Showing 99001 words to 102000 words out of 176422 words
asubah! Tazo mishi cikin 'kananun
kaya masu fitar da tsairaci! wanda yay bala'in tashin hankalinsa ya kamato ya fara romancing dinta, salon da takeyi masa ne yayi masifar gigitashi, jikinsa na kyarma ya cire mata kayan jikinta shima ya cire nashi ya manneta sosai a jikinsa yana watsa da d
ukanin sassan jikinta tana taimaka masa sosai, yana jin dad'i.....Dai-dai lokacin data hau saman shi tana kokarin sanya jijiyarsa cikin ramin da yake kulafucin jinsa a ciki dai-dai lokacin da yake cikin shauki da zumud'in jinsa yana sukuwa da nin'kaya ciki
n 'koramar dake masifar d'imautar dashi! a dai dai lokacin mafarkin da yake ya sake shi, ya bude idanunsa a razane! yana jin wani irin motsi da jijiyarsa ke masa mararshi na bala'in kartawa tana murdawa!! tsabar sha'awa da bukatuwa.
Da kyar jiki na kyar
ma yay wanka ya fito yana goge jikinsa har yanzu gabanshi na mike carr! duk yanda yaso ya kwanta yaki kwanciya, ya zauna gefan gadovda towel a hannunsa yana ya mutsa fuskarsa jaraba ce take cinshi ya rasa yanda zai yi da rayuwarshi wanda yay amma zufa yake
yi......Da can bai saba da wannan fitinar ba sai da ya fara takalar yarinyar sannan yasan dad'in abin, abin mamaki! duk tsayin lokacin da bari a gidanshi, bai shiga cikin wannan mugun halin ba sai yau, to ko dan yana cikin bacin rai ne oho, yau dai tsana
nin sha'awa da bukatuwa ke damunsa kuma babu wacce yake so yaji yana ci irin yarinyar.....Gard'inta da dad'inta ya soma yi mishi ya yawo a 'kwalkwarshi nan ya shiga tunano suffofin jikinta mussaman manya manyan nonowanta da shaffan cikinta, ya dinga tuno r
uwa da ni'imarta da taushin fatarta da gardin bakinta......Rigingine yayi yana kallon rufin dakin le'banshi na rawa yana kiran sunan Allah.
Can bakin gate kuwa, Uwani da Rashida sun gaji da jira Garba nacan cikin 'Yan uwanshi Rashida taje tace masa dan
Allah ya sake gwada kiran wayar tashi ko ya tashi daga baccin....Garba ya fito da wayarshi yana sake traying din numbar tashi......Wayar nata ringing bai d'auka ba dan bayan fitowarsa daga toilet duk ya kunna wayoyin ya ajesu kusa dashi, ya dinga kokarin d
aukar wayar ya kasa kawai sai ya share wayar yanaji tana ta ringing 'kararta har tsakar kanshi
Garba Ya kalli Rashida data zuba mishi ido tana kallonsa yace."Kinga wayar na shiga amma bai dauka ba mybe yana wani uzirin ne bari zuwa anjima sai a sake kir
a." Rashida ta koma ta zauna kusa da Uwani jikinsu duk yay sanyi sun gaji da zaman jiran tsammani.
Kimanin rabin awa da kiran wayar tashi Garba ya sake kira......Wannan karon ya d'aga wayar amma sam! garban baya jin abinda yake fad'a! Da kyar dai Garb
an yaji yana fad'in."Ko ma su waye ka shaida musu cewar bana jin
dad'i gobe su dawo in, Allah y kaimu." Garba ya kashe wayar yana kallon rashida da jikinta yay bala'in sanyi.....Yace."Kuyi hakuri bai da lafiya amma yace ku dawo gobe.''Uwani taji kamar ta z
undumawa Garba zagi! sai dai ta daure tana jan tsaki 'kasa-'kasa tace"Rashida muje." Gaba sukayi Garba ya bisu da kallo yana tunanin abinda ke faruwa har yanzu su basu san abinda ya faru tsakanin ogan nasu da matar tashi ba.
Sai da suka fita babban ti
ti kana suka tuna da cewar fa basu da ko kwabo dan Wasila tayi tafiyarta da jakarta 'bacin rai ya sanya dukaninsu basu tunanin hakan ba.....Babur din a dai-dai tasu su tsayar suka nemi alfarmar ya kaisu har kofar gida sai su bashi kudinshi....Mai babur gan
in sun matsu yasa ya zuga musu kudi wai dubu daya da dari biyar zasu bayar....Uwani tace"Muje indai zaka kaimu gida zamu baka." Suka shiga suka zauna shi kuma yaja babur din yayi gaba.
Ya jima yana mur'kukusu da kiran sunan Allah kafin ya samu sassauc
i a tare dashi ya dan mi'ka hannunshi a hankali ya dauki babbar wayarshi ya kunna! Ma'adanar hotunanshi ya bud'e hannunsa na kyarma ya lalube folder dake dauke da pictures dinsu da sukayi tare......Ya tsirawa fuskarta ido yana wata irin makyarkyata, wayar
ya kai kan fuskarshi ya sumbaci dai-dai bakinta tana dariya lokacin da yake musu selpie ranar da zasu rabu!! Hakoranta reras! farare tas dasu, tsantsar kyawunta ya bayyana kanshi......Ya tsirawa kirjinta ido dake mayafin da tasa mai shara shara ne a ranar
kuma d'inki mai saukakkiyar kafad'a ne ya dinga kallon brest dinta yana sauke ajiyar xuciya! Ji yake tamkar ya fasa wayar ya fito da ita ta biya mishi bukatarshi yarinya fitinanniya ta mai dashi fitinannan karfi da yaji, mugun da ya sani yake da shigarta
rayuwarsa da yana zaune lafiyar Allah tazo ta mai dasho jarababbe mai kulafucun tsiya.......Wayar ya dora a kan kirjinsa ya rintse idanunnusa yana kiran sunan Allah.
A hankali a hankali ya soma jin jijiyar tashi na kwanciya tana risina ya dinga murna sosa
i yana ajiyar zuciya.....mi'kewar da zaiyi yaji danshi a jikinshi matse matsin cinyarshi to mazi ne ko kuma me gabad'aya, shi dai ya sani! babu cikkaken kuzari a jikinsa yaje ya sake wanka ya fito yana dan jin sassauci a tare dashi.
***
Wasila na
kwance 'kasan ties taji shigowarsu, sai ta mike zaune tana dan ya mutse fuskarta....Uwani tace"Bani duba daya da dari biyar in sallami mai babur din can! kina sane kika tawo kika barmu ba kudin mota."
Tace"Uwani duka fa kudin nan saura dubu goma sha bi
yar ciki zamuyi kudin mota kana abinda yay saura a kudin mu siya musu tsaraba kin san dai ba zamu kwashi jiki muje musu gari hannu rabbana ba." Uwani tace"Ni dai bani kudi bana son wata magana." Mikewa tayi taje ta dauko mata ta bata Uwani ta mikawa rashi
da da fad'in"Kai masa kudinshi ai yayi mana mutuncin ma." Rashida ta kar'bi kudin da sauri ta fita.
Uwani ta zauna tana zauna kan kujera tana jan tsaki tare da cire mayafinta tace"Banta'ba ganin mara kirki da mutunci irin wannan mutumin nan ba wallahi,
Duk wannan xaman da mukayi muna jiranshi 'karshe cewa yay
ba zai fito ba sai dai mu dawo gobe saboda tsabar shi bashi da mutunci." Wasila ta dan bude idonta tana kallon mahaifiyarta ta ta mayar da idonta ta rufe tace"Sai fa dana fad'a miki kingani dai ai
da idonki munyi asarar kudin mota a banxa." Uwani tace"Aikam gobe sai mun sake komawa dan baza fa mu tafi ba bai san da cewar kina tare da cikinsa ba.
Cikin jin haushi tace"Wai dan Allah Uwani dole sai ya sani ? dik ranar da ya kamata ya sani zai sani n
i bana son haka wallahi na fad'a miki wahala kawai zaki sha da asarar kudin mota ba samun ganinshi zakiyi ba dan mugun dan wulakanci ne in bai sa kansa yin abuba babu me sa shi yayi dan haka kawai ki hakura idan kuma kince dole sai kin sake zuwa to ni bani
da kudin motar da zan baki."
Uwani jikinta yay sanyi tace"Ai shikkenan tunda kin'ki cikin a jikinki yake kuma kece kike wahala dashi yau da lafiya gobe babu lafiya, saboda kulafuci kin'ki bari a zubar dashi! kuma kin'ki bari a sanar da meshi ni ina gan
in idan an fad'a masa kina da ciki zaiyi wani abu akai dole ne ya bayar da kudin rainon ciki in da zaki masa kinga ai zasu taimaka mana ko."
''Uwani kyaleshi kawai dan Allah insha Allahu Allah bazai hana ni abinda zanci ba duk ranar dana haihu da kaina
zan kai mishi d'anshi amma ba zamu dinga zuwa gidanshi muna zama cikin rana ba sai kace masu neman gafara."
Uwani tace"Ai shikkenan tunda haka kika ce." Rashida ta shigo tana fad'in"Wallahi wata masifaffiyar yunwa nakeji sosai bari na dora mana taliya t
afi sauri." Da sauri ta shiga kicin din....Uwani kuma ta mike ta nufi daki tana surutai....Yayin da Wasila ta rufe idanunta tana jin dama Allah bai hallice ba ta *Astagafirullah! sautari bawa yakan fad'i wannan kalmar a yayin da ya shiga cikin wani yanayi
mara dad'i sai ya dinga ji dama ya mutu ko kuma dama Allah bai halliceshi ba, Wa'iyazubillahi! Ai cikakken mumini baya zama haka kawai ba tare da Allah ya jarrabeshi ba, mutukar kaga a'lamuran ka na tayi dai-dai a duniya to ka binciki kanka, Ubangiji naso
ya jarrabi bawanshi shi kuma bawan ya kar'bi jarrabawar hannu biyu tare da ya'ki da tawakkali kan cewar Allah ne yayi masa ba wani ba, Cikar mutum shine yarda da kaddara mai kyau ko mara kyau! babu kyau dan Allah ya jarrabeka ka dinga jin kamar ko baya s
onka ne A'a sone ya jawo haka dan ba kowa yakewa abinda yayi maka ba, idan ka kar'bi kaddara da jarrabawar da yayi maka shi kuma sai yayi maka tagomashi me kyau! Allah kasa mu dace*
*******
Bayan sati uku al'amura da dama sun faru ta 'bangaran Ah
amdu da Wasila ko wane bangare babu dad'i bangaran Ahamdu na cikin tsananin takura da masifaffiyar sha'awa dan har jiyya ya kwanta sai da Dr Nasir ya dorashi kan magani tukkuna ya dan samu sa'ida amma dai duk da haka duk daran duniya sai yayi hauka a dakin
shi lokaci 'kankani ya zabge! kullum cikin 'bacin rai yake har khalifa yaso ya fahimci damuwa a tare dashi amma bai tambayeshi saboda ya soma zargin ko Allah ya soma ta'ba shi shima ai dama ba zai sha ba sai ya fuskanci kalubale tukkuna.
'Bangaran Wasi
la kuma Al'amura sun tsanantaa domin wani irin ciwon ciki takeyi sosai da sosai wanda ya sanya ta yanke shawarar zuwa babban asibitin murtala dake cikin gari a duba......Ana ya gobe zasu tafi Pataskum suka shirya ita da Rashida suka nufi asibitin murtala M
uhammad da tsakiyar birin kano.
Saboda yanayin yanda takejin rashin 'karfi a jikinta ya sanya ta nemi guri ta tsuguna Rashida tabi layin kar'bar kati ta kar'bo mata kana ta mike suka kama layin ganin likita.............Dr nayi mata kallon farko ya gan
e tana jin jiki saboda ya hango rashin wadataccen jini a tare da ita da damuwa da kuma rashin bacci! Ya tambayeta abinda ke damunta, nan ta shaida masa cikinta ne ke mata ciwo sosai sai kuma zazzabi da jiri! Dr yace."Kina da ciki ko."? Daga kanta tayi hawa
ye na kokarin zubo mata.....Rubuce rubuce yay jikin wata farar takardar yace."Maza kije kiyi scanning yanzu ki kawo min." Ta kar'ba ta mike a hankali ta fita.....Rashida na tsaye jikin wata bishiya ta hango fitowarta ta karasa tana tambayar ta tace"Rashid
a muje lamco de yace sai nayi scanning! Rashida taji kwallah na kokarin zubo mata a idonta tace"Anti Wasila Allah ya rabaki da wannan cikin lafiya yana baki wuya Wallahi." Girgiza kanta tayi ta sanya hannu ta d'auke hawayen da ya sauka kan kuncinta cikin z
uciyarta tace"Ameen." suka kama hanya suka fita wajen asibitin inda gurin Scanning din yake.......Allah yaso ta sako dubu biyu da dari biyar cikin jakarta shiyasa komai yazo da sauki.....Suka shiga gurin suka kama layi....Mai siyar da pure water ya kawo ma
ta keda hufu ta siya a take ta shanye uku ta bawa rashida daya tasha....Kamar jira ake tasha ruwan mararta ta shiga wani irin juyi tana murd'a mata sosai takeji zafi zufa! sai yanko mata takeyi, cije bakinta take tana kiran sunan Allah har layi yazo kanta
ta mike da kyar ta shiga dakin scanning din da kyar ta hau gadon......tana cijewa da daurewa gami da kiran sunan Allah aka ga mai mata ta sauko, a hankali ta gyara zaninta ta karbi sakamakon ta fita tana cire 'kafafu da kyar......Rashida ta rike hannunta s
uka fita, a hankali a hankali suke tafiya har suka isa gate din shiga cikin asibitin.....dai-dai lokacin kafafunta suka ri'ke gabakid'aya ta kasa d'agasu! Salati ta soma sai ta tsugune! a gurin tana kiran sunan Allah, Rashida ta tsuguna kusa da ita tana ku
ka hannunta gam! gam! da nata fad'i take "Anti Wasila sannu tashi mu shiga ciki dan Allah kiyi hakuri kinga mutane na wucewa." Jirkitattun idanunta ta d'ago tana kallonta dasu gumi duk saman goshinta hannunta na rawa tace"Rashida mutuwa zanyiiiii ni ka d'a
i nasan irin ciwon da nake ji a marata." Rashida ta goge hawayen fuskarta hankali a tashe ta soma waige waige a gurin tana neman wanda zai taimaka musu.
Littafin na kudi ne.....!
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema k
eda Allah Whasp numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*BINTA UMAR ABBALE*
🎉🎉🎉
[14/08, 12:04 pm] Farida Books: 'Yr Bngr
Sys
*55*
Wata matace ke 'kokarin shigowa asibitin hannunta rike da kati ta kusa yin tuntu'be da Wasila dake durkushe tana rike cikinta......Da sauri tace"A'a ya kuke zaune anan ko ba haihuwa za tayi ba."? Rashida ta goge hawaye tace"Ba haihuwa zatayi ba
Daga scanning muke shine ta kasa tafiya cikinta ne ke ciwo." matar tace"To maza kamata muje wancan rumfar ai nan kan hanya ce."Rashida ta kama hannunta ta dora kafadarta matar ta riko kugunta suka mikar da ita tsaye.......Horn din da ake zabgawa ne ya san
ya matar juyawa a fusace tace"Mutane babu uziri shikkenan dan kana cikin abin hawa na 'kasa bai da 'yanci sai ai ta zabga masa horn mtsss! ta karashe maganar tana tsaki hade da dan matsawa motar ta kunno kai cikin asibitin.........Hafsa dake draving ta dan
juyo tana kallonsu, sai kawai idanunta suka saukan Wasila tana sunkuyar da kai hade da rintse idonta.....Da sauri ta samu guri tayi parking ta fito.....Zeey dake kusa da tace"Ki shiga ki fito ni inanan." Tace"Zeey fito dan Allah Wasila ce matar governor
ina tsammanin bata da lafiya fito da sauri." Zeey tai saurin bude motar ta fito......Suna karasa inda suke Hafsa tace"Sannu Wasila baki da lafiya ne."? Jin muryar Hafsa yasa tayi gaggawar dago kanta tana kallonta, a hankali ta lumshe ido bakinta ya bushe '
kamas! ta d'aga mata kai.....Hankali a tashe Hafsa ta kalli Rashida dake share kwalla tace"Kunga likita? kuma meke damunta dan da kagani tana cikin matsala sosai." Rashida tace"Munga likita har yace taje tai scanning to daga dawowarmu ne sai kuma jikin ya
rikice." Hafsa tace"Muga scanning din." Ta mika mata da sauri ta bude tana dubawa....Da sauri ta dago tana kallon wasilan Ciki! mamaki takeyi sosai lallai babu yanda Allah baya tsara lamarinshi......Tace"Zeey dan Allah ku kamo ta keda Kanwarta ta muje." W
ayarta tayi gaggawar fito dashi ta soma kiran 'kawarta dake asibin mai suna Aliya likita ce ta mata, tace"Aliya ganin nan na shigo asibitin ku amma ina tare da mara lafiya." Aliya tace"Okey ku shigo ofis dinmu ina shirye shiryn tashi ma dan dai kawai kince
zaki shigo ne." Tace''Gamunan." Har da ita gurin rirrike Wasilan suka mikar da ita tsaye.......Sai me suna fara tafiya jini ya soma zirarowa daga kafafunta.....Salati suka sa Rashida ta dinga kuka tana rirrike wasilan da fadin"Innalilihi wa'ina ilaihi raj
i'un." A gaggauce Aliya ta karaso gurin, a take sukayi gaggawar dora wasila kan wani keke kai tsaye dakin 'yan 'bari Aliya tace a nufa da ita.....Hafsa Rashida hankalinsu yayi masifar tashi.....Hannu na kyarma ta kira wayar Khalifa ta shiga shaida masa ha
lin da ake ciki....Lokacin ma yana hanyar zuwa gidan abokin nashi dan haka kawai sai ya juya akalar motarsho zuwa asibitin
Kasancewar sun tari al'amarin da gaggawa ya sanya suka samu nasarar tsayar da zubar jinin dake barazana ga d'an tayin dake kwan
ce a mahaifarta.....Sistar Aliya ta fito daga room din tana cire safar hannunta, ofis dinta ta nufa nan ta tarar dasu sunyi jugum! ta zauna tare da zare glass din idonta, Hafsa tace"Allah yasa dai cikin nan bai zube ba dan wallahi zubar jinin nan ya tsorat
ani." Sistar Aliya tace"Ciki nan daram! ammafa Allah ne kawai ya kare wallahi dan saura kadan ya zube dan dai munyi gaggawar tarar abun ne da tuni sai da labari." Hafsa da Rashida suka sauke ajiyar zuciya suna hamdala....Sistar Aliya tace" Ammafa samun kwa
nciyar hankali shine dole sai anyi mata daurin mahaifa domin mahaifarta na saurin budewa, ko tana aiki karfi ne."? Da sauri Rashida ta
girgiza kanta, Sistar Aliya tace"Tun bayan sati uku da suka gabata mahaifarta ta bude sakamakon aiki ko duguwar tafiya ma
i tsayi Allah ne kawai ya tsare wannan cikin ni nayi mamaki wallahi." Hafsa tace"Naji dadi sosai kawata babu damuwa za'ayi komai indai cikin zai zauna ka kira Abban Afnan yanzu zan shigo.
Aliya tace"Wai ya kuke da itane naga duk kin tashi hankalinki.''
Tace"Matar Abokin Abban Afnan ce muna shiri da ita sosai." Aliya tace"Okey naji kince Khalifa zai zo ina mijinta." Tayi saurin fad'in "Yayi tafiya ai kuma amanarta na hannun khalifa kinga dole ya kula da ita." Aliya tace"Dole kuwa tunda shi aka bawa amanar
ta....Scanning din take dubawa tana girgiza kanta tace" Gashi cikin yayi kwari wata uku da sati biyu." Hafsa ta shiga tunani, Eh tabbas hakan zata iya faruwa tunda satittikan cikin yayi dai-dai da lokacin auransu.
Khalifa ne ya shigo cikin asibitin, ya
kira wayar matarshi, ta fito daga ofis din Aliya ta masa jagora har dakin da Wasila ke kwance ita kadai ce ba a dakin babu kowa tayi zuru zuru da ita sai nadamar rayuwa takeyi lallai 'yaya mata na cikin hadarin rayuwa idan suna da ciki, wahalar da ta shiga
dazu ta bata tsoro tayi tunanin ma mutuwa zatayi dan lokacin da taga jini ya soma zuba daga jikinta hankalinta yayi masifar tashi......Shigowar khalifa dakin ya sanya ta sunkuyar da kanta kwalla na taruwa a idonta....Khalifa ya karasa bakin gadon zuciyars
a duk ta karye tausayi kawai yaran suke bashi, A nutse sistar Aliya tayi mishi bayani tace" Tana jiran Dr Alfindiki ya fito zasu shiga da ita teatar room domin ayi mata aiki, bai wani