Showing 135001 words to 138000 words out of 184731 words
komawa
wajan mijinki,, wannan mafarkin yana nunin ,, muje cen gidan abin bautar tasu,, mu bincika mu fiddota " kisamu ki koma ahalinki " ki kara hakuri kinji kuma kici gaba da addu'a zan tayaki,, dani zamuje amma mubari sai dare
mutafi muduba
Dagowa, tayi tana kallon shi tana dariya da kuka a hade, tace nagode sosai yaya Allah yasaka da alkhairi
Ameen sukaji ance daga bakin kofar " da sauri suka juya ,, Umar suka gani yana share hawaye k
arasowa " yayi ciki
Zama yayi yace tabbas hakane nima nayi wannan mafarkin jiya ashe kema kinyi to mubari gobe insha Allah da dare lokacin babu kowa agidan abin bauta " saimu je amma fa muje da shirinmu dan akwai
masu tsaro
Jinjina kai sukayi ameera tace insha Allah hakan zamuyi nan sukafito daga cikin islamiyar,, Muhammed yayi gida suma suka shiga gida
Fatima tafito daga daki tayi fayawo,, abinta , sai k'aton cikin dake
rinjayar ta a hankali take tafiya harta karaso cikin falon ,, Anass ne ya kamata ta zauna
Wayar tace tayi kara dubawa tayi ganin sunan yasa tayi murmishi tace momsy,, Allah yasa su ameer ne, dagawa tayi tana fa
din assalam alaikum
Daga cen bangaren ikram sai taji,, su ameera ne ameer yace hello anty fati ", mommy mu tace zaki haifa mata baby ni mace nakeso sai muke kwana tare " anty fati aidai mace zaki haifamin muke wasa ko
Dariya fatima tayi tace ,, kai dama nasan kune kuka kira yan rigima kawai , to nima dai ban san mai zan haifaba idan na haifa saina kai muku shi gidanku,
Kwace wayar ameer yayi yace anty fatima brother " nake
so ki haifa mini kinji sai muke zuwa wajan wasa dashi daddy,, zaike kaimu ko ???
Fatima dai dariya take musu jin ansoma fada tsakanin ameer da ameera " yasa tayi saurin fadin ameer ameera ku tsaya ,, kuji yan uku zan
haifa muku kunji saina dauki daya nabaku biyu
Ihun murna sukasa suna fadin yee muma zamuyi sister and brother , mommy zoga anty fatima kuyi magana tace uku zata haifa tabamu biyu tadau guda
Dariya ikram tayi tace , t
o naji iyayen surutu maza kuje kuci abinci saimu gaisa da fatima , wayar ta dauka tana fadin hello fatima
Fatima tace ina yini momsy yagida ya uncle dinmu
Murmishi ikram tayi tace lfy lau ya jan kafa uncle dinki b
ayanan, yafita sai anjima zai dawo
Fatima tace to Allah yakawosu lfy suna hira fatima " tasoma jin ciwo, da sauri tace momsy , sai anjima nan sukayi sallama
Duk abinda takeyi anass na kula da motsinta , matsowa yayi
yace , yadai fatima wani wajan yake miki ciwo ne kifadamin
Kafin ma yataba ta cikin ta yayi mata wani mugun murdawa,, kara tasaka tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un " yaya mutuwa zanyi
A rikice yafauketa ya
saka mata hijab ya yi waje da ita " a mato yasaka ta ya koma yadauko bakullin " motar har zai shiga saiga bilal da jamila zasu fita
Da sauri sukayo " kansu suna fadin lfy anass ganinshi a rikice da sauri yace fat
ima batada lfy "
Da sauri jamila tashiga baya bilal da anass suka shiga gaba ,, nan sukabar gidan
Tin kafin suje bilal yakira ameer a waya
Ameer yafito yasha kyau sosai sajan fuskar shi yakara mishi kyau " y
ana fadin kanwata maza kizo mutafi karmuyi last ,,
Da gudu gudu tafito tana fadin ganifa yaya hijab zansa
Kallon ta yayi yace kinyi kyau ,
Harara ta aika mishi , tace eh dama nayi kyau kasan ko a family dinmu nida
yaya jalal da munfiku kyau,,
Dariya yayi yace tab " kaji zubaida jalal din ne mai kyau tab, jin wayarshi na kara yasa duba wa ganin bilal ne dahar bazai daga ba zai maida aljihunsa
Hajara tace ka daga mana yaya
Dauka yayi yana fadin ,, hello bilal yadai
Da sauri Bilal yace, ,bro maza maza idan baka zo hospital ba kayi sauri kazo
Hankali a tashe yace lfy bilal jamila ce ba lfy kowa
Bilal yace fatima ce kafadawa, su mo
mmy kayi sauri kazo mun kusa zuwa
Da sauri yace gamu nan
Hajara tace yadai yaya
Cike da damuwa yace fatima ce ba lfy maza muje
Da karfi yace mommy
Fitowa mommy tayi tace lfy kakemin wannan kira haka
Ameer yace maza muje asibiti ankai fatima
Da sauri tasaka mayafi ta kira inna suka tafi
Da sauri bilal ke gudu Allah ne kawai yagansu " da gudu Bilal yashiga ciki " yana kiran nosee da sauri sukayo waje suka dauki
fatima ,, akayi ciki da ita
Su ameer ne suka karaso ko gaisawa basuyi ba " Ameer yayi sauri yashiga office dinsa ya saka safar hannu yafito ya shiga inda fatima, take
Tin bayan isha"i , Ameera takasa bacci ta
q'agu gobe tayi dare yayi ,, su tafi gidan ,, bauta
Su fidda anty karima ,, addu'a taringa yi
Umar ma hakan take agareshi ,, addu'a yakewa " Karima Allah yasa goben insunje su ganta , harda kukan shi
Muhammed ma,
haka yakeyi sosai suka dukufa da addu'a
Kusan awa uku fatima na cikin dakin " babu Wanda yafito a likitocin ,tinda suka rufe kofar
Cen anjima saiga ameer yafito fuskar shi na nuna damuwa sosai
Da sauri mom
my , da mama sukace ameer yadai ta haihu ne
Kallon su yayi yace gaskiya bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c s , karfinta yakare " kusa hannu amata,
Anass yace maza kuje kuyi ,, basai nasa hannu please
ameer
Ameer yace dole ne saika sa hannun nan yamika mishi takarda " yasa hannu kafin ameer yakoma ciki
Bayan minti hamsin " wata nosee ta fito da baby tana murmishi
Da sauri ,,Bilal ya amsa yana fadin
Alhamdulillah " masha Allah mai aka samu , Nosee din tace ansamu baby girl
Kowa sai murna suke shi kuwa anass ko kallon babyn baiyiba, shi ta fatima yakeyi ,, yace ya ita uwar , tace mishi yanzu zaa fiddota zuwa wani
dakin
Fiddo da fatima akayi,, tana kallon su da murmishi aka kaita wani daki daban,, Ameer yafito yace zasu sati daya anan kafin abasu sallama , nan suka amsa da to
Muhammed ne ,, yazo gidansu ameera yabuga
nan aka bude mishi , su ameera yagani dukkansu " suna cikin shiri
Umar yake dama kai muke jira muje , nan suka tafi su uku ,a gefen titi suka faka motar , suka nufi majami'ar,, suna ambaton sunan Allah ....
*Nima nasoma ambaton sunan Allah " ina binsu abaya duk maison zuwa tazo muje*
[30/10, 17:54] MRS. MU'UTASIM: *
🌟
AMEER DA AMEERA
🌟
*
*STORY AND WRITER BY:*
*MAMAN NUSAIBA CE
✍
️
*
💫💫
*
🅙
︎
ARUMAI
🅦
︎
WRITERS
🅐
︎
S
SOCIATION
📚🖊
️
*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
💪
*_
*
💫
(
🅙
︎
.
🅦
︎
.
🅐
︎
)
💫
*
Follow me my WhatsApp group:https://chat.whatsapp.com/KMuyxRBLx5iI93EEYIGlVX
*Wannan fage na sadaukar gareku addana ,, ummu amsad , and ummu shukhura, kudade kuyi karko kamar dabino
💃🏻💃🏻
*
*75—76*
A
hankali suke tafiya, saboda duhun wajan , ko takalmin su ahannu suka rike , haka suke tafiya , kamar barayi d'akuna uku suka , gani umar yace , yanzu mubi dakuna dakuna " dan mugano awani dakine
Muhammed yace ok mufa
ra da wannan na kusan mu , nan suka shiga ciki " haskawa sukayi nan sukaga , masu gadin dakunan gidan bautar ne suke bacci hadda, munshari ,
Umar yace kar wanda yayi magana ko motsi dayawa,
Wucesu sukayi nan suka
shiga dayan dakin , kowanne dauke da addu'a abakinsa
Suna shiga suka haska ihu ameera zatayi saboda ganin kwarangwal din jikin mutane , da alama dai wani abu aka yi da naman jikinsu da sauri umar ya rufe mata baki , y
ace , haba mana ihu kuma kizama jaruma mana " karki sake kokarin yin ihu , gyada kanta tayi alamar to ,
Gaba sukayi haka suka ringa bin dakunan amma basuga ,, komai ba haka suka hakura zasu tafi "
Harsun juya ameer
a ta haska wani bangare , nan taga kamar kofa ce na gidan kasa , da sauri tace yaya umar kuzo kuga
Dawowa sukayi ta nuna musu,
Muhammed yace mu bude mugani
Nan suka fara kiciniyar budewa , amma sun kasa sabo
da nauyin kofar
Iamar ance umar ya kalli gefensa nan yaga wani dan karfe , da sauri ya mika hannun shi yadauko bakinsa dauke da addu'a
Yace muhammed wannan kamar shine bakullin , inda mu gwada mugani kozai bude,
Muhammed yace inda kawo mugani nan suka saka karfen , aikuwa yabude
Cike da murna ameera tace to mushiga , Muhammed yace umar zai shiga tsaka ke abayanshi " ni abayanki kar aje ki sa mana ihu ,
Turo baki am
eera tayi , tace ai dai banida tsoro , yace to naji muje nan suka shiga da hasken , wayarsu suke ganin hanya har suka shiga ciki
Babu komai a ciki feline kawai ko ina suke kallon saboda , wajan akwai hasken wata wu
ta a cikin wani kasko , shiyasa basu ganin duhu ,
Sun dade basuga komai ba suka kari dubawarsu basuga koda wani alama acikin felin ba,
Wata abu ameera ta hango kamar akwati kamar frij , tace yaya kalli cen
Kallon inda take nuna musu sukayi, da umar da , Muhammed suka karasa , wajan
Muhammed yace wa umar yabude suga meye aciki nan ya soma budewa amma kyerma dayake , yasa yakasa
Amsa muhammed yayi yabude, zaro