Showing 162001 words to 165000 words out of 184731 words
ne suka
mata duka ,, nan sukayi, asibiti bayan sundawo , gida yatafi yakai kashen mu wajan papa
Yana zuwa ya fadawa papa komai abinda muka mishi ,,hakuri sosai papa yabashi yadauko kudi masu yawa yabashi ,, tukun suka tafi
Papa nazuwa gida ya kirani zai zaneshi " yamin bulala daya na saka ihun ai da gudu , yohun yafito
Wajan papa yazo yace please am so sorry papa kadena dukar min kanwa
Papa yace kabari na zaneta ,, wannan
yarinyar bata ji nan yafada mishi duk abinda sukayi ,, hakuri yohun yabawa papa da kyer ya hakura
Niko sai ihu nakeyi ina bayana shikenan sai jini yake ,, ganin hakan yohun ya dauke muka koma daki
Ruwan z
afi yayimin ya gasamin bayan tukun na kyale
Haka mukaci gaba da rayuwa ,, duk yarinyar data ce tana son yohun tofa ,, zataji a jikin ta shiyasa yan mata ajinmu tsoron yiwa yohun magana sukeyi saboda namusu ,,iyaka
dashi
A sabuwar shekara ne aka kawo mana sabon headmaster a school dinmu ,,malamin yana da nutsuwa sosai ga fara'a duk abinda baka gane ba zai maka bayani sosai yasamu karbuwa a wajan daliban
Saidai wan
i abu da bamu gane ba yana yin wani abu sai yake ta karanta wani littafin alokacin bamu ,san alqur"ani mai girma bane ,, saboda mu krista ne , hakan yasa inyana karanta wa nida yohun muke rakubewa muna jin karatun na
shi
Kullin haka mukeyi , ida yana karatu ,, saimuke labewa munaji ,
Su papa ganin soyayyar dake tsakanin mu ,, yasa suka saka ranar bikin mu nida yohun sosai muke murna nidashi
Headmaster dinmu mukaj
e wajan sa fada mishi mukayi ,, ansaka mana ranar biki ,, sosai yataya mu murna tin daga wannan ranar , yazamana kullin sai munje hira wajan headmaster ,dinmu sosai muke jin dadin hirarsa ,, wani lokacin da dare ma muke
zuwa yayi ta bamu labarai masu dadi da haka yasoma jan hankalin mu zuwa addinin sa
Kullin saiya yita mana wa'azi mai ratsa zuciya yace , mudena rungume juna nida yohun ,, inba aure mukayiba
Idan kuma munayin
haka zanyi ciki
Ai nan da nan muka dena amma ba dukaba in wani abin farin ciki yasamemu ,to saimun rungume junan mu ,,da haka da haka imani , yake shigar mu nida yohun ,,, sosai muke tuna irin azabar da za'awa
masu
mugun ,, hali hakan yasa na nutsu nadena jan mutane fada ko anja ni bana tankawa ,, kowa sosai mutane " suke mamakin cenjawa ta har su papa suna mamaki maman mu kuwa farin ciki taringa yi ,, tace ai naji dadi d
ana dena , fada da mutane ,
Haka mukaci,, gaba da rayuwa muna kara jin tsoron Allah a zuciyar mu
Wata ranar wadda bazan taba manta wa da ita ba a tarishin rayuwar ta ,ta duniya ,, ranar dalilin rabuwar mu da
iyayenmu ,, ranar shigarmu bakin ciki
Da dare mukaje,,wajan headmaster mukace, munason musulinta , sosai headmaster ,,, yaji dadi nan yabamu kalmar shahada , mukayi cikin sa'a nan yace muzabi , suna , yohun yace shi yan
a son asamishi , Shareef headmaster yace masha Allah
Kallona yayi yace yasunana nace maryame , murmishi yayi yace , ai ke kawai naki gyarawa zaayi ne yanzu kin koma maryam
Sosai naji dadin sunan , haka muka dawo
gida muna ta farin ciki
Muke zuwa, muna daukar karatu sosai muke fashimta damu jin dadin karatun "
Papa shi yafara ganowa mun shiga addinin musulinci ,, aikuwa sosai ranshi yabace nan yazo ya samemu ,
Ranar
munga bacin rai awajan papa yace saidai muzaba ko addinin musulinci ko su
Kallon juna mukeyi ,, nida shareef saida papa ya daka mana tsawa tukun muka dawo
A tare mukace , gaskiya papa addinin mu mukeso na
gaskiya
Ran baba yayi mugun baci dan haka tashemu ya koramu ,, har waje yace mubar mishi gida
Sosai maman mu ke kuka tana rokonshi yabarmu zata mana magana amma ya kiya
Yara yatara yace su koramu mubar
gari mushiga duniya
Nan suka rakamu har bayan gari ,, wani acikinsu yazo kusan shareef yace kutafi kunji ,, karku yadda kudawo nan papa yace mukashe ku to amma ni bazan iya kashekuba ,,saboda kunada kirki
Godiya m
uka mishi sosai nan shareef yakama hannu na muka soma tafiya
Headmaster , ko yana zaune yana karanta alqur"ani mai girma ,, samarin garin suka far mishi saida suka kashe shi tukun suka barshi ,anan matacce
Hak
a muka ringa tafiya har mukazo cikin garin legos na gaji sosai ga yunwa , nan na fadi sumanmiya ,, a bakin hanya
Da gudu yayo kaina da karfi shareef yakira sunana maryam !!!!
*anan zan dakata
✍
️
bana jin dadi*
*Nagode sosai da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna
🥰🥰
*
[30/10, 19:23] MRS. MU'UTASIM: *
🌟
AMEER DA AMEERA
🌟
*
*story and writing*
*By*
*MAMAN NUSAIBA CE
✍
🏻
*
💫💫
*
🅙
︎
ARUMAI
🅦
︎
WRITERS
🅐
︎
SSOCIATION
📚🖊
️
*
htt
ps://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
💪
*_
*
💫
(
🅙
︎
.
🅦
︎
.
🅐
︎
)
💫
*
*85—86
*
Da gudu shareef yakaraso ,, inda nake kwance yana fadin maryame dan Allah kitashi karki tafi kibarni in kika mutu ina zan saka kaina ke kadai gareni a rayuwar yanzu banida kowa saike , nan ya sabani a kafadar s
hi yakawo bakin wata bishiya ya ajiye waige waige yasoyi ,,inda zaiga ruwa amma babu
Gefensa ya kalla yaga wani shago da ake siyar da abinci da ruwa , da sauri mike yana duba aljihunsa ,, kudi ya fiddo , nan yaza
ro dubu daya ya nufi inda shagon yake har yana hadawa da gudu
Da sauri yashiga yana fadin hello madam give me water
Kallon shi matar tayi taga baya cikin hankalin sa tace what happened
Nuna mata ni yayi inda
nake kwance kamar gawa
Da sauri ta dauko ruwan suka tafo tare Inda nake suna karasowa suka zubamin ruwan
Sai cen tukun na farfado ina kiran sunan shareef ruwa zansha shareef yunwa nakeji shareef nagaji da tafiyar
nan ,
Da sauri shareef ya janyoni jikinsa yace Alhamdulillah maryam tashi nabaku ruwan ga abinci saina siya miki ,, kinga kudin da aka bani na albashi na ciro dubu hamsi ashe suna aljihuna ki tashi na soya miki duk
abinda kikeso
Bude idona nayi ina kallon shi matar ta mikar dani daga jikinsa ,, tace muje nabaku abinci kuci nasan wannan ,,daga ganinku kuba yan garin nan bane
Shiga kafadana tayi muka tafi zuwa shagonta ,muna
zuwa ta nufi inda abinci yake ta zubo mana ta kawo mana
Mika mana tayi tace maza kuci tana kallon mu cike da tausayi
Tin kafin ta kai ga ajiyewa akasa na amshe abinci na soma loma ba k'akkautawa shi ku
wa shareef sani yayi agaba yana kallo na sosai nabashi tausayi ,, yana jin yunwar shima amma yakasa cin abincin saboda ni ban goshi ba ,
Matar nan ta kuya gun costumes dinta tana sallamar su
Saida na koshi nas
ha ruwa mai yawa kafin nayi hamdala ga Allah
Sai alokacin na kalli shareef daya tsuramin ido
A hankali nadawo kusanshi ina taba fuskar shi
Da sauri yajuyo ,murmishi yayimin na maida miki nima namishi murmishi ,
,yace kin koshi
Eh nace ina gyara zamana
Daukar sauran yayi nan yasoma cin abinci saida yacinye duka tukun yasha ruwa ,nan muka zauna kafin kame mai tuni bacci yayi gaba dani
Matar nan tadawo inda muke tac
e ki bari ajima saina kaiku gidana zaku zauna a tare dani
Da sauri shareef yace eh ma zamu zauna dake mungode sosai Allah yasaka da alkhairi
Murmishi tayi tace ba damuwa , bari na hada kayan kai kuma kaji ana kir
an salla idan kabi baya nan ga masallaci nan kaje kayi salla saikazo mutafi
Mikewa yayi yaje yayo alwala yatafi nima ,toilet tanuna min nashiga nayo alwala nayi salla
Bayan yadawo muka tafi gidan ma muna i
sa , muka shiga ciki,, gidan daki biyar ne da falo da toilet uku
Daki daya daga cikin dakunan ta nuna mana tace ,, mushiga ciki ,, har mu juya ko mai ta tuna , sai tace kutsaya yarana , nan muka dawo inda take
Kallon mu tayi tace am nace ba kudin ma'aurata ne ko yaya da kanwa ne
Shareef yace a a ansaka mana ranar biki dai bamuyi aure ba
Ma tace to ke zo muje dakina kai kuma jeka wacen dakin
Godiya sosai sh
areef yamata nan muka shiga dakin mai kyau da tsaruwa
Da dare tace muzo muci abinci bayan mungama muka koma falo ,, tace kusaki jikinku kunji ku dauki kamar nina haifeku , nasan soyayya ce ta kuka baro gida amma da
i kufadimin,, menene yarabaky da iyayenku
Nice nace ma soyayya annabi Muhammad S.A.W da sarkin talikai itace ta rabamu da iyayen mu
Ma tace ban gane ba kuyimin yadda zangane
Nace mata saboda munshiga musulinci
,, iyayen suka koremu daga gida ,, nan nabata labarin komai game da barin mu gida
Sosai ta tausaya mana sosai tace mudauketa kamar ita ta haife mu zata zauna damu har abada
Munji dadi sosai