Showing 63001 words to 66000 words out of 144990 words

Chapter 22 - FARAR WUTA COMPLETE

kallonsa da kuma kallon haushi dana takaicin da Hajiya Yagana ke jifansa dashi.

"Ita wannan yarinyar a ina take da har kake yanke wannan hukuncin saboda ita?"

Kai tsaye ba tare

da wata shakka ba Jawad ya sake bada amsa, idanunsa na kallon adon carpet din dake gabansa, yace.

"Anan gidan take, ƴar aikin Maamah ce."

Wannan karon ba matan ka

ɗ

ai ba, hatta Alhaji Bashir din da kuma Joshuan dake zaune a gefensa sai da mamaki ya haska a

fuskokinsu.

"Zainab Jawad? Zainab din dake wajena?"

Da alama Hajiya Mardiyyan dake tambaya bata shiryawa hakan ba, sai dai kafin ya bata amsa mahaifin nasa ya kawo tasa tambayar shima.

"Meye tsakaninka da ita kenan?"

Jawad ya girgiza kansa.

"Babu komai, I

just like seeing her around me." ( Babu komai, kawai ina jin dadin ganinta a kusa dani ne.)

Ba wai sabon abu bane, duka wanda ke zaune a wajen hatta Joshua daya

ɗ

ebi shekaru a gidan, ya san hali irin na Jawad, halin kafiya, jajircewa, naci da kuma rashin b

oye ra'ayinsa akan abu, halin da tun a baya ya jawo rashin jituwa tsakaninsa da mahaifin nasa don ra'ayinsu ya banbanta sam kan gudanar da harkar mulkin da yake yi wanda ya faro tun daga matakin Chairman. Sannan kuma halinsa wanda ya dace da aikin da yake

yi a office wanda ya jawo har ya samu babban muƙami a ƙananun shekaru.

Don haka babu wani ja in ja, Alhaji Bashir din ya sake gyada kansa alamun ya fahimta sannan yace.

"Bayan haka babu wani abu?"

Kalmar wani abun a dunƙule ta fito,

ɗ

auke da tarin ma'anoni

n da kowa a wajen ya fahimce su, Jawad ya ha

ɗ

iye wani abu da bai san sunansa ba a maƙogwaronsa, a wannan muhallin amsar sa mai tsafta ce ya sani, amma a wancan

ɓ

oyayyen al'amarin na Ruƙayya, zai iya fa

ɗ

ar amsar da zata sanya kowa sallallami a wajen nan, am

sar da zai tozarta mahaifiyarsa ta mafi munin hanyar da ba zata ta

ɓ

a tsammani ba, wannan shine kadai rauninsa, shine ka

ɗ

ai rauninsa a duniya ya sani, kuma bai san ma ta yadda zai fuskanci hakan ba.

Wannan karon idanunsa na kan mahaifiyarsa dake kallonsa da

tarin wasu abubuwa da ba zai iya fassara su ba yace.

"Babu wani abu Abba, babu komai tsakani na da ita."

Alhaji Bashir ya sake gya

ɗ

a kansa kafin yayi magana.

"Daga kai har yayyenka da ƙannenka babu wanda nake takurawa a rayuwarsa kun sani, abu

ɗ

aya ne kaw

ai ba zan ta

ɓ

a lamunta ba shine hoto mara kyan da har zai iya ta

ɓ

a siyasa ta, saboda haka ina son labarin nan ya cigaba da kasancewa a yadda ka fa

ɗ

e shi yanzu Jawad.

Yarinya aiki take yi a gidan nan, kar ka shiga hakkinta, kuma kar ka shiga hakki na da nak

a na neman wani abu da ya

ɗ

ara haka a tsakaninku, ko mai kyau ko kuma akasin sa. Ba zan lamunta ba wallahi!"

Shiru ya ratsa

ɗ

akin sabidya yadda muryar Alhaji Bashir

ɗ

in ta fito cikin

ɗ

agawa da kuma hasala, wani abu da idan har ba a fagen siyasar tasa da ya

ke ji da ita ba, da wuya ne kaga

ɓ

acin ransa irin haka, tsarinsa guda daya ne, yace a cikin iyalansa kowa yana da yanci da kuma damar yin abinda yake so, abu daya ne kawai ba zai taba lamunta ba, idan har al'amarinka zai shafi siyasar sa komai kankantarsa

kuwa, balle kuma a yanzu da kujerar tasa ke girgidi kowa ya sani.

Sai dai duk wannan ba shi ya dami Jawad a wannan lokacin ba, ba shine abinda kwakwalarsa ke biyawa ba, kalamansa ne, kalaman mahaifin nasa na ƙarshe masu dauke da ma'anar da ya kasa fahimta

balle har ya ajiye su a gefe ya fuskanci ma'anar kallon da mahaifiyarsa ke masa a lokacin.

_... kar ka shiga hakki na da naka na neman wani abu da ya

ɗ

ara haka a tsakaninku, komai kyau ko kuma akasin sa..."_

***

Ƙ

ofar falon ta bu

ɗ

e, ta bu

ɗ

e a lokacin da Ja

wad ke magana cikin wayar dake kare a kunnensa, dawowarsa kenan daga

ɓ

angaren mahaifin nasa ya shiga ansa kira daga wani shugabansa na wajen aiki da yake can babban branch dinsu na Lagos. Kuma bai

ɗ

ago ya kalli kofar ba don ya riga ya san waye mai shigowar

har ta ƙaraso ciki, kamar kodayaushe hannunta

ɗ

auke da  tray din kayan abincin da ya zama dolenta wajen kawowa.

"I'll see to it on Monday sir."

Cewar Jawad bayan ya fahimci dukkan abinda mutumin ke fa

ɗ

a ta cikin da wayar.

"Okay, so thank you for your time

Mr. Kuliya."

"Thank you too sir."

"You are welcome."

Cewar mutumin kafin wayar tasu tazo ƙarshe, Jawad ya ajiye ta a gefensa sannan ya dago yana kallon Zainab fin dake tsaye daga wajen Dining

ɗ

in bayan ta ajiye kayan abincin, bai sani ba idan kyau tayi ko

kuma akasin hakan, kawai dai ta ca'nja, don tana sanye ne da

ɗ

aya daga cikin bunbula-bunbulan dogwayen rigunan da ya bawa wani direba a gidan yaje ya siyo mata jiya, wanda sai bayan ya siyo din sannan yaga wautarsa na bawa namiji ya siyo, don in banda yaw

o ba abinda take yi a cikin kayan, Khairat zai kira ya bata wani kudin ya san zata siyo wanda zasu yi mata daidai.

"Ina wuni."

Ganin yadda yake kallonta ya sa ta furta gaisuwar da ta san ba amsawa zaiyi ba don bai ta

ɓ

a ba, amma kuma wannan bai sa ta fasa b

a a kullum itama, sai kawai yayi ajiyar zuciya a hankali sannan yace.

"Ga wata jaka nan akan table din dauko ta ki zo."

Ta juya ta kalli jakar daga can gaban inda ta ajiye kwanukan, ta mika hannunta ta dauko ta sannan ta taho, ta karaso cikin falon a hanka

li har zuwa gabansa.

"Zauna." Ya fa

ɗ

a kai tsaye bayan ya kar

ɓ

a, kuma ta riga ta san me yake nufi don haka bata yi wani musu ba ta sami waje a daidai gaban nasa ta zauna.

"Maamah ta ganki kafin ki taho?"

Ya tambaya yana kallonta, sai ta girgiza kanta a hank

ali.

"A'ah, tun dazu ta tafi

ɓ

angaren Alhaji bata dawo ba."

"Wani ya sake miki wani abu a cikin gidan?"

Ta sake girgiza kanta a hankali tana kallon ƙasa.

Ya cije lebbensa ka

ɗ

an sannan ya bu

ɗ

e jakar ya dauko wani bandeji da kuma wasu kwalabe har da plaster,

kuma bai sake cewa komai ba kawai ta ga ya sauko daidai gabanta shima, sannan yasa hannunsa kai tsaye ya janye ƙasan rigarta kadan, kumburarriyar ƙafarta da taji ciwo lokacin da plate din tangaran din nan ya fashe akanta ta fito fili.

"Just stay still." Y

a fada a hankali ba tare da ya damu da ta gane ko bata gane ba.

Zuciyar Zainab ta buga a ƙirjinta, mamaki ya riƙe ta a yadda take a zaune, sannan tsoro ya mamaye koina a ƙirjinta, hannayenta suka shiga rawa, amma sai dukkan hakan ya tafi da saukar ruwan wa

ni abu cikin ciwon nata, zafinsa ya ratsa har ƙasan ruhinta ta yadda ba shiri ta runtse idanunta da dukkan karfin da zata iya tana jin yadda yake kokarin bajewa a ko'ina na jikinta amma duk da haka bata motsa daga yadda take ba har ya gama.

Ya

ɗ

aga kafar t

ata a hankali ya na

ɗ

e ta da bandeji bayan ya saka plaster sannan ya tattara sauran kayan ya mayar cikin jakar da ya bari akan kujera sannan ya juyo ya sake kallonta, itama shi take kallo yanzu, manyan idanunta sun bu

ɗ

e sosai akan fuskarta, kuma yanayin yad

da yake zaune yayi kusa da ita sosai amma duk da haka bata yi ƙoƙarin matsawa ba kallonsa kawai take yi da tarin wasu abubuwa fal da bata san ma'anarsu ba a cikin kanta.

"Ni kike yiwa wannan kallon?"

Muryarsa ta fito a hankali shima yana kallonta, kuma mur

yar ta fito kamar ya daeo da ita cikin hayyacinta don babu shiri ta miƙe a lokaci guda jikinta ya hau rawarsa, sannan tayi hanyar wajen Dining inda ta san aikinta na gaba shine zuba abincinsa.

Sai kawai yayi murmushi a hankali sannan ya miƙe tsaye shima ya

na nufar inda ya ajiye wayarsa kafin yabi bayanta.

**

A cikin dakin Hajiya Mardiyya tayi wulli da dankwalin kanta akan gadon

ɗ

akin yayin da jikinta ke rawa tana rike da wayar hannunta kafin tace.

"Ki taimaka min Aunty Sadiya kizo gidan nan yau, tsoro na Al

lah tsoro na Annabi sce wannan yarinyar tana da alaƙa dashi."

Daga cikin wayar yayarta mai suna Sadiyar tace.

"Baki da hankali ai Mardi, na da

ɗ

e ina gaya miki har yanzu baki da wayo balle hangen nesa idan banda haka, me yasa zaki dauki yarinyar nan aiki? T

un farko da kika ji ance daga Garun Albasu take me yasa zaki rike ta har ki sakar mata kamar yadda nazo na tarar kina yi?

Garun Albasu ƙauye ne, mutanen cikinsa ba wani yawa ne dasu ba, idan har ma yarinyar nan ta kasance ƴaruwarsa wani abun mamaki ne?"

Ha

jiya Mardiyya na faman girgirza kanta tace.

"Ba zai yiwu ba, ba zai taba kasancewa ba, dan Allah Aunty Sadiya kizo mu zauna akan zancen nan...!"

***

*Kano.*

*Bakori Enterprises.*

*10:30am.*

"Ina Faruk

ɗ

in yake?"

Yakubu ya tambaya ta cikin screen

ɗ

in comput

er dake gaban Ma'aruf wanda suke video call ta jiki, Ma'aruf ya girgiza kansa kafin yace.

"Baya nan, ya tafi wani aiki ne."

Yakubu ya gya

ɗ

a kansa yana cije le

ɓ

e.

"I wish yana nan, da na nuna masa proof na kokwanton da yake yi akan aikina."

Ma'ruf ya gya

ɗ

a

kansa kusan sau biyar a jere.

"Ya sani Yakubu, ai munyi maganar dashi tun sanda ka kira ni, let's just get straight to the point dan Allah, ina yake?"

"Ka kwantar da hankalin ka yanzu zasu shigo dashi, bana garaje a aikina ka sani,ko so kake yi yazo a siga

r da ba zaka sami wata amsa ba?"

Ma'aruf ya ha

ɗ

e tafukan hannayensa biyu akan fuskarsa sannan ya fitar da iska ta bakinsa, kusan awa guda kenan da Yakubun ya kira shi cewa zai ha

ɗ

a shi da Mr. Okaforn ya tambaye shi duk abinda yake so ta wayar video call ka

fin su yanke hukuncin abinda zasu yi dashi.

Kuma tun a lokacin suke magana da Yakubun ta wayar ba tare da ya ga Mr. Okaforn ba don kamar yadda Yakubun yace ne yana hannun wadanda zasu lallasa shi ta hanyar da ba zaiyi taurin kai ba.

Tunani kawai yake a cik

in kansa na yadda zasu sami karin bayanin da zai kai su ga ko waye wannan Awwalun da ya fa

ɗ

a, kuma ko a ina yake, don a yanzu haka har an fitar masa da list din duk wani ma'aikaci dake karkarshin kamfanin nasu mai suna Awwalu, da wadanda suka yi aiki suka

bar wajen har da ma wadanda applying kawai suka taba yi ba'a dauke su ba tukunna.

Ance idan rakuminka ya bata ka duba har cikin tulu, a yanzu ya koyi bu

ɗ

e idanunsa sosai wajen nema, maganar da Amina ta fada masa na cewar su nemi mutumin nan har a cikin pri

son ta bude tarin wasu abubuwa da yawa a cikin kansa, ta sa shi ya da

ɗ

a fahimtar cewa bai kamata yayi limiting nemansa a iya wani waje guda ba, watakila tun farko abinda yasa suke ta zagaye suna dawowa kenan... Da wannan tunanin yake ƙara godewa ubangiji a

kodayaushe da ya azurta shi da mace kamar Amina a cikin rayuwarsa.

Ƙ

ofar dake bayan Yakubu a cikin videon ta bu

ɗ

e a lokacin, wasu mutane biyu suka shigo, dogwayen jikinsu kawai ya gani kafin Yakubun ya juya yaga mutumin da suke rike dashi.

Kuma ba don ya

tabbatar da cewar Mr. Okaforn da suke jira ne za'a shigo dashi ba, zai rantse ba shi bane wannsn saboda fuskarsa ta kumbura gaba

ɗ

aya, idanunsa sun shige a fuskar tasa sannan hancinsa da bakinsa na fitar da jini. A lokaci guda ya shiga girgiza kansa yana k

allon Yakubun.

"This is not what I ask of him Yakubu, ( ba abinda nace kuyi masa ba kenan) mutumin nan yana da iyali..."

"Just ask your questions."

( Kawai kayi tambayoyin ka.)

Cewar Yakubun yana katse shi, daidai lokacin da mutanen nan biyu suka ajiye Mr.

Okaforn a gaban camerar sannan suka juya suka fita.

Ma'aruf ya ha

ɗ

iye wani abu a maƙogwaronsa yana girgiza kansa sanda Mr. Okaforn ya shiga magiya yana ha

ɗ

e hannayensa biyu cikin kuka. Sai kawai yayi karfin halin saita muryarsa sannan ya shiga magana da t

uranci.

"Komai zai koma daidai idan har ka bamu hadin kai akan dukkan abinda muka tambaye ka, ba zan bari su sake ta

ɓ

a ka ba, za'a maida kai gida cikin iyalanka lafiya, hatta ƴarka Mary zan yafe mata laifin da tayi

min akan ƴata, kuma ba zamu sake tuntubar

ka bayan nan, zaka cigaba da rayuwarka cikin kwanciyar hankali idan har ka fada min dukkan abinda ka sani Mr. Okafor."

Kuma bai bashi damar da zai tsaiwaita godiyar da ya fara ba yace.

"Ina jinka."

Babu musu balle tirjiya Mr. Okafor ya gyada kansa da sauri

alamun zaiyi hakan kafin muryarsa dake cike da kuka ta fara magana cikin nasa yaren na Pidgin English.

"Kamar yadda ka sani Yallabai ni mai shara da goge goge ne a kamfaninka,to watannin baya da suka wuce, sai wani abokin aikina mai suna Sani ya same ni d

a labarin cewa ya samo mana hanyar da zamu yi ku

ɗ

i mu daina wannan bautar, ya gaya min cewa akwai wani mutumi mai suna Isa, bayarbe ne amma kuma musulmi, yana harkar computer hacking da duk wani abu da ya shafi harkar technology na yanzu.

Rana

ɗ

aya yazo ya

ce min wai wasu mutane sun same shi da rokon cewa zasu bashi miliyan daya idan har ya shiga ofishinka ya samu wasu nambobi a cikin computerka, to shi bai san harkar komai na computer ba shine yazo ya same ni yace zai bani rabin kudin dubu dari biyar idan h

ar na taya shi aikin, ya gaya min sau

ɗ

aya cewar sunan mutumin da ya saka su aikin shi da Isa Awwalu amma bayan nan bai kara gaya min komai akansa ba.

Kuma sai a ranar da nake da aikin gyaran ofishin naka ne sannan muka yi waya da daya mutumin mai suna Isa

, shi ya kwatanta min inda zan shiga a computer taka in kwafo wasu security numbers wanda sune na account din kamfanin, kuma na sami sa'a har naje na samo nambobin ba'a kama ni ba.

Kuma Sani ya gaya min cewa da wannan nambobin suka yi amfani akayi hacking

account number kamfanin har aka turo muku da alert din ƙarya alhali ku

ɗ

in sun tafi ne zuwa wani account daban, kuma sunyi haka ne ta hanyar da ko banki baza su gane balle idan kun je ku sami wata gamsashshiyar amsa daga gare su.

Bayan mun gama aikin da sat

i

ɗ

aya sai shi abokin aikin nawa ya kawo min ku

ɗ

i dubu dari kawai yace min wai shima basu bashi yadda suka fada ba, amma idan sun bashin zai ciko min. Daga nan bai ƙara yi min mgna har tsawon lokaci kuma na tuntube shi amma yaki saurarata.

Ni kuma hakan sa

i nayi kokarin

ɗ

aukan matakin da zan tsorata su su bani kudina, shi yasa naje na sami sbokin aikin ka Yallabai Faruk na gaya masa cewa ina da masaniyar abinda ya faru, nayi recording hirar mu a wayata sannan naje na sami abokin aikin nawa Sani da niyyar in

nuna masa hakan.

Sai dai ina zuwa gidansa na tarar ya mutu har ana jana'izarsa. Sai na tsorata na dawo gida, bayan kwana biyu sai Isa ya kira ni da cewar inyi hankali watakila wadanda suka kashe Sani suna da alaka da wadanda suka samu aikin nan, a wannan

ranar ne kai kuma kazo gidana Yallabai, sai dai bamu samu munyi magana ba ka dauki wannan yarinyar ka tafi.

A washegari kuma na tsinci labarin mutuwar Isa shima, shi yasa ba shiri na ha

ɗ

a iyalaina muka gudo nan garin ranka ta da

ɗ

e, kuma nayi maka rantsuwa

da kabarin babana tun daga wancan lokacin ban ƙara jin wani bayani daga kowa ba ranka ya da

ɗ

e."

Mr. Okafor ya kai ƙarshe a lokacin da Ma'aruf da kuma Yakubun suka cigaba da kallonsa, kallon da Ma'aruf ke yi masa daban ne, kallonsa yake yana kuma saurarensa

da dukkan wani abu mai hankali dake jikinsa, kwakwalarsa na fahimtar kowacce kalma dake taruwa tana fitar da jimla guda a bayanin nasa, kuma bayan ya kai ƙarshe, abu na farko da ya fara yi shine jawo wayarsa. Hannayensa suka lalubo nambar Martha a lokaci

guda.

"Ki duba min a kananun ma'aikatan dake aiki akwai wani Sani da ya mutu kwanakin baya?"

"Okay sir." Ta amsa da sauri fahimtar cewa shima saurin yake yi a cikin muryarsa, kuma daga inda yake zaune yana jin karar keyboard din computer ta da take dannawa

, cikin abinda bai fi rabin minti ba tace.

"Akwai yallabai, sunansa Sani Madugu, wani danuwansa ne yayi reporting mutuwarsa wata hudu da suka wuce, kuma har an bawa iyalinsa garatutinsa wancan watan."

"Thank you."

Kawai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login