Showing 168001 words to 171000 words out of 184731 words

Chapter 57 - AMIR DA AMIRA complete

27 Aug 2026

55

shareef yayi farin ciki da matar mlm ranar suna aka sakawa yaron ,Ahmad sunan mlm ne

Malam yayi farin ciki da takwaran d

a aka mishi dan haka koda yaushe yana wajanshi bacci kawai ke rabasu

Bayan shekara uku nasake haihuwa wani namiji yaci sunan muhammed , shima ansha biki sosai bayan wata shekara hudu nasake haifo namiji yaci sunan

Abubakar sadeeq ,, amma ake kiransa da , Abubakar ko ace sadeeq amma Abubakar din yafi karfi

Bayan haihuwar abubakar da shekara biyu na haifi mace ,, nasha murna dan sai wannan lokacin na haifi mace , nan na saka ma

ta sunan ma wato mufeeda , tin daga kanta haihuwa ta tsaya min

Haka muke rayuwar mu amma fadana yana nan yanzu nazama yar gari duk wanda ya tabamin mufeeda sai anyi fada dani sosai kowa na garin yagane halina

Ahmed yana da shekara goma mlm ya rasu shida matar dalilin wata tafiya sukabar yaransu mata biyu sadiya da nana

Mukaci gaba da zaman mu dukanku a wajena kuka taso

Haka muke rayuwar har kowa ya girma a cik

in ku

Da kuka girma dagin matar mlm suka dauke su sadiya

Banso hakan ba amma ba yadda na iya suka tafi

Da suka girma bayan kun gama karatu aka aurawa Ahmed sadiya abubakar ya auri nana

Hakan yayimi

n dadi sosai Muhammad kuma ya auri fadila diyar abokin baffan ku

Wannan shine tarishinmu nida baffan ku

Inna ta kalli maman anty karima tace kanwata ,, bayan muntafi wani hali kuka shiga

Maman anty karima tac

e ,zan fada muku amma muje muyi salla mudawo aci abinci tukun

Nan kowa yatashi yatafi salla

Ameera ko bataso ta tashiba so take taji yadda kakan su daddy yayi lokacin daya kori su inna,,, amma akace sai anjima

*Nima nace bari naje na huta kafin sudawo*

[30/10, 19:24] MRS. MU'UTASIM: *

🌟

𝘼𝙈𝙀𝙀𝙍



𝘿𝘼



𝘼𝙈𝙀𝙀𝙍𝘼



🌟

*

*

𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮



𝙖𝙣𝙙



𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜



𝙗𝙮

*

*

𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣



𝙣𝙪𝙨𝙖𝙞𝙗𝙖

*

💫💫

*

🅙



ARUMAI

🅦



WRITERS

🅐



SSO

CIATION

📚🖊



*

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa

💪

*_

*

💫

(

🅙



.

🅦



.

🅐



)

💫

*

𝐰𝐚𝐧𝐧𝐚𝐧



𝐬𝐡𝐚𝐟𝐢𝐧



𝐧𝐚



𝐬𝐚𝐝𝐚𝐮𝐤𝐚𝐫



𝐠𝐚𝐫𝐞𝐤𝐢



𝐚𝐝𝐝𝐚𝐧𝐚



🥰🥰

💃🏼💃🏼

𝐧𝐢𝐤𝐚𝐝𝐚𝐢



𝐛𝐚𝐝𝐚



𝐤𝐨𝐰𝐚



𝐛𝐚

:::ummu amsad

𝐤𝐢𝐣𝐢



𝐝𝐚𝐝𝐢𝐧𝐤𝐢



𝐝𝐚



𝐰𝐚𝐧𝐧𝐚𝐧



𝐟𝐚𝐠𝐞



🌺🌺🌺🌺🌺🌺

*87—88*

Suna tash

i daga falon kowa ya nufi inda masaukinsa yake ameera ta nufi dakin su ita da ameer ta kyer take tafiya saboda ciwon da jikinta har wani jiri takeji saboda yayan nata jiya bai bari tayi bacci ba shiyasa yake take

dafe kai

Suna shiga ameer ya rikota yana shinhina wuyar ta da gashinta wanda yasha gyara sosai

Ganin yana neman zufe mata jib din rigarta tayi sauri rike hannun shi tace , yaya cikani salla fa

Idonshi a rufe

yace wifey yunwa nakeji fa jiyama ban goshiba

Kura mishi ido tayi wani tausayin shine yakama ta amma ta danne dan itadai ko ba zata koma wajan jin karashen labarin su inna ba tofa bazai yiyuba ta kuma hayeta saboda

ko ina na jikinta ciwo yake mata

Tace yaya please kayi hakuri wllh duk jikina ciwo yakeyi kasan bayana kamar zai fita bazan iya daukar nauyinka koda na yadda bazaka samu abinda kakeso ba kayi hakuri kuma kaga za

mu ida jin labarin su mama dan haka kabari sai dare kafin lokacin nayi bacci na ware

Rungume ta yayi yace shikenan na hakura muje muyi salla idan angama jin labarin saikiyi bacci

Tashi sukayi toilet suka nufa da

yin alwala bayan sun gama salla suka sauko

Kowa yadawo nan baba laraba ta gabatar musu da abinci mazan suka tafi dakin baki matan ko suka zauna a falo nan aka soma cin abinci

Ikram karama ce ta tashi daga bac

ci , waigawa tayi ko ina taga ba muhammed aikuwa ta soma kuka iya karfinta

Da sauri suka juya ameera tace kai wllh yarinyar anyi ja'ira wllh fice kibamu waje duk kin damemu da ihun kuka tafiyar wajan uban naki

Fatima tace to ke ina ruwanki ,, yar iya bata tafiya nandin gidankine , bare amata gori kema tafi gidanki

Hajara tace kedai bari wai hadda ta tafi to bata zuwa zonan ikram

Ikram ko nufar hajara tayi tana fadin

daddy mommy daddy

Dariya sukayi mommy tace wannan yarinyar tayo gadon uwarta wllh

Mama tace da alama kuwa

Umma tace tashi hajara ki kaita wajanshi wannan ba shuru zatayi ba inbata Ganshi ba

Mike

wa hajara tayi tana fadin to umma nan ta dauketa suka nufi dakin baki

Takusa isa shima muhammed ya fito dan yana tunanin kar ikram ta tashi take nemanshi yasan halin rigimar ta

Karo suka kusanyi da hajara ta ts

aya tace a tureni zakayi

Zaro ido yayi sai kuma yayi murmishi yace banganki bane yar kanwata

Ikram na ganinshi ta soma dariya tana daddy daddy

Hannu yamika mata yace yar kanwata dama yanzu nake tunanin kintas

hi ashe hakane

Mika mishi ita hajara tayi tace yanzufa da anty ameera ta zaneta kamar zata daketa

Da sauri yace tab yar mommy din ce zata daka lalle data ga police a gidanta dan bamai tabamin kanwa ta

Murmishi

tamishi tace to shikenan nina tafi

Muhammed yace am sai kuma yayi shuru

Hajara tace magana kakeyi ne ,, da sauri yace a a ba komai nan tayi gaba abinta

Muhammed yace kash maiyasa ban fada mata ba ,amma ba komai

wani lokacin zan fada

Ameer ne yafito yace to yar mommy harta tashi daga bacci ne

Muhammed yace eh yanzu hajara takawota wajena

Ameer yace lalle wannan anyo gadon su yar inna ,,,dariya sukayi tukun sauran suka

fito nan aka nufi falo

Matan ma sungama cin abinci har an gyara wajan tsaf

Zama kowa yayi aka nutsu ana sauraron mama maryam

Mama ta gyara murya tace ,, lokacin da papa ya koreku munsha kuka sosai nida

yan uwana sosai muka shiga damuwa maman mu tafi sati a hospital tana kwance ba lafiya

Maman yohun itama haka abin yadameta kowa na family mu yashiga damuwa harma su papa da daddy haka suka shiga damuwa

Sosai

granny mu tayiwa papa fada tace akan me zai kore ku ba gyara a kori headmaster din ba yakoma garinsu amma yanzu anyi biyu babu ba ku din ba headmaster din duk kowa baya garin

Haka muka kasance muna jin kewarku ma

man mu ko abin ciwo yazame mata sosai ciwon zuciya yakama maman mu

Maman su papa ko ita kawai dena magana ma tayi saidai take ta kallon mutane ko mai za'a mata na farin ciki to baza tayi dariya ba abin yayi ta

damun su papa da daddy kullin ina bata labaran dariya amma abun ba sauki haka mukaci gaba da rayuwa me cike da k'unci

BABAN SHEKARA BIYU

Wata rana su papa da daddy suka tafi legos domin yin wani taro , nasu na

manya

Kwana biyu basu dawo ba sosai abin yabawa maman mu mamaki ganin basu taba irin wannan abun ba

Muna gida munyi jugum jugum sai aka sanar wani nason ganin maman mu awaje fita mukayi tare

Tashin hankalin

da muka shiga alokacin da mukaga gawar papa da daddy a kwance jini yanata kwarara a jikin su

Da gudu mukayi inda suke bude fuskar su papa maman mu tayi tana kuka sai jijjiga papa takeyi

Maman su yohun ne tazo i

tama aguje tana kiran sunan mijinta kafin wani lokaci gidanmu yacika da mutanen garin kowa kukan mutuwar su papa sukeyi saboda sune manya garin ragamar komai a wajansu take

Shiyasa suke ganinsu kamar iyayensu , haka

munaji muna gani aka dauke, su papa aka binnesu

Sosai muka sake shiga damuwa mutuwar iyayenmu maza sai kowa yayi sanyi har mutanen garin

Bayan wata daya da mutuwar su papa aka rasa wadda zai gajesu ganin ga p

apa da banju sai akace su zasu maye gurbindu tinda su zama samari a lokacin

Haka kuwa akayi

Bayan cikar su papa shekara daya da mutuwa aka radasu , mai sunan papa shine ya maye gurbin papa banju ya maye gurbin d

addy

Mutanen garin sukace dole suyi aure tinda an basu mulki

Hakan kuwa akayi dama muna soyayya da papa banju kuwa , lokacin bashida budurwa , sai wani dattijon garin namu yace ya bashi diyarshi ,,ai kuwa su maman

mu sunji dadi sosai sukayi godiya har ya gida sukaje godiya

Aka saka ranar bikinmu sati biyu kadai kacal saboda bikin na gaggawa ne shiyasa aka saka sati biyu kacal

Banju da farko kin yarda yayi da auren ya

rinyar da aka bashi

Jin haka papa ya yaringa kwantar mishi da hankali yana nuna mishi idan sukayi aure zai so ta da haka aka shawo kanshi ya amince

Sati biyu nayi aka daura aurensu a majami'ar garin akayi sha

gali sosai harna kwana goma

Bayan biki aka kaimu gidanmu a lokacin gida daya aka bamu

Sosai nakejin dadin zama da kutta saboda tana hankali ga biyayya ta daukeni kamar yayar ta nima

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login