Showing 111001 words to 114000 words out of 184731 words

Chapter 38 - AMIR DA AMIRA complete

27 Aug 2026

26

lfy naga kuna " kallon mu hajara ce fa da yaya ameer ba wasu ba

Filow inna ", ta jefawa hajara tace uwarki

ce sadiya " muke kallo

Dariya hajara tayi tana tashi ,, takoma kusan ameer ta daura kanta a kafadar shi ", tace haba inna daga yawo fa muke " shine zaki dakeni ,, to yaya kada kasiyo mata goro tinda,, tana dakar ,

ma kanwa

Shafa fuskar ameer yayi yace , kyaleta mana tinda ta tabamin "ke to bazata ci goro ba yau

Inna tace yo,, idan baka siya min ba ma sai " dan iska itama bata ta zakayi " irin na ameera ,, kuke rishi

n kunya " a tare

Ameer yace eh mana kedai ba ruwanki ki kyalemu " nida kanwata

Banza inna ta musu kafin tace kuje kuyi wanka kuzo muyi magana mai " mahimmanci " kunji diyan albarka

Hajara ta fara, tashi t

ace yauwa inna bari naje nayi wanka Allah yasa,, muji alkhairi

Shima ameer mikewa yayi yafice

Inna tace kunga wannan bazasuyi,, mana muso ba daga gani suna son juna,

Ummi mufeeda tace ,, hakane,, inna mub

ari suzo

Su raju ne zaune shida , shugaban shi sai tsafe tsafe ,, sukeyi " Joe wanne idonshi arufe yake suna zano wasu yaruka

Cen suka bude " idonsu a tare

Raju yace shugaba wannan yarinyar fa su

n kasa tsuko mana jinin ta kuma sa alama,, jinin nata irin, mai kawo kudi sosai amma sun kasa tun gubar,, dasuka " zuba mata " basu sake nasara a jikin taba " wannan kalaman da take fada,, su suke hanasu " zuwa gareta



Shugaba yace ,, nima haka nake gani amma bari, mu roki,, yar mairo " ta karo mana tawagar aljanu dansu,, kawo mana,, jinin ta

Raju yace , yauwa shugaba wannan yayi kyau ,, mubari sai bayan sati biyu saboda y

anzu yar mairo fushi,, takeyi damu

Shugaba yace hakane to shikenan balbu ya taimake mu

Nan suka koma wajan zama,, suna dariya

Ameera na kwance,, mama na kusa da ita tana yima su ikram wasa suna d

ariya

Wayar ameera ce tayi ringing , mama ta dauka tana , fadin hello '

Daga cen bangaren doctor aisha , tace hello ameera yau " kwana biyu ina ta kiran member ki baki dauka Allah yasa dai lfy

Kuka m

ama ta saki tana fadin doctor ce ameera bata da lfy,, kinganta nan kamar gawa a kwance ,, please kizo ki ganta

Hankali a tashe doctor aisha tace turomin addres din gidan " gani nan zuwa

Mama tace to nan

ta kashe ta tura mata address din

Babu jimawa doctor aisha tace ita da muhammed ", duk hankalin su a tashe yake

Joshow yamusu izinin ,, shiga nan suka shiga

Turass doctor aisha tayi ganin yadda ameera

tadawo kamar ba cutar H.I.V. nan ta karasa inda take,, tace ameera kece kika koma haka

Maiya faru dake ne haka , bamusani tana dagota

Muhammed ya karaso yana karewa,, ameera kallon yace asaka mata,, mayafi



Tashi mama tayi,, ta dauko ta saka mata

Muhammed yace , mommy wannan fa aljanu bakake a jikinta ,, Alhamdulillah tinda nazo da alqur"ani mai girma ,, zanyu zan toya ", yan iska idan sukayi min taurin kai

Mama tace babu inda bamu jeba wajan magana amma ko ina cewa sukeyi " yafi karfinzu ""

Muhammed , yace to ni basufi , karfina ba da izinin Allah

Doctor Aisha ts rike ameera sosai

Bude alqur"ani yayi

yacewa mama ta kawo ruwa a kwano

Da sauri mama takawo,,

Addu'a sosai yayi kafin ya dauki ruwan ,, ya watsa a fuskar ameera

Wani uban ihu , Ameera tayi zata kwace daga jikin doctor aisha ,, dayake

doctor aisha,, tana da jiki sosai yasa " ta saka ameera a tsakanin kafafunta,, ta matse ta

Ruwan ya kara watsa mata yace daga ina aka turo ku , kuka zo zaku kashe " ta alhalin bata muku komai ba,,

Ameera

tace mu turomu akayi,, kuma ance mu zuke jinin ta,, mukai

Muhammed yace to waya ,, turo ku

Sukace daga majami'a ne shugaban majami'a ya turomu ",

Muhammed yace to ku fita a jikin tin kafin na kashe ku,

, na kashe banza ,, ku yanzu baku tausayawa " iyalanku idan aka kashe ku wani hali zasu

shiga ", amma kunzo jikin baiwar Allah kuna azabtar da ita " banzaye kararkaru,, da bakusan ciwon kanku ba " to kufita kafin na shuka m

uku rashin mutumci

Baki na rawa wani yace,, nidai ban jima da aure ba zanso na mutu ba na fita sauran ma sukace sun fita,, baza su sake ,zuwan mata ba

Muhammed yace ta hanci """ nakeson kufita bata wani wa

jeba

Nan ameera ta kama atishawa,, har sau bakwai , Kafin,, tayi lub sai bacci

Sauran ruwan aka shafe mata jiki dashi,, kafin aka kwantar da ita

Sallama sukayiwa,, su mama sukace gobe zasu dawo

Su mama kuwa tsananin mamaki ne ,, yakamasu duk yawon da sukayi ,, basu daceba,, amma gashi lokacin daya ameera tasamu lfy

Kowa ya zauna su ameer suna sauraran maganar da za'a fada musu sun kashe kunne

Daddy yace yauwa yarana dama maganar ", itace munason "" zamu hadaku aure nan da shekara daya insha Allah

A razane suka dago suna kallon su mom girgiza kai ameer yasoma ,, yi

Hajara kuwa mikewa tayi,, t

a isa wajan ameer

Ameer ganin yadda hajara tafishi shiga tashin,, hankali kuma,, tayo wajan shi " bude mata hannu yayi da sauri ta fada jikinsa t saki kuka mai tsuma zuciya

Shuru su mom sukayi,, suna kall

on ikon Allah

Hajara ta kara shigewa,, jikin ameer tana kuka harda shidewa

Bubbuga bayanta ameer yake yace kiyi shuru mana kinji

Dagowa tayi tana kallon su tace ,, kuyi hakuri daddy ,, bana ki bin umarnin

ku ba , ne gaskiya bazan iya zama da yaya a matsayin mijin naba " hakan idan nayi naci amanar ameera ta ,

Mom tace babu cin amana hajara ai dan uwanki ne kuma koda ameera ta mutu zaa iya aura miki ameer

Ameera tace ,, haba mom taya zan zauna da yaya a matsayin mijin aure ni kallon yaya safiyan nake mishi ,, bana sonshi irin na aure a zuciya ta,, son yan uwantaka,, nake mishi bana aure ba

Please yaya dan Alla

h kada,, kabari su hadamu auren na wllh mutuwa " zanyi idan akayi

Janyota yayi ya rungume tace to ya isa haka hajara ba mai miki dole kinji gyada kai ,, tayi takoma ta kwanta " a jikinsa

Ameer yace dadd

y wai kun manta ,, da cewa,, hajara tasha nonon mommy ne ko kun manta " ne babu aure a tsakanin mu fa,, kuma koda bata shaba ni hajara kallon fatima,, nake mata

Rike kai daddy yayi shi sai yanzu ma ya tun

a da hajara tasha nonon mommy,,

Su mom ma sai yanzu suka tuna

*ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna*

[28/10, 14:26] MRS. MU'UTASIM: *

🌟

AMEER DA AMEERA

🌟

*

*RUBUTAWA DA TSARAWA*

*MAMAN NUSAIB

A CE





*

💫💫

*

🅙



ARUMAI

🅦



WRITERS

🅐



SSOCIATION

📚🖊



*

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da

jama'a bisa harshen hausa

💪

*_

*

💫

(

🅙



.

🅦



.

🅐



)

💫

*

*Wannan shafin na sadaukar gareki dear sister

🥰🥰

zee sardorna*

Kada kubari abarku a baya novel's din mu kamar haka

*IKHLAS* :; BY LOVELY MOMMA

*NAJMAT ABI

Y*::by MISS HAJO

*DIYYA AND MURADI* : BY ZEE SARDORNEE



My anty's:*UMMU MASAD AND UMMA SHUKHURA* Allah yabar kauna

*65—66*

Ajiyar zuciya mommy tasauke , tace kai Allah " mungode maka , da ka bayyana mana

,, wannan lamarin " da muka manta yanzu damun aikata haramun " son Allah yamaka albarka daka tunatar damu

Ummi mufeeda tace wllh kaga ,, yaya sai yanzu natuna ' ashe hajara , babu aure tsakanin ta da ameer

Inna tace gaskiya duk sai ,, yanzu muka tuna "Alhamdulillah da ameeru ka tuna mana damun tabka kuskure, a rayuwa

Fuziya kam tayi shuru saboda damuwar dake cin , mata rai sosai tinda aka soma maganar ,, aure tayi

tagumi ,, ganin an aurar da kannuwan,, nata amma ita har yanzu ko mashinhini bata dashi , yanzu , tana 26years ace bata da aure "abin na damun ta

Ummi mufeeda ce ,, ta fashimci hakan tace fuziya lafiya kikayi ,,

tagumi ' maike damunki ne

Kusan ta fuziya ta matso, tasa kuka sosai

Rungume ta ummi mufeeda tayi ,, tana mamakin maiya,, sameta haka

Suma su mom kallon ta sukeyi " dan su basuga dalilin kuka ba , dan

basuyi " maganar da zata sa mutum kuka,

Inna tace faziya meya faru,, kike kuka ko mun fadi abinda ranki baya sone

Dagowa " tayi tana kallon su,, tace ummi inna, mommy daddy yaya ameer shin , ku baku tausa

yi " ne agidan nan ko

Kallon ta sukayi suna hada baki,, wajan fadin " memuka miki,, ne fuziya

Fuziya ,, tace ni ban taba ji kunyi ,, zancen aure naba babu wanda ya tambaye ni ko in ,, da saurayi " ko ban

ida,, babu wanda,, taba zuwa yace tana sona " koda wasa ne, shin bazan damu ba, gashi duk kanne na ,, anyi musu " aure amma ni ko zancen,, ku hadani da wani bakuyi " sai ta su fatima kukeyi,, maiyasa bazan damuba iyee,,

ku fada, min ummi,, ta karashe maganar , tana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login