Showing 63001 words to 66000 words out of 178317 words
CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 30
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
__________________________
Ta bangaren falaak shuru tayi,tana gaza sauke wayar daga kunnenta. Daga yadda momma safiyya taga falaak tayi tasan akwai wani abu,sai ta miqa hannu tana zare wayar a hankali daga kunnen falaak. Sosai ran falaak ya tabu,ta waiwayo a hankali tana kallon momma. Tayi zaton zataga bacin rai akan fuskar momma din......ta tsammaci zataga fushi ko nuna rashin jin dadi.....aah,a maimakon hakan murmushi taga tana yi.
"Kinji haushi ko?". Ta fada tana tsare falaak da ido. Qasa falaak tayi da kanta,don batason ta yiwa momma qarya,batasom ta cewa momma bataji haushi ba. A nutse armelle ta motsa,tanason basu guri ne don ta fahimci magana ce data shafesu zasuyi,batason jin kowanne sirri nasu,duk da tana dauke da manyan sirrikan momma safiyya,to amma ita din me kamewa ce gami da fidda kanta daga dukkan sha'anin da ba'a nemi ta tsoma kanta ba.
"Ki gafarceni......na katseki,malamin nan ne ya iso......an saukeshi kuma a masaukin baqi na farko,nace bari na sanar miki". Waiwayawa momma tayi tana maida hankalinta ga armelle.
"Ma sha Allah......a saukeshi da dukkan nau'in abinci da nasha......a bashi uzuri ya saurareni na minti biyar zuwa goma kacal,ina fitowa".
" An gama Allah shi taya miki" Armelle ta fadi tana miqewa. D'aneta aeeda tayi kuwa kam tace sai ta bita. Da murmushi a fuskar armelle ta tsugunna aeeda ta d'ane bayanta suka fice tare.
"Kinji ba dadi falaak?" Momma ta sake jefawa falaak tambayar. A wannan karon falaak din dago kanta tayi kai tsaye tana duban morsa safiyya.
"Don Allah momma......don Allah....."
"Karki roqeni akan kada nace ki sake kiranta falaak......saidai ki canza wata buqatar.......a wadda zaki canza ma din kada ki sako batun nesanta da ita,.....kada kuma ki sako batun yanke mu'amala da ita". Momma ta fada fuskarta na komawa yanayi na gaske. Shuru falaak tayi tana duban momma din,kafin ta zare idanunta ta maida gefe tana qoqarin hadiye sosuwar da ranta yakeyi,tanason cinye zafin da taji wai ko hakan zai bata damar fuskantar abinda momma ke sln gaya mata. Duk da tasani har yau,ko sau daya bata taba fuskantar momma a irin wannan yanayi da zance irin haka zai wanzu tsakaninsu ba.......bata sani ba,momma dince bata fahimceta ba,ko kuma itace bata da fadin qirjin fahimtar momma din?.
Tattausan hannun momma daya kamo nata hannun shi ya janyo hankalin falaak gareta. Idanunta suka sauka cikin na momma,take wani abu ya taso ya daki zuciyarta ya kuma karyata.
Wannan raunin da ta saba gani a idanun momma......wannan raunin da bata taba ganinsa akan komai ba sai akan akhanan......akhnan din dai?,wanne irin qauna ce haka take mata?,wacce irin soyayya ce wannan?.
"Falaak......ki taimakamin wajen raya wannan zumuncin.........koda bayan raina falaak ban amince ki yarda akhnan ba,koda bana raye ban yarda ki zubda zumuncinku da akhnan ba,dukkaninku abu guda ne....jini daya ne yake zagayawa a jikinku......iyayenku daya maza da mata.....kaman yadda iyayen iyayenku ma daya ne......ki taimaki wannan igiyar karta tsinke da mafi munin tsinkewa" Da sauri falaak ta kama hannuwan momma gaba daya ta riqe da kyau. Idan har da gaske tayi gani me kyau hawaye ne suke neman taruwa qasan idanun momma din nata......me yayi zafi har haka?.
"Kar kice zaki zubda mana qwalla.......zata zame mana masifa momma........nayi alqawari daga yau......kome yaaya zatayi......kome zata yimin ba zaki sake ganin koda bacin raina ba......zanyi saboda ke......zanyi saboda sultane......zanyi saboda zumuncin". Wani murmushi dake cakude da wani irin pain morsa safiyya ta saki,ta jawo falaak jikin ta ta rungumeta tana fadin.
"Allah yayi muku albarka,ya shiryamin ku......ya baku nagartattun mazajen da zasu riqe mana ku bisa amana,su kama hannuwanku su doraku akan tafarki madaidaici". Har can tsakiyar zuciyarta addu'ar momman ke ratsawa,tana jin wani qarin nutsuwa da kuma relief sosai a zuciyarta.
★Cikin tarin nutsuwar nan tata take takowa gaban nanay din. Hannunta dauke da madaidaicin kwanon da yafi kama da akushin da aka zamanantar dashi da ado da kuma tambarin dake nuna sarautar JIMMA.
Kanta a qasa ta qaraso gabanta,ta tsugunna a hankali ta ajiye kwanon gabanta.
"galatoomaa(na gode)" Nanay ta fada cikin murmushi tana duban samee data zame a hankali kanta a qasa ta zauna a gabanta.
Bude kwanon tayi wanda ke dauke da dafaffen maganinta da wasu irin ganyayyaki dake qarawa masu shekaru irin nata kuzari da kyan jiki. Yankin jimma manoma ne na gaske.....manoman da bawai iya abinci kadai suke komawa ba.....aah,hatta da coffee tarin magungunan da qasashen turawake rububin zuwa siyan ganyayyakin su kuma maidasu maganin bature......irin wannan abun ya sanyawa haisam tunanin bude makeken kamfanin sarrafa magunguna......wannan tunanin ya sanyashi saka Aadel da hussam karantar pharmacy.
Bismillah tayi,ta dauki maganin tasha sau uku sannan ta ajiye,samee ta matso ta dauki murfin ta rufe sannan ta maidashi gefe,har a sannan idanun nanay suna kanta.
"Samee" Nanay ta kirata,har cikin jikinta taji kiran,tayi kaman zata dubeta amma ta kasa,saita amsa kiran tana maida kanta qasa.
Maganganu ne sosai a ran nanay da takeso tayi da samee.....amma kafin tace wani abu kira ya shigo wayarta dake aje a gefe,kiran daya dauki hankulansu su duka ita da samee din.
Tana karance da ita,daga yadda taga reaction na samee din ya gaya mata me kiran tun kafin takai ga qarasa miqo mata wayar,ta miqa matan da wani irin sanyin jiki sannan ta soma takawa zata fice don basu guri.
"Koma ki zauna" Nanay ta fada a nutse tana daga kiran sannan ta kara a kunnenta.
"Wa'alaikumussalam warahmatullah" Ya maidawa nanay martanin sallamartata da muryar nan tasa dake cike da wani irin sauti me fusgar hankali da kunnuwa,walau karatun qur'ani yakeyi ko magana yakeyi dakai.
"Akkam jirta nanay?(kina lafiya nanay?)"
"am fine hojjechaa jira alhamdulillah(ina lafiya alhamdulillah)".
Sassanyar ajiyar zuciya ya sauke yana sauke qafafunsa daga saman lallausan gadon nasa. A duk sanda zai matsa daga inda suke koda na kwana d'aya ne......sai ya dinga jin kamar wani abu zai samesu. Ya sani wannan din tasirin shaidanne......don yayi imani yayi kuma yaqinin ba abinda ya isa ya samu wani bawa saida nufin ubangiji.
"Komai lafiya lau nanay?" Ya sake tambayarta yana dubansa kansa cikin madubin daya koma gabansa ya zauna.
Armless shirt ce a jikinsa sakakkiya,sai wandon daya sanya da duka duka iyakacinsa qaurinsa,ya zarta gwiwa amma baikai idon sahu ba. Dukkan kayan baqaqe ne sidik,cotton masu dauke da tambarin kamfanin LV wato.
"Muna cikin amincin Allah Muhammad".
" Ma sha Allah" Ya amsa mata yana aza hannunsa saman gashin dake habarsa da kuma kuncinsa. Yana wassafa ta yadda zaiyi magana ne da nanay......ta yadda zata kuma fahimceshi da kyau.
"Magana kakeso kayi muhammadu......gayamin me yake faruwa". Lumsassun idanunshi ya lumshe,wani qwataccen murmushi yana subuce masa. Nanay ta daban ce......wata irin uwa da tasha banban da dukka uwayen daya sani,nanay kyauta ce daga Allah,tana iya fahimtar maganar da d'anta yake mata da kowanne yare. Idan yace yare bawai yana magana akan yare na harshe ba,yare na yanayi.....yare na gabbai da kuma yare na motsi.
Qafafunsa ya aza saman stool din dake gabansa,yayi relaxing sosai cikin kujerar sannan ya fara mata bayani.
Batace komai dashi ba harya kammala. Shurun nata har yayi yawan da sai daya kira sunanta.
"Nanay?"
"Tunani nake muhammadu".
" Karkiyi tunanin komai Nanay.....Allah shine me rayuwa.....shi yake tsarewa".
"Muna fata kuma yaci gaba da tsarewar.......wacce qasa ce muhammadu?" Ta tambayeshi a karye.
"Niger agadez". Wani siririyar faduwar gaba ta saukar mata. Kiran sunan qasar hade da garin ya zame mata tamkar wani tuni akayi mata.....tuni a KANTA.....fuskar da har yanzu taqi bacewa cikin idanunta.....kaman yadda sautin muryarta taqi bacewa daga kunnuwanta.
"Agadez muhammadu?"
"Eh nanay......da wani abu ne?" Kai ta girgiza a hankali,saita zarce da jan hankalinsa kamar yadda ta saba,da rufewa da tarin addu'o'i.
"Kada kace zaka rufemin komai bayan tafiyarka......ina da buqatar sanin kowanne hali kake ciki......inaso a wannan karan na zama qawarka kuma abokiyar shawararka fiye da ko yaushe.....Allah ya albarkaci rayuwarku gaba daya".
" Ameen nanay " Ya amsa yana lumshe idanunsa. Haka kawai yaji zuciyarsa kamar tayi rauni kadan,ya sani a yanzun idan aka zubewa nanay zabin ya tafi ko ya zauna.....tabbas da gudu zata zabi ya zauna din,saidai wannan tafiyar nada tarin muhimmanci a rayuwarsu gaba daya.....amma yana sanya ran tafiyar ta zama ta qarshe da zata kasa samar da gamsuwa cikin zuciyar nanay kamar yanzun.
Yana shirin ajiye wayar tasa ya fahimci da shigowar sabon saqon email. Budeta yayi ya kuma wuce kai tsaye zuwa gmail dinsa.
Da sauri ya aje qafafunsa qasa yana bude lumsassun idanunshi da dukka girmansu.
"Welcome to NIAMEY horse race........you're successful registered to the special horse race batch 2 and final.....muhammad ja'afar". Sau uku yana maimaita karanta email din da baisan daga inda ya fado ba......saidai a iliminsa na karatun na'ura me qwaqwalwa,bata yadda za'ayi saqon haka kawai ya fado email address dinsa saida wani dalili.
Omari na ya fado a ransa,sai ya sauka da dukkan nutsuwarsa ya sanya lallausan bedroom slippers dinsa ya fara takawa a hankali ya nufi balcony din da ya baro Omari din dazu a zaune yana qoqarin tattara bayanai.
Sama sama yake jiyo muryar omarin,da alama waya yakeyi,kuma wayar ta masa dadi da gaske,don kuwa yana iya jin fitar sautin dariyarsa.
Yana dab da shiga balcony din ya fahimci conference call yakeyi shi dasu mutallab naseeb khadeem da Amjad,muryar maleek ne kawai bai samu jiyowa ba.
(08187255862 lu'u lu'u novel paying)
"Yauwa......gashinan ma" Omari ya fada yana karkato da fuskar system din saitinsa sanda yake qoqarin zama saman bean bag din dake gefan omari. Zama yayi Normal zama a wajensa......amma a idanun me kallonshi zama ne dake nuna zallar qasaita da sarauta dake yawo a jininsa.
Murmushi Amjad ya saki daga allon system din yana duban haisam.
"Ya zame maka jiki.....yabi jikinka da kyau......yanzun idan nace wani qasaitaccen zama kayi fa ba zaka yarda ba" Dukkaninsu dariya suka sanya,abinda ya sanya haisam fidda wani siririn miskilin murmushi yana kuma gyara zaman nasa daga yadda yake a dazun.
"A'aha......an kuma dai" Mutallab ya fada yana duban haisam din. A wannan karon dole suka sanya ainihin murmushi subuce masa,wanda har sai da jerarrun fararen haqoransa suka bayyana.
"Ba zaku canza hali bane?" Haisam din ya fadi da wani irin nutsuwa wadda tun asali tasa ta bambanta da tasu.
"Indai akan fadin gaskiya ne ba zamu canza ba......ina aka kwana ne?......ba wani labari?" Mutallab ya tambaya yana karbar cup daga hannun matarsa wanda iya hannunsa ne kawai daya miqa ya karba cup din ya bayyana.
Hannu haisam ya aza saman sumarshi yana shafata a nutse,yasan me haisam ke nufi,indai yace ba wani labari?.....to da gaske yake,yana son yaji labarin yayi budurwa......ko ya samu matar aure.
"Akwai labarai" Omari ya fada da sauri sannan ya dawo da fuskar system din saitinsa. Idanu haisam ya zube ma omari,wanda sosai yaji a jikinsa haisam din ya kafeshi ne da wadannan mayatattun idanuwan nasa,shi kuma a yanzun bayajin akwai abinda zai dakatar dashi daga bawa su Amjad wannan labarin,musamman da signal ya harba ya nuna amsa maleek ma ya iso online.
Hannu kawai haisam ya miqe ya bame fuskar system din ya hadeta da juna yana tsare omari da ido bayan ya danne mic din.
"Me kakeson gaya musu?,labarin qanzon kurege?" Yayi maganar yana dage masa dukka girarsa biyun ba yare daya dauke hannunsa daga system din ba. Shima girar ya dage masa masa dariya tana kubce masa.
"Idan kai baka sonsu su suna sonka ai......ya kamata a nema musu tallafin masu yi musu campaign ko zaa dace daya a cikin su suyi wuf dakai.....ko duka biyun ma"
"Biyu.....waye da waye."
"Saami da Menelik". Sosai ya tsaya yana duban omari.
"Wato har qwaqwafinka yakai can omari?" Dariya sosai omari din ya saki ganin yadda haisam din ya hade rai da gasken gaske. Dariyar omarin ta fara isarsa,ya kuma tabbatar a yanzu haka sunbar su maleek akan layi,sai ya saki siririn tsaki ya dauki system din yana riqeta a hannunsa,sannan ya bude screen din yan zarcewa zuwa wani parlor din daban.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 31
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
Saman ottoman ya zauna,ya jawo wani ya dora system din akai yana goye hannuwansa a qirjinsa sanda fuskokinsu dukkaninsu suka fito tarwai cikin screen din.
Har hada baki sukeyi wajen tambayarsa wanne labarin omari zai basu?. Hannuwansa ya watsa yana cin serious.
"Bani nace xan baku labari ba......saiku jira parrot din yazo ya baku" Dariya suka saki kafin maleek yace.
"Ranar Saturday din zaka sauka agadez din?.....qarfe nawa race din zai fara?.......ya zama dole muje mu nuna solidarity". Idanu waje haisam ke kallonsu ganin yadda suka barke da maganar da zancan tseren dawakan.
"Hi guys" Ya fada da Sassanyar muryarnan tasa da yakanyi amfani da ita wani lokaci yana daga fararen hannuwansa. Dukka hankalinsu suka bashi.
"Wanne race kuma?" Ya kuma tambaya yana baza idanunshi a tsakaninsu.
"Look man......wannan wani abune na daban a qasar daba tamu ba.......ba kuma haramun bane bare ka haramta mana zuwa......so please bama buqatar wani sharhinka okay?" Khadeem ya fada yana dage dukka girarsa,kafin kuma ya sake cewa wani abu khadeem yayi off,sai dukka yaga kowannensu yayi off,alamun zuwa kenan ba gudu ba ja da baya.
Shuru yayi ya zubawa system din da kowa yayi off ido yana dubanta. Yana jin kamar hadin bai dace ba,bai kamata Omari yayi wannan hadin a qasar da suke da gagarumin aiki a cikinta ba,sai yayi shutting down na system din ya dauketa cak ya nufi dakin da omari yake sauka.
A nutse ya tura ya shiga,sai ya sameshi saman abun sallah yana raka'ar qarshe,da alama wuturi yakeyi(sallar wuturi nada matuqar muhimmanci sosai.......Allah yana sonta,koda baki da daman sallar dare,kiyi wuturi kafin ki kwanta).
Koda ya sallame sai ya juyo yana duban haisam din.
"Wanne irin ganganci ne wannan omari?,wanne irin kuskure ne haka?". Zama yayi sosai saman abun sallar bayan ya juyo yana duban haisam din.
"Hanya muke nema a sauqaqe ta shiga garin agadez cikin yanayin da zai badda hankulan mutane......ba wata hanya mafi sauqi sai wannan.....sassauqar hanyar da zata bamu daman sajewa da 'yan garin a cikin sauqi". Shuru haisam yayi yana juya maganar taren da jefata nisan nisan hankali da kuma mizanin da zaiyi daidai da ita.
Shurun da haisam yayi bai sanya omari katse shurun ko katse masa tunani ba. Don ya tabbatar a dukka shurun haisam din akwai dogon nazari da hangen nesa .
"Wannan action din naka zai iya calling attention na wadanda bai kamata ba......ka gane mana omari" Duban haisam ya sakeyi kafin yayi qasa