Showing 159001 words to 162000 words out of 184731 words
yaga kayan yara tofa saiya siyo yakawo
Idan yazo gida sai anisha tayi ta fada tana cewa , yacika gida da kayan yara wannan ma sun isa
Ida anisha ta fadi haka ka
mar ta kara zuga " papa ne danshi farin cikin da yakeji da kaunar babyn a ganinshi babu abinda bazai siya mata ba saidai inbai zoba , kasuwa ,, koda a kasar wajene saiya sanya an kawo mishi
Anisha ta kasance masifa
ffiyar mace ,, amma tana da dadin kai bata iya rike mutum a rai koda kuwa yabata mata rai , idan mutum ya bata mata rai takan rufeshi da masifa bata barin bashi ko daya ,, shiyasa papa yake lallaba ta , idan yamata l
efi ko har zukewa take tace kawai suba hamata iska itada papa
Shi kuwa papa idan ta fadi hakan saidai yayi ta dariya , ita kuma ita taga haka sai tayi ta fada , ko tace zata bar mishi gidan ,in yaki tanka mata t
ana fada
Sai tagama sai ya zaunar da ita yabata ruwa mai sanyi saboda zufar da take hadawa intasha , sai yace kinsan idan kina yin wannan fadan mugun burgeni kike wani sishirtaccen kyau kike kamar yar shabakwai haka
kike koma gaskiya ina sonki
Idan papa ya fada mata haka sai tayi ta dariya daga nan ,,shesu shirya haka suke rayuwar mai tsabta
Wata lahadi anisha ta tashi da nakuda , nan sukayi asibiti tasha wahala kafin
ta haifi yarta mace kyakkyawa ,, kamar babanta
Ana fitowa da babyn papa ya masa shida baban yohun har shima yohun din da mamanshi , sosai sukayi murna ,, na samun karuwa , tinda yohu yaga babyn din nan ya dauki so
n duniya ya daura mata ,, a hospital din ma shi ya rungume ta har aka fito da anisha zuwa dakin hutu
Kwanan anisha daya aka sallamesu ,, suka koma gida ,sosai ake taya papa da anisha murna kullin gidan , nasu a cik
e yake da dangi sosai , duk da cika mutanen dake gidan amma yohun yana makale da jaririyar nan baya zuwa nan da nan ko yan , barka ma insunzo baya bari abasu sai yace , bazai bada sister dinshi ba a tafin mishi a ita
Idan yafadi haka saidai anisha da mamansa su mishi dariya a haka har aka zo suna ,
Papa yace a saka mata maryame wato dai ,sunan mahaifiyar , annabii isa a.s.m.wanda ake kira da jesius ,saboda su papa littafin
suke aiki dashi da kuma balbu gunkinsu ,
Haka aka saka mata sunan maryame wanda musulmai , suke Kira da (nana maryam , ko maryama) ba kowa bace wannan jaririyar nice , wannan yaron kuma shine baffan ku ,
Ameera
na dariya tace iyee ashe inna gado mukayi granny din su daddy akwai fada
Inna tace ai bakiji komai ba kiyi shuru na gama
Inna tacigaba da fadin
Tin wannan lokacin yohun shike kula da maryame ,, sosai
yake sonta hakan kuwa ba karamin dadi yawa su papa ba ,
Maryame nada shekara daya maman yohun ta haihu shima namiji ne ansha murna sosai shima , amma yohun yace shifa bazai koma gidansu ba anan, zai zauna ,, ba
bansa yace , shikenan duka ai dayane,, aka kawo masa kayansa duka sosai anisha tayi murnan barin mata yohun da akayi ,, nan taci gaba da kula dasu
Bayan maryame takai shekara uku , anisha itama sake haifan wata mace ,
aka saka mata suna ingozi wato maman karima
Haka suka tashi cikin so da kaunar iyayensu kamar yaran mutum daya haka suke
Yohun ya takura akan shifa saiyakai , Maryame sa school haka tasa papa yace ya saka
maryame a school , hakan yayiwa yohun dadi ,,dan dama kullin idan yazo school sai kajun yana da kanwa ahima yar uwanshi mai kyau ce idan yafadi haka sai sumishi dariya , banza yakeyi dasu , yace to saiya kawota ,shiy
asa ya nace sai ansaka maryame a school
A tare suke zuwa ,shi yake mata wanka ya shirya ta , Anisha batada damuwa da shirin su zuwa school shi yake shiryasu su tafi abinsu , shakuwa sosai tashiga tsakanin maryame d
a yohun , kamar ciki daya suka fito ba kowa na school din bane yasan ba, yaya da kanwa bane maryame da yohun ,,haka suke rayuwar su yohun nabawa maryame kulawa ta musammen
Bayan wani lokacin maman yohun tasake
haifan wani namijin aka saka mishi suna papa wato sunan ma haifina ,, yanzu mun kasance mu biyar ne maza uku mata biyu
Hakan yasa ingozi ta koma wajan maman yohun nan muka dawo mu biyu a wajan anisha mahaifiya
ta
Haka mukaci gaba da rayuwa har muka girma alokacin yohun nada 25years ni kuma ina da 18years , banju dana 17years , ingozi nada 15years papa shine karamin mu yanada shekara 12years , haka muke kanmu a had
e sosai iyayenmu ke jin dadi ,, idan za'ayi taron wajan abin bauta yohun ne agaba ,tare dani duk inda yake nima ina nan ,,haka yasa sosai mai tsananin gaske tashiga tsakanin mu nida yohun
Alokacin nima nayo gadon ma
ma tace anisha bana barin bashi,, kullin muna fada a school akwai wata wadda tace tanason yohun , aikuwa abin yabata min rai ,,dama yar ajinmu ce , dan haka na kudurta araina sainayi maganin ta ,, baa tabani bama inayi
bare aka shiga gonata ai abin nema yasamu ,, nan na kira ingozi na fada mata ,, itama dake tana da fadan sosai taringa cika tana batsewa ,,saidai fa duk fadan ingozi batakai ni ba ,, ni har nafice maman mu ma a mas
ifar fada
Mutanen gari sukance wanda ya auri maryame ya auri bala'i idan mutum yafada min haka toko yaro yaje gaban uwarsa saina bishi na, mishi duka ", idan kuma daidai nine sai mu yini muna dambe bana gajiya
I
ngozi nazuwa muka nufi haryar da yarinyar take zuwa , muka zauna zaman jiranta tazo muyi mata duka ,, cen sagata tazo
Saida ta nufi wajan wani lungu na hanyar gidansu muka tare ta
Cike da masifa nace ke dan
ubanki , ni zaki kalla kice wai kinason yohun ,, ni sa' arki kice ko kinga ina wasa dakene
Yarinyar tace oho so dai ina sonshi ,, kuma ko mutuwa zakiyi saina aureshi
Jin haka yasa ingozi balla mata wani
zazzafan mari har biyu tace ke yar uwan tawa kike fadawa magana to yau zanga mai kwatarki ,,,a wannan wajan
Da sauri ta dago tanason ramawa ,, nima nakara mata biyu ai tuni ta gigice , nan tayo kan ingozi dambe a
ka kama ,, batasan munfi karfinta ba ,, nan muka mata duka har suma tayi amma bamu dena ,, dukanta ba dan alokacin raina daci nakejinsa idan ban karya mata kafa ba ,, saida mukagaji dan kanmu tukun muka barta mukayi harya
gida
A hanya ne muka hadu da baban yarinyar ,, bamu kalleshi ba muka fice ,, sai kawai yace ku wannan mafadatan yaran , kuzo nan dan ubanku marar kunya
Wani bakin ciki ne yarufeni jin anzagi ubana ,,idan ana
son ganin zallar masifata to azagi papa nan ko kwana ,zaayi ana fada to bazan bari ba ,, dawowa mukayi kamar wasu na Allah ,, muna sumkuyar dakai mukace gamu
Kallon mu yayi yace , ku bakuda kunya ko kuna ganin
mutane bazzaku ce good morning ba saiku wuce ,gaba koda yake ai dama gidanku ba tarbiya ce daku ba sargantattu , , ne ku
Ingozi ta yunkuro zata mishi rashin kunya na rike hannun ta ,, kaina a kasa nace kayi hakuri
baba zamu gyara
Harara ya banka mana yace ta ina zaku gyara kuda kuka taso gidan rashin tarbiya nan yajuya tafice ,
Da sauri nacewa ingozi maza dauko mana duwatsu daidai jifa da gudu tayi gefen hanya ta
kwaso dayawa bayanshi mukabi , ganin munkusan kamoshi ,, aikuwa kuma soma jifanshi ba saurarawa
Yana tafiya kawai yaji ana mishi ruwan duwatsu ,, yana juyowa ingozi ta aika mishi jifa sai a goshinsa wani a bakinsa
, nan da nan wajan yafashe , muna ganin yadda hakan muka gudu , Gida ingozi tashiga gidansu nima nashiga namu
Kamar babu abinda mukayi haka kowa tashiga gida ,, ina zuwa nasamu yohun yayi tagumi,,,da sauri na kara
sa cikin dakinsa na zauna a kusanshi tabashi nayi
Da sauri ya juyo yana ganin nice da sauri ya rungume ne yana sauke ajiyar zuciya ,, kamar wanda yaci kuka
Dagowa nayi nace yohun yamafaru kake wannan ajiyar zu
ciya ,, ko wani yabata maka rai naje na rama maka ne
Girgiza kai yayi yace naje school dinku daukarki banganki ba ance kintafo gida , nazo banga kowa ba mama ta tafi wajan biki sai ni daya a gida ,, banason naje g
idansu papa duk shesu dameka da surutu
Murmishi nayi nace to ai gani nadawo ,, gidan wata kawata naje " sai yanzu nadawo
Mikar dani yayi yace ,, zomuje kici abinci kiyi wanka saimu kwanta nan muka fita ,
Abinci naci nan mukayi wanka ,, sai bacci
Baban budurwar ,, yohun ko da kyer ya kai gida yana dafe da goshi da baki , nan yasamu wani tashin hankalin ,, sosai abin yabashi haushi jin , wai su maryame