

a rigingine yana kallonta har ta gama busar da gashin ta gyarashi tas ta daure shi cikin katon ribbon......Riga da wando ta dauko masu dan kauri tasa a jikinta ta daura dankwalin abaya kana ta hau kan dadduma ta tada sallah.

Ajiyar zuciya ya sauke a hank

ali ya dauke idonshi da kanta, yaji dadi sosai da ya dawo ya tadda ta tashi cikin kuzari da lafiya kuma ya lura jikin nata ya dan sake tinda ta daina cije bakinta da tafiya da kyar.

Tese message ne ya shigo wayarshi, ya mika hannu ya dauka yana dubawa,

sabuwar numbar ce, ya bude yana dubawa

_Kai Wawa! kayi gaggawar sakin wannan yarinyar da ka aura domin ba tsaranka bace idan ka'ki kuma wallahi rayuwarka na cikin had'ari_

Daya message din ya bude yana karantawa cikin mamaki.........

_Za kayi tunani

n ko daga abokanan hamayyar ka ne to ko daya kar kayi tunanin haka, mu daban muke kuma muna bibiyar lamarin wannan yarinyar dake tare da kai! saboda haka kwanciyar hankalin ka shine ka saketa idan ba haka ba to sai mun kashe kaaaa!_

Zufa ce ta shiga ket

owa daga ko wace kusurwa dake jikinsa test messages din yake maimaitawa yana mamaki har ta karaso inda yake bai sani ba, sai maganarta da yaji a tsakiyar kanshi....."Ya muke ciki da kai? Ya dago kansa yana kallonta cikin tsananin mamaki! ta tsaya kanshi ta

na masa magana ga tsal ga tsal!!

D'an bata fuska yayi yace."Wannan wane irin abu ne? ba tarbiya ce bace wannan babu gaisuwa kin tsaya min aka kina min magana babu d'a'a."

'Kasa tayi da kanta ganin kamar ranshi ya 'baci! Wayar hannunsa ya mika mata yac

e."Ko ina da masaniya kan wannan test din." Ta kar'bi wayar tana dubawa.....D'an ta'be bakinta tayi ta mika masa wayar ba tare da tace komai ba.....Yace."Kinyi shuru ko kin san masu numbar ne? ki fada min nayi wa tufkar hanci al'amarin ba ni kadai zai shaf

a har dake."

Tura baki tayi tace"Ni ban san komai ba." Ya mai da kanshi fuskar wayar yana sake duba test din....Kimanin minti biyar ya dago kansa yana kallonta, tana nan tsaye inda take, yace."Koma dai su waye to kice musu basu isa su sanya ni na rabu dak

e ba komai sharrin su, zasuyi su bari, Ahamdu yanzu ya soma auran Wasila babu gudu babu ja da baya idan kuma mutum ya cika shi d'an iska ne to ya bayyana kanshi." Yana gama maganarshi ya mike ya fita.....Zama tayi gefan bed tana nazari, ko dai Camas ce t

a soma aikinta? babu shakka itace to ko dai As ne yasa sabuwar numbar don ya tsorata Ahamdu din to ko ma dai waye hakan yayi mata dadi gwara a tsoratar dashi, yaji baya bukatar zama da ita.

Yana fita ya nufi bakin gate, duk suna xazzaune suna ganinshi s

uka mike da sauri gaishe shi suke yana amsawa kafin ya mai da hankalinsa kansu, dik sun nutsu suna sauraransa, Yace."Ina so ku sake sanya ido sosai a cikin gidan nan nasan dani daku amana ce ta hadamu to ku rike min amanata ku kula da akinku, zan sanya Cc

tv cemara a gidan nan saboda wani dalili ba wai dan kun gaza ba ko wani abu daban! No! ina da dalilina nayin hakan, walau mace ko namiji ban yarda ya shigo gidan nan ba sai kun shaida min a waya na tabbatar muku da ku barshi ya shiga, ina fatan kun fahinta

." Suka amsa da insha Allah zamu kula sosai Yallabai." Sallama yayi musu ya koma cikin gidan.

Yana shiga parlor Rabe ba shirya daining kai tsaye daning din ya nufa, Rabe ya mika gaisuwar sa ya amsa a sake kana yace."Ya hada mishi tea, da sauri Rabe ya s

ha masa tea mai kauri amma bai sanya masa sugar sosai ba kwara biyu kacal yasa saboda yasan ogan nashi baya son zaki da yawa, soyayyar doya da kwai ya zuba mishi a plete zai shafe biredi da buttur ya hanashi alamun baya son buttar din ya dauki cup din tea

din yana kurba kadan kadan........break fast dinshi yayi hankalinsa kwance sam! bai wani daga hankalinsa kan mutanan da sukayi mishi test messages ba yasan duk karya ne wai shi zasuyi wa barazana wannan messages din nada nasaba da government house zasu nin

ke shi baibai ne kuma ya tabbatar da cewar ita wasilan tasan duk abinda yake faruwa yana ganin ma kamar da hadin bakinta......yanzu ne ma yake jin wani karfin gwiwar xama da yarinyar tunda ya lura tana da rana a gurinsu.

Ta dauka zata ganshi a zaune ya

zabga tagumi ko taga damuwa a tare dashi, sai taga cup din tea a hannunsa yana kur'ba da latsa wayarshi ga fuskarsa a sake kamar ma murmushi yake yi aikuwa dai murmushin yake yi, dan message Khalifa ya turo masa yana masa bangajiyar dukan ruwa, sannan wai

Afnan tana gaishe su, kana kuma tace abawa amarya hakuri! Shine fa abin ya bashi dariya yake murmusawa, Jin motsin fitowarta yasa ya dago kanshi...Tayi saurin kauda nata kan kamar munafuka tayi nufin koma wa dakin...."Ki zo ga sa'ko Afnan tace a baki." Ya

fada still da mirmushi a fuskarsa, ta dan juyo tana kallonshi, girarsa guda ya daga mata (sigina) yana sakar mata mirmushi...Ta tsani wannan halin da yake mata shi ba yaro ba ya dinga abun yara....da kamar kar ta je sai kuma ta nufe shi, tana tsayuwa kans

hi ya jawo ta ya zaunar kan ciyarshi, wayar ya mika mata yace."Khalifa ne ke baki hakuri tare da Afnan."! Ta dan ya mutsa fuska

tana duba message din.... ya mayar da hankalinshi wuyanta yana bala'in son gashi a rayuwarsa, zame dankwalin kanta yayi ya tusa

hannunsa cikin gashin ribbon din ya cire gashin ya zubo a fuskarshi, sansanawa yake

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login