Showing 27001 words to 30000 words out of 184731 words

Chapter 10 - AMIR DA AMIRA complete

27 Aug 2026

62

tayi tana cewa "" ameera kowa kallon ta yakeyi,, harsu abba da abbu da sukazo,, yanzu

mom tace, kirata lokacin data,, kira ameera tana ta kuka,, kafin fauziya tayi,,,magana



Ameera tace,, haba yaya inata kiran ka baka,,, dauka "" ina katafi please yaya ,, ka taimakeni,, kazo kafidda ni agidan,, nan gashi nan yazo zai ketamin mutumci na,, tasake wani kukan,,

Inna ce ta amshe wayar tace,,Ameera ba

bu abinda zai faru kinji yanzu zasuje,, su daukoki ,,,kinji kukan tasake saki. tace innata,, kuzo ku daukeni kasheni ""zaiyi ,,,

Anass ne yakaraso,,, jin maganar "da akeyi ya mashe wayar yace,, ameera,,kishiga WhatsApp,, kituromi

n location,,din gidan kuma"'ki boye wayar karki kashe datar,, tace to" nan takashe , ta tura,, miki location din nan yafita,,da wayar ,, ishaq yakira yace maza su hada musu kayan aiki , yace to nan,, suka hau hanya wayar na. nuna musu

hanya

Kuka take sosai ""ganin mutum tayi yashigo dagashi,, sai wando bakin gwiwa da sauri tayi baya yana,, binta har takai bangon daki yaje zai fada mata kai,, tayi saurin mikewa,, yabita

kuka take sosai tana kiran yaya ameer

kazo kaceceni,, kada yaketa min mutumci na ga shi tagaji,, shikuwa mugun dariya yakeyi,,

MUHADU A GOBE INSHA kuyi comments da share

Ban dayawa ba banida lfy ne

[26/10, 21:10] MRS. MU'UTASIM:

๐ŸŒŸ

๐€๐Œ๐„๐„๐‘



๐ƒ๐€



๐€๐Œ๐„๐„๐‘๐€



๐ŸŒŸ

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ



๐™–๐™ฃ๐™™



๐™ฌ๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ž๐™ฃ๐™œ



๐™—๐™ฎ



๐Œ๐€๐Œ๐€๐



๐๐”๐’๐€๐ˆ๐๐€



๐‚๐„



โœ

๐Ÿป

19โ€”20

Su Anass suna bin duk inda na'urar tayi nan,, suke bi"" kuma yana,,ta kira ""akan akaro musu"" kayan aiki ""saboda, yaga. Inda , a

kakai ameera, kamar wajan ""garine" ya kira,, Bilal yace ,, maza yabiyo su wajan,, gari" da sauriยฒ yake fita yace. Ammina Anass ne yakirani. Yace. Ameera takira yanxu suna hanyar zuwa,, ammi tace to Allah yabaku""saa yasa muyi nasara,, d

afa kanshi,, Ammi tayi tasoma karanto mishi,,addu'ar neman tsari daga mugaye,, yake, amsawa"" da ameen my sweetheart ammina,,,

Murmushi tayi nan yafice, kafin wani lokacin. Tuni harya tarar,, dasu,, Anass nan yashiga,, motarsu ,

, yacewa direban "'nasu ya koma gida ,, nan yajuya.

Umma kuwa. alwala,, tayi yasoma jera nafila tana, gamawa"" Tasoma jero,, addu'a kamar haka,,, ya Allah. Nayi, tawassali da sunayen ka tsarkaka,, nasan kafini sanin. Halin da a

meera take ciki ,," ya Allah ka kare min ita daga sherin mutum da aljani da saura abin cutarwa nan tashafa,,,, ta share hawayen dake,, bin,, fuskar ta,,

A asibiti. kuwa suna nan,, zaune kowa,, yayi "" jugum jugum,,, masu, kuka

nayi masu kukan. zuci nayi,, inna kuwa baiwar Allah takoma,,, abin tausayi ko abinci "" takasa ci. Saboda,, tashin hankali '" datake ciki

,, Fatima ce tazo kusa da,, mommy,, tace mommy,

,kallon,, ta mommy tayi itama hawaye,, ne

ke bin "fuskar ta

Fatima,, tace, mom dan Allah idan ameera mutuwa , tayi kifada mana

"bayanta ""mom take bubbuga wa alamar rarrashi,, tace auta ameera ba mutuwa,, tayiba " saceta akayi kuma yanzu haka su Anass, suntafi " su

daukota ""kinji kidena kukan ,

, share hawayen ta tayi tace,, to shikenan ""mom nadena"'Allah,, yatsare ta daga sherin,,, mugaye""

" Mom tace ameen auta kowa na wajan,, tausayi tabasu ""

Dr. Ne yafito wajan su daddy da su

abbu yayo,, yace " ranka,, yadade"" Ameer ya farka,, amma yaki bude,, idonsa nayi ta"" fama yacemin,, shifa inba ameera ba,, bazai bude idoba"nan su,, mom,, suka je dakin,,

Mom tafara"" zuwa, wajansa tace son kabude,, idonka,, nice, "

"idon yabude ya sauke su akan mom dinsa,,, yinkurin, tashi yayi saiya kasa,, rikeshi "mom tayi tace zauna son,

Kuka ya fashe da shi,,, harda ja numfashi,, kanshi mom tace shafawa,,,

yace " mommy ina ameera ta ina suka,, k

aimin"" ita mom,, kuce subar min matata,,, mom idan wani abu yasame ta,, nima mutuwa,, zanyi"" kowa, na wajan hawaye,, yake,

Inna kuwa duk kukan da take dataga,,, Ameer sai yabata tausayi tadena,, kukan,, tazo,, kusa dashi tace,,,

ameeru'"" kayi shuru, insha Allah, zata, dawo ""kaga yanzu takira,, ka ba"asan ta kiraba,,

zabura,, yayi yatashi"" yace",, a ina tace, muku take

Inna tace su abokin ka suntafi,, sukawo "" maka ita ,, sai alokacin,,ya zauna,, yasom

a ""sauke ajiyar zuciya,,

dr. Yace abashi,, ruwa" mai sanyi "" nan aka bashi ,,allura dr. Yamishi,, bai jimaba yana ambaton sunan ameera,, bacci yayi gaba dashi,,

Ameera kuwa,,, ta gaji iya,, gajiya,,,amma saboda,, karfin, hali ya

sa take,, gudu tana zagaye ""dakin,, cikin sa'a ya cafkota,, kokowa,,, suka somayi"" yacire mata hijab din ,, kuka take tana zaginsa,, amma shi ko jikinsa,, rigar ta yakeson,,, cirewa,, yakasa cizonsa,, tayi amma. Dan jaraba irin t

ashi,, yayi banza da ita,,

Su Anass sunzo gidan da aka kawo,, ameera,, suka,, rarrabu,, wasu,, tabaya wasu,, tagaba wasu kuma,, ciki, suka kutsa" kansu anass, ne da, Bilal sai ishaq, "' suka shiga, cikin gidan daret, S

una, masu saita, bundigarsu,,

Ita kuwa ameera,,, ta saddakar,, wannan mugun mutumci ta zai keta,, ya yaga,, mata riga , Allah ma yasa tana da wata daga ciki karama,, wadda take hawadawa"' da kayan school,, yanason ya taba na f

ulanin ta amma,, yakasa,, saboda kaucewar datakeyi shiyasa,, har yanzu ""bai taba jikin. Taba illa hannun ta, kokowa,, suke sosai inda,, shiyakeson"" rungume ta itakuwa ta kiya,,, yanzu har tagaji,, da kukan,,, ma karfin hali,, kawai take tana

anbaton sunan Allah

Su, Anass da sukazo shiga ciki fadane ya kaure,, a tsakanin su sosai saboda yaran majiya karfi ,, ne saida suka dauki kunsan minti shabiyar, tukun Anass yayi. Nasarar zare bindigarsa"' ya harbe su nan suk

a suma yan bayansu,,, suka kaisu mota suka shiga. Ciki ,, daki daki suke bi ,,

Bilal ne yayi,, wani lungu, nan yaji,,muryar ameera tana kuka,, da gudu,,yaje bakin kofar,, bankawa "'yayi da karfi nan kofar ta bude aikuwa.

zare.

ido yayi. Ganin wanda yake kokarin raba ameera ,, da kayan jikinta,, tana, jin 'an banko kofar,, , tayi,, saurin kwacewa daga rikon daya mata ganin, Bilal yasa tayi wajansa,, da gudu ,, tana cewa "" yaya bilal please ka taimakeni za

i,, ketamin haddi

Bilal. kuwa runtse idansa yayi jin ta saki kara. Yasa yayi,, saurin" bude,, idonsa, ganin shi yayi, ya riko, ameera yana son tabata,, wani irin,, bacin. Rai ne yaji aikuwa, yakai mishi naushi, su

ka,, kacame""da dambe bilal yayi saurin,, zaro bindigar,, yace wait,, ,munafuki,, ashe kaine " kasace ameera dan,, iska ,

Itakuwa, ameera da gudu,, taje ta fada, jikin bilal,, ta saki,, kuka runtse, idonsa,, yayi sai,, kuma ' yayi sa

urin,, bude idonsa ,, yana kokarin bugawa,, bilal wani karfe. yayi. saurin harbinsa,, a kafa kara yasaki ita kuwa,, ameera ta

kankame,, shi "" sai kuka takeyi ""janyeta,, yakeson "yi amma takiya yace,, meera,, please mana dagowa tayi,, tace y

aya Bilal please ka, kaini gida tasake rungume shi

zaro ido,, yayi yana jin bugun zuciyar sa na,, karuwa ""sai kuma yaji,, nadama tazo mishi yasoma,, cewa ', astagafurullah,, yana maimaita,, wa janye,, yayi zata koma ""yace please ameera

kinga fa,, ni abokin mijinki ne karki sake,, tabani,, tsayawa tayi tace to sorry

,,Anass ne yashigo yaga ameera Bilal kuma,, ya dauko mata,, hijab da jakar ta yabata tasaka,, nan aka dauke wannan saurayin,,

Da mamaki,, Anass yake

kallon shi yace duniya batada,, tabbas yanzu "kai,,Aliyu saboda rashin tsoron Allah ashe kai ne. Kasace. Ameera me, suka,, tsare maka ""zakayi bayani,, mugun aboki ,, kawai,, nan suka fice agidan,, waya Anass yayiwa daddy yace sunkama

wanda, yasace "ameera,, aikuwa daddy,, yaringa saka musu albarka,,

Mommy ce ta tambaye ,,, shi yace, ansamo,, ameera nan suka kama murna,, ba kamar inna ma ,, har sujjada,,, yayi. ta godiyar Allah suka zauna zaman jiransu,,,

Ba'afi minti ashirin,,ba ameer ya farka,, nan sukayi dakin,, dukkansu,, suna shiga,, "su anass suka,, shigo cikin,, dakin "" suka shiga, ciki,,

Wajan,, inna, ameera "" tayi ta rungume ta tana kuka duk jikinta ,a" kukkuje,, yake sab

oda,, kokowar dasukayi,,, itada,, Aliyu ,, sosai inna taji,, dadi"" ganin,, jikar tata,, nan,, tasake ta tayo kan mom

,, tace mommy,, ina yayana shikuwa,, ameer sai murmushi,, yakeyi ganin matar tasa,, , ganin mom takiyi,, mata magana

Aik

uwa,,Ameera tayi kasa,, zaman yan bori,, tayi tana daura hannun ta, akai""tasaki. sabon kuka,, mai. tsuma zuciya tace,,

Waiyo Allah na ni ameera,,, nashiga uku,, waiyo yaya ameer please,, ina kake kardai "ace sun daukeshi, kamar 'yadda

suka, saceni mommy dan Allah ina yaya ameer dina,, dan Allah kada kicemin,, mutuwa,, yayi ""idan kuwa,, hakane mina,, mutuwa. Zanyi

Sariya tabasu,, harda shi ogan,, yanajin zafin,, zuciyar shi,, nasauka sosai,,, mom ce ta mike,,daga ind

a take,, zaune tazo wajan,,, ameera, tace daughter,,kalli cen,, "dagowa tayi aikuwa,, wa zata gani ""yayan ta mijin ta, ai,,da " sauri tamike,,, wajan sa, taje ta fada,, jikinsa,, tace alhamdulillah "'yaya kana lfy daiko,,,

dagota,,, yay

i yasakar mata,,, kiss a mukatu "" murmushi tayi mishi ,,

Fatima ce ta turo baki gaba,, tana bankawa"' ameera,, harara tace iyeee sannunku,, masoyan,, duniyar Nigeria wato,,,ma har mu,, baki ganmu ba ko ameera,

,Dariya sukayi har am

eera,,, tace" haba dai tom dina,, taya zan manta dake

Kara daure fuska,,,tayi tace,,,, baga shi, nan,, ba kinyi hogging din yaya,,amma ni kinki ko kallona, sauka ameera tayi tazo ta rungume,, ta tana cewa,, haba dai abokiyar,, fada na a

i kinsan,, kema nayi kewarki""

Sai lokacin ameera ta lura dasu abba da abbu da daddy tsalle,, tayi,, tace, waiyo abbu abba daddy,, wllh bansan kuna nan ba,,

Abbu ne yayi dariya. Yace,, ina kuwa zakisan,,, muna nan sbd ga,,, mijinki ruf

e fuska tayi,, tana dariya,, tace "nifa ba haka,, bane abbu, na

Kuma fa abokinsa ne yasace,, ni

Ameer ne yace" zo nan, ameera wajan shi taje tkwantawa,, tayi akafadar,,shi yace,, my princess wanne abokina,,

tace,, abokinka aliyu,

mana shine yasa aka saceni,,, suka kaini,, wani,, gida a wajan gari

Cike da mamaki yake kallon ta. Yace yanzu,, aliyu ne ya dauke ki maina masa ,,, haka,, da zafi""

Anass da Bilal,, sukace,, ai wllh muma,, kanmu abin yabamu,, mamak

i"" sosai sbd,, wani lokacin dashi ""muke aikin nan,, ashe shine,, yasace"" Ameera,, nan kowa yashiga,, jajanta,, wannan mugun aboki,, ,,

Ameera tace yaya kaga,,, duk ""yajimin ciwo", har rigata,, ya yagamin, ,wai zai ketamin,, mutumci,

,Z

are,, ido. Yayi,, yace "what shi aliyu,, din ne yake neman,, taba min mutumci ki,, kokarin tashi,, yayi, daddy yace,, comedown ,, mana yanzu ai yana,, hannun, su Anass,, yanzu zasu,, mishi hukunci daidai,, da abinda,, ya aikata"' komawa yayi. Y

azauna"" yana huci

SHIN WAYE ALIYU???

Kubiyo maman Nusaiba domin sanin waye aliyu

[26/10, 21:42] MRS. MU'UTASIM:

๐ŸŒŸ

๐€๐Œ๐„๐„๐‘



๐ƒ๐€



๐€๐Œ๐„๐„๐‘๐€



๐ŸŒŸ

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ



๐™–๐™ฃ๐™™



๐™ฌ๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ž๐™ฃ๐™œ



๐™—๐™ฎ



๐Œ๐€๐Œ๐€๐



๐๐”๐’๐€๐ˆ๐๐€



๐‚

๐„

โœ

๐Ÿป

JARUMAI WRITERS ASSOCIATION

๐Ÿ“š๐Ÿ–Š

๏ธ

๐™ˆ๐™–๐™ง๐™ช๐™—๐™ช๐™ฉ๐™–



๐™ข๐™–๐™จ๐™ช



๐™–๐™ž๐™ ๐™ž



๐™™๐™–



๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ฉ๐™–



๐™™๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ



๐™›๐™–๐™™๐™–๐™ ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–



๐™ž๐™ก๐™ž๐™ข๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–



๐™ฃ๐™ž๐™จ๐™๐™–๐™™๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–



๐™ฉ๐™–๐™ง๐™š



๐™™๐™–



๐™ฌ๐™–

'

๐™–๐™ฏ๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–



๐™œ๐™–



๐™Ÿ๐™–๐™ข๐™–

'

๐™–



๐™—๐™ž๐™จ๐™–



๐™

๐™–๐™ง๐™จ๐™๐™š๐™ฃ



๐™๐™–๐™ช๐™จ๐™–

๐Ÿ’ช๐Ÿป

๐Ÿ’ซ

(

๐Ÿ…™

๏ธŽ

.

๐Ÿ…ฆ

๏ธŽ

.

๐Ÿ…

๏ธŽ

)

๐Ÿ’ซ

21โ€”22

๐™’๐™–๐™ฃ๐™š๐™ฃ๐™š



๐™–๐™ก๐™ž๐™ฎ๐™ช

?

Aliyu haidar alhaji hashim,, da' ne ga alhaji hashim dan gata mai jida kai, ga kudi, ga izza saidai bashida,, mutumci saboda ""shikadai

ne namiji, a yaran Alhaji hashim, shiyasa yake kafta rashin, mutumcin son ransa", babansa, yadaure, masa gindi ,, saboda ""shi aganinsa, gata ne yakewa aliyu haidar

dansa saidai kuma, ita mahaifiyarsa, batason wannan dabi'ar dayak

eyi, irin ta azzalumai,, ko yan aikin,, gidan ma bai bariba, duk wadda, yadaga ido yagani acikin yan aikin gidansu, indai, yaganta, kyakkyawa ce komai , nata yaji, to saidai fa a ganta da cikinsa, idan kuma tace"shine sai a

wulakanta ta itada, iyayenta" abata, musu suna ko a ina,, suke koda basa kasar ne sai anbinciko' su mom dinsa, kullin, cikin yimasa" addu'a take tana , neman masa shiriya, wajan, ubangijinsa""yanzu haka tana dauke, da hawan""

jini duk ta dalilin aliyu, ne sbd in

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login