Showing 93001 words to 96000 words out of 184731 words

Chapter 32 - AMIR DA AMIRA complete

27 Aug 2026

39





Ikram ce zaune tayi tagumi" sai hawaye takeyi , Abubakar ne yashigo ,, ga

nin bata amsa mishi sallamar ba yakaraso ciki

Cire hannun ta yayi ya janyota jikinsa ,, yana bubuga bayanta .

Ajiyar take saukewa tana kara lafewa ,, ajikin sa

Kallon ta yayi yace haba mana ikram wannan kuk

an ya,, isa haka kike addu'a Allah yafiddo ,, ta lfy amma ba kuka za kike yi ba" kinji

Dagowa tayi tana kallon shi,, sosai kafin tace kayi hakuri wllh na kasa dena kukan ne ,,, saboda yanzu bansan wani hali " ba

by take ciki ba

Rarrashin ta yasoma yi juyawa yayi bayanshi,,, yadauko alqur"ani mai yabata yace kike karanta,, wannan harsai " kinji zuciyar ki tadena zaki

Karba tayi " tasoma karanta wa tin batajin dadin kar

atun har taji " zuciyar ta tadena zafi

Shikuwa kallon ta yakeyi sosai yana tausaya mata

Yanzu ameer yakara,, nutsuwa sosai " yagane dai hajara ce wannan ba ameera ba " tuni yadawo gida da zama yabar gidansu "

haka yakoma,, bakin aikin shi duk yazama,, wanii iri

Hankali komai,, ke tafiya na rayuwa wani lokacin da dadi wani " lokacin da wahala

Yau ameera na zaune a falo yana cenja " channel dan kallo takeson yi ya

u tasha freedom radio

Tazo sunn kare nuna photon ta sai dai taj sunce

Ga duk wanda yaga ameera Ahmed to yatintibe mu ta wannan nember koya yaji labarinta

Shuru tayi lokacin data fice tashar tade a ko

wacece wannan ta bata

Ameer ne , a asibiti an kawo emergency,, na wata mata da ciki, alamar dai haihuwa ce sai tausayin ta yakama shi, ya tuna da ameera shi yanzu yasan,, a duk inda take itama cikin,,ta yakai ha

ihuwa sai ya share hawayen fuskar shi

Tin dazun aka,, kawota amma " matan sun kasa saboda ,, bazata iya haihu ba" da kanta sai an mata c s amma " Ameer yakasa tashi saboda mugun sanyin da jikinsa yayi " ganin wannan,,, n

a nakuda

Hajara dake kusan shi,, tasan maiya ji dayaga wannan mai cikin dafa kafadar shi tayi " tace yaya kazama jarumi " kada kazama ragon namji " nasan abinda kakeji,, amma ka daure ko ni injin " yar uwa ta bata

mutu " ba kuma insha Allah , sai ta dawo garemu kaidai kake mata addu'a Allah " yakare mana ita aduk inda take ,, da abinda yake cikinta,, dan haka katashi " kaje ka taimaki wannan matar

Kaji sunce su,, sunkasa kain

e zaka iya dan haka ka taimaka mata ,, saboda darajan manzon Allah (s. a.w.) dan soyayyar da kake mishi da ta yar uwa ta kaje,

Wani karfi,, ne yaxowa ameer jin an hadashi ,, da manzon Allah ( S.A.W) da ,, kuma

matar shi mikewa yayi ya zo kusan hajara tana " zaune tana kallon shi

Ji tayi ja rungume ta ,, yace thank you kanwata ,, ina godiya da karfafamin,, gwiwa da kikeyi,, shiyasa nake zuwa hospital dake,, dan kina taimaka

min da kalaman ", ki masu ma'ana bari nayi sauri " naje

Murmishi tayi mishi tace Allah yabada saa nan yafice daga office din nashi

Hajara sai godiya take wa Allah dayasa,, Ameer yanzu, yagane itaba ameera bace

Wannan lamari,, na damun ameera " wannan suna dataji a tv ta kasa manta wa sai taji kamar tasan sunan , ganin ba sarki sai Allah yasa tayi watsi da wannan tunanin taci gaba da kula da yaranta,, amma a kasan " ran

ta tana jin babu dadi " duk tabi ta takurawa " kanta da tunanin

Yauma kamar kullin tana " zaune tayi tagumi " tana aikin nata

Beauty ce tashigo,, ganin mahaifiyar "ta a haka kuma,, sai surutu " takewa maman nata,,

, amma shuru hannun nata " tacire daga tagumin datayi " share mata hawayen "" tayi tace mommy, na

A sanyaye ameera ta dago tana kallon yarta , ta iska ta fesar daga bakinta,, mai zafi ,, murmishin yake tayi mata tac

e beauty na maiyasa faru

Fuskar tausayi " Beauty tayi tace, mommy ina miki magana shine,, kika kyaleni

Janyota tayi , jikinta tace to yi hakuri ,, ban jikiba ne

Joshow ne yashigo yana wakar turanci

kallon su yayi yace maman beauty " kuna zaune

Murmishi ameera tayi mishi tace eh muna zaune

Karasowa,, yayi yazauna a kusan,, Ameera yana murmishi yace haba jenifer kalli yadda kika dawo fa duk kin hana ,, kan

ki sukoni " wai tunanin mai kike

Kuka ameera tasaka,, kamar dama ,, jira yi

A rude joshow yake kallon ta yace my jeny lfy yana kama hannun ta ,, so yake ya rungume ta ya rarrashe ta,, kozaiji dadi a ranshi

" saboda wannan kukan nata har kasan ranshi, yakejinsa

Beauty ce ta shiga tsakanin su,, tace daddy ka bari na rarrashe ta da kaina

Dariya taso bashi saiya matsa ta zauna akusan ameera tace,, mommy kidena kuka

ko wani ne ya miki wani abun

Kallon ta ameera tayi ,, saita rungume beauty kuwa na ta bata hakuri kamar wata,, babba

Shikuwa joshow mamaki,, ne yakama shi ganin yadda beauty ke ta bawa " ameera baki akan

tayi shuru,

Ameera ta dago tana kallon joshow ,, tace kayi hakuri baban beauty ,, nima bansan meke damuna ba,, na kasa nutsuwa

Ina jin ajikina kamar na,, taba yin rayuwar a wasu " mutanen bayan ku amma nakasa

,, tuna komai,, da nayi watsi da kamai, amma a kasan raina na kasa mantawa , ina jin ajikina kamar badaku,,, nayi rayuwa ba abaya ina kuma mamakin,, yadda akayi harna "haifi wannan yaran har gani da cikin na uku, abin

nabani mamaki " akan hakan

Murmishi joshow yayi yace haba jenifer,, menene yasa " kike damun kanki da wannan tunanikan haka,, nine mijinki

Munyi aure shekaru,, takwas da suka fice,, marus ne babban danmu bayan

auren mu da shekara daya kika haifa min shi,, bayan haihuwar shi da shekara uku kika haifi beauty ,, to daga nan kikayi,, doguwar " suma wanda aka ce kin mutu ni kuma ban yadda ba ,, shiyasa kullin nake cikin damuwa

Shekara uku na dauka ni kadai,, sai yaranmu tin beauty na jaririya kika tafi ban sake ganin kiba kullin ina,, kuka da irin halin da nake ciki gashi kullin marus cewa yakeyi na kaishi wajan mommy sa tinda yagane ma

ma ba ita haifeshi,, ba bakuma maman ki ta haifeshi ba

Sai wannan lokacin naje kogi naganki,, a cikin ruwa shine nafiddo ki naga,, kece tuni,, nakaiki asibiti, nan ake cemin kin manta komai na rayuwar ki da ki

kayi,, abaya saboda,, buguwa da kikayi akanki,, na, shiga tashin hankali saboda,, baki ganeni ba,, komai saida aka koya miki , magana " tafiya " cin abinci wanka, saka kaya, da dai sauransu, amma nasan wani, lokacin zaki tu

na rayuwar damukayi,, abaya

Da mamaki ameera ke kallon shi tace yanzu, duk ni nayi wannan " abubuwan kuma

Yar dariya yayi yace sosai makuwa, jenifer kedai idan kika dawo nomal zaki gane mai nake nufi daga haka

ya mike yashiga dakinsa

Baki sake ameera ke binshi da kallon harya shige dakinsa da girgiza kai tace kai nidai bansan komai, ba inason na dawo nomal din daya fada,, nagane komai

Yau ,, Ameer baya jin zai

je asibiti ya zauna yana,, harya soma tunanin ameera sai,, kuma yamike " yadauko alqur"ani mai girma yasoma karanta wa,

Hajara ce tafito, cikin shigar ta na riga da sket tayi kyau sosai da saka,, hijab dinta har w

ucin gwiwar ta ta rataya, Jakarta ,, tana jiran ameer yafito,, su tafi hospital ,, dan kullin ita ke rakashi tana debe mishi kewa"



Ganin shuru bai fito ba,, ta gaji da jira " saita mike,, ta hau sama don taga meya

hana " ameer fitowa da wuri tura kofar " tayi da sallama tashiga tsayawa,, tayi tana kallon shi

Shikuwa ameer karatun shi yakeyi,, a nutse abin sha"awa yana bawa ko wani harafi hakkinsa,

Murmishi hajara k

eyi, tana kallon shi sai taji sanyi sosai a ranta,, ganin yayan nata,, yana karanta alqur"ani mai girma,, ga dadin saurare

Saida yagama,, kafin ya shafa fatiha ya juyo yana kallon ta da murmishi akan fuskashi

Yace kanwata, yadai naganki kamar zakije biki

Kunbura baki, tayi tana kallon shi tace to yaya " na shirya naga kai ko wanka bakayi ba

Ameer yace,, yau bazan je hospital ba hutawa zanyi kuma inason

komawa hadda,, so nake nakara,,, hadda ne kinga kuwa sai nake samun lokacin zuwa wajan malami na nake hadda

Cikin jin dadi hajara ta sauko kasa,, kuda da ameer ta dafa kafadar shi

Tace yaya ina goyon bayanka,,

dari bisa dari,, kaje ka kara, hadda " gaskiya naji dadin wannan shawarar, daka yanke " Allah ya taimaka

Hannun ta yakama ya dawo da ita gabanshi ta zauna suna fuskantan juna,, kissing din ta yayi ,, a goshi

yace, nagode kanwata da kike karfafamin gwiwa " ina alfahari dake Allah yabaki miji nagari,, mai kaunar ki

Rufe fuska tayi tana, dariya tace a a nidai yaya ai nidin yarinya ce saina girma

Yar dariya shima

yayi yace to shikenan Allah yasa muga girman naki " lfy

Tace ameeen yaya Allah yafiddo mana da ameera

Yace ameen kafin sukaci gaba da hira

Yau maman anty karima ,, tazo gidan su ameera " tace wa ma

ma tanason,, ta tafi da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login