Showing 192001 words to 195000 words out of 338813 words
tsanarta t
a tsananta sosai ba kadan ba.
Bayan kwana biyu.
Yau yayi daidai da saura kwana biyu komawan bahijja saboda hutun data dauka daman just is just a week ne, babu abunda take sai tunanin komawa da maya kawai chan don hankalinta yafi kwanciya saidai batasan
ta inda zata bulla anne ba.
Hadiza na zaune a daki, yau kusan kwana nawa rabonta da futowa duk a sunan wai batada lafiya, wanda ba hakan bane futowa ne kawai batason yi don karsu hadu da bahijja.
Tana zaune misalin wajen karfe biyar daidai maya ta k
ira ta a waya, kamar kullum jiki na bari ta dauka, tana dagawa takai kunne, “meysa baki zo kin gyara min part dina ba yau kusan kwana nawa”
Da tsawa tayi maganar wanda hakan yasa hadiza saurin miqewa zaune tace “yi hkuri hajiya ta takaina, banajin dadi ne
kwana biyu shiyasa amma bari nazo”
“Ah ah ki zauna ki tura yarki tajw ta gyara kin part din sannan kisa ta kwaso kayana dake part din mummy a wankesu”
“Toh yanxu ma kuwa yi hkuri kinji”
Kit ta kashe wayar, sabeeha na shugowa da plate din abunci hadiza
tace “aje ki wuce sama ki gyara part din maya sannan kije bangaren ….”
Shuru tayi tama rasa me zata ce tace “ki tambayi rabi ta nuna maki bangaren mamanta ki kwaso kayan wanki kizo ki wanke su yanxu yanxun nan”
Aje abuncin data debo tayi a kasa, jiki a m
ace yau ko lunch batayi ba sbd haya batazo ba daman ita ke saya masu, gashi ta kwaso gajiya sosai.
Saman ta wuce allah yaso daidai lokacin dayar kai aikinsu dake gyaran sama ta futo nan ta tambayeta ta nuna mata.
Kamar yanda hadiza tace tayi hakan tayi t
a gyara ko’ina kafin ta futo ta shiga na mummyn maya ta kwaso kayan laudry din sannan ta futo ta sauka kasa ta fara wanki.
Saida ta wanke tas gaba daya har ana kiran sallah kafin ta samu tayi sallah taci abunci ta fito backyard da littafinta tana karatu.
Motar da suka fita ne da isa ta tsaya a harabar gidan maya ta futo da kayanne shopping da yawa da mummynta tayi mata, murna take soaai ka kadan ba,bahijja ko dadi takeji ganin yar tata na cikin farin ciki.
Shugowa sukayi daga ciki babu kowa a kasan bahi
jja ta dubeta tace “ jeki sama bari na leka part din mami ko”
“Okay” maya ta bata amsa, saman ta wuce ita kuma ta futa.
Bata dade ba ta sauko kasan tana dube dube kafin ta wuce hanyar kitcwhn har zuwa bangaren su sabeeha,koda ta shugo cikin dakin babu ko
wa wannan yasa taji wani sanyi aranta.
Tana gab da futa daga dakin hadiza ta fito daga toilet.
“Subhanallahi nema kike baki ganni ba ko? Kinga wanka na shiga ne, ay da baki wahalar da kanki kin zo ba!!!”
Yaqi mayar tayi ta kalleta tace “inason fresh p
ineapple juice yanxu”
“Toh bari nazo nayo maki, shikenan ko akwai wani abun?”
“Ah ah babu shikenan” tana fadin haka ta futa da sauri.
Tana futa ta sauke ajiyar zuciya tare da smirking allah kadai yasan abunda ke ranta.
The next day!!!!
Tun daga rana
r da abunnan ya faru sabeeha ke dari dari da al’amarin maya, wallahi badan dole ba bata son ma zama inuwa daya da mayar.
Bangaren taj ko yanxu babu abunda ke addabarsa kamar tunanin sabeeha, daga yaci ya koshi ya kwanta shikenan sai tunaninta saima tunani
n ya zamana kamar yafi na da, yanajinta kamar tana kusa dashi jikinsa na bashi hakan.
Gashi ya kasa kiran khaal ya tambayeta akanta, inama zai iya, gaba daya neman ta ya rasa ta ina zai fara.
Wata dabara ce tazo mashi, mutun daya yazo ranshi wato salim
, ya buqaci ya nemo mashi agencies din dake nan abuja dake kai domestic workers kasashen wajen, koda ya sashi nema mashi bai tsaya wani bata lokaci ba ya nemo masa few daga cikin waenda ya buncika.
Har gida salim yazo suka fita tare, daga ranar ya fara s
tepping forward wajen neman sabeeha, har zuwa lokacin kuwa hes guilty if abubuwan dayayi mata.
Anty bahijja nata faman shirye shiryen komawa gobe, duk yanda taso tafiya da maya kasawa tayi saboda karatunta da kuma fadan da sukayi da majeed dayace bai
amince ta dawo da ita ba, kuma idan tayi haka batayi kara ba sam sam anne bazata ji dadi ba.
Dole ta hkura ganin kamar mayan ma bata nuna tanason binta ba don tasan washe gari zata tafi, dubaga yanda take ta son komawa chan abaya.
Shugowa maya tayi da
wayanta a hannu ganin mummynta na shirya kaya yasa ta marairaice “mummy please karki tafi,ki bari bayi hutu aaimu tafi tare”
“Baby i can’t, inada aiki sosai i cant abandon mu duties kinji”
Shuru maya tayi batace komai ba har bahijja ta gama prepping kaya
n nata ta bude handbag dinta don kwaso jewlries dinta tasa a box dinsu.
Da mamaki take zazzage jakar surprisingly ganin bataga bangle din da dadyn maya ya saya mata ba,bangle din na diamond ne yawanci yana hannunta koda yaushe bata cika cireshi ba.
“Mumm
y are you looking for something”
“Yea baby bangle din dake hnnuna koda yaushe i cant find it”
“Wannan diamond bangle din? Diamond Bulgari?”
“Yes…bade saceshi akayi ba?” Maya tayi magana tana tayara duba kayan.
“I kept it here jiya kafin mu fita shoppin
g”
“Hold on..jiya nasa yarinyar nan ta dauka min kayana anan badai ita ta dauka ba?”
“Wa kenan? Who would do such a thing a thing”
“Hmm daman ta taba sata a school wallahi mummy, definitely itace”
“Wacece ita din?”
“Wanna yar aikin mana fatima, ai wal
lahi saita futo dashi.
A fusace maya ta sauko kasa jiki na bari bahijja tabi bayanta tana kwalla mata kira.
Bata tsaya ko’ina ba sai bangaren su hadiza tana zuwa ta banka kofa kamar zata balla,
“Wallahil azeem saikin fito da diamond din da kika dauka b
arauniya”
Hadiza dataga shugowa tana tsaka da figar kaza tana ganinta ta miqe,”meya faru karamar hajiya?”
Sabeeha na daga zaune tana kokarin yin shimfidar kwanciya.
“Dallah yi mana shuru, idan ta sato ke zata kawoma ay wallahi bata isa ta dauka abun mum
my na ba karyanku keda ita”
Ta soma buncike dakin nasu tana watso da kayansu, daidai nan bahijja ta karaso dakin tana maya, tana kicibus da hadiza ta tsaya, hadiza tayi saurin sakin kazar dake hannunta, bahijja ta hade rai sosai ba kadan ba kamar bata tab
a dariya ba.
“Mummy i told you…gashi nan gashi nan..”
Ta fada tana fidda bangle din, “a cikin nan na ganshi mummy”
Hadiza da abun kunya ya mata yawa bataso bahijja ta tsince ta a wannan yanayin ba na qasqanci.
“Daman na fada maki mummy yarinyar nan bar
auniya ce itace ta dauka ta kawoma mamanta, because she is jealous of me, tana jin haushi allah bai basu daukaka ba”
The fact that bangle din daga majeed ne kuma abune datake treasuring sosai yasa ran bahijja baci ta kalli sabeeha tace “ya akayi wannan ya
zo nan dakin?”
Jikin sabeeha ya soma tsuma tsoro ya bayyana a fuskarta abunka da someone that is innocent.
Hadiza ta cin mutun ya mata yawa ta rasa ina zata saka kanta ta dubi sabeeha tama kasa ce mata komai saida maya tace ,
“Mummy why would you ask, j
iya nace taje ta kwashi laudry na a wanke propably ta haka ta samu damar dauka”
Sai a lokacin hadiza ta fuskanshi abunda ke faruwa ta dubi sabeeha “dan abu kaza kazan ki ya akayi abunnan yazo dakin nan eh????, banace karki sake ki jawo min abun magana b
a”
Sabeeha data fara hawaye ta kalli maman nata tace “na rantse da allah mummy ban dauka komai ba, ban dauka ba”
Rufeta da duka hadiza ta soma yi kamar zata illata, “yau saikin fada min yanda akayi kika dauko wannan abu”
“Kibar dukanta” bahijja tayi mag
ana tace “ay ba lallai laifinta bane qila tarbiyar da kika mata kenan”
Kai wannan abu yayi ma hadiza zafi sosai ba kadan ba, “maya lets go”
Suka fita gaba dayansu,hadiza ta dubi sabeeha tace “na rantse da allah gobe goben nan zan maidaki lafiya babu maka
wa, shegiyar yarinya haihuwar ki bata amfane ni da komai ba, fita ki bani wajee”
Ta daka mata tsawa tana fita ta soma kiran jamila a waya tana dauka kamar tayi hauka ta soma magana “jamilaaa…”
Sabeeha na fita daga dakin tayi kicibus da maya data dawo,
kallonta tayi sai kawai ta soma dariya wani irin dadin takeji sosai,
“Ay wallahi bakiga komai ba, ni nan sainayi sanadiyar barinki gidan nan, this is just the beginning”
“Meysa kika tsane ni me nayi maki?”
“Ke har kin isa na baki dalili?”
Murmushi sab
eeha tayi tace “takamarki bata wuce saboda kunada arziki ba, amma inaso ki sani baki fini da komai ba, kina ganina a wulaqance ko? Toh babu wulaqattace sai wanda Baisan darajar dan adam ba,”
Mari maya taso yi mata ta kama hannun nata gamm tana kallon c
ikin idanunta babu tsoro tace “kinyi kadan ki taba wannan fuskar, mahaukaci mara tunani”
“Ubanki ne mahaukacin, auu sorry qila ma
Bakida uba”
Ji kake tassssss sabeeha ta dauketa da mari, har sharin hannayenta na futowa akan fuskar maya.
Saida maya ta
daidaici isowr mutun kawai tayi baya ta fadi kasa, da gudu yar aikin dake labe ta wuce don kiran maman maya.
Suna isowa maya data kama wuyanta tana kakakin amai sabeeha na tsaye na kallonta tana kallon makirci iya makirci.
Bahijja na ganin maya a kasa
hankali tashe ta tunkareta “baby menene? Menene?”
“Mummy shake min wuya tayi wai saita kasheni saboda na tona mata asiri”
Bahijja batayi wata wata ba ta dubi sabeeha ta kwasheta da mari tass tass, wajen sau uku, idanunta sunyi jaa sosai sabeeha tayi baya
zata fadi
“How dare you lay your hands on her eh???? Ina uwar taki hadizaa hadizaa”
Rabi dataji hayaniyar tayi yawa sosai ga abunda ke shirin faruwa tsoro yasa ta wuce sama don shaidama anne abund ake faruwa.
“Ay daman nasan zuwanki bazai taba zama al
khairi ba, a da chan baya ma bai zama alkahir ba balle yanxu?”
Maganganu fa sosai bahijja keyi tsabar bacin rai, masu aikin gidan kowa yabfito, hadiza kamar ruwa ya cita.
Bahijja nada ahkuri sosai ba kadan ba amma idan aka tabota babu sauqi tanada zafi s
osai, musamma akan maya da abund aya shafi maya.
Wayanta dake hannunta ne ya soma ringing ta kaasa dauka saida rabi ta karaso tana bata hkuri ta miqa mata wayanta tace “ hajiya na magana”
Ko kallonta bahijja batayi ba taja maya suka wuce sama.
Suna zuwa
ta tabbatar mayar is not hurt kafin ta wuce wajen anne.
Tana zuwa batama bari anne ta tambayeta meya faru ba ta soma magana “ anne wani ganganci ne yasa kikabar hadiza zuwa agidan nan a karo na biyu? Bayan kinsan abubuwan datayi min a baya? Bama ni kadai
ba wani abu hadiza batayi ba? Amma a karshe taci amarnarmu,? Wajen zama da aka basu bai isa ba abu har yakaiga sata yanxu yarta na kishi da maya? Har tana ikirarin zata kasheta? Toh wallahi saidai subar gidan nan kona dauki maya mu koma”
Saida anne ta ba
rta ta gama babatunta tass har tana cewa “ ba tun yanxu ba na lura ba indai akan abunda ya shafi maya ne akwai banbanci akan komai ma, at this young age har tasna an takurata an tsaneta, dukdan saboda tana ganin banbanci, kuma badan komai saidan ubanta bar
e ne a cikinmu, zan dauki yata mu koma kawai bazan iya barin ta ba”
Ran anne ya baci sosai ta dakatar da ita “lallai bahijja kin bani mamaki, ashe kece kikayi contributing wajen lalacewar yarki, kikace an tsaneta? An takurata? Duk abund aya shfeta akwai b
anbanci saboda ubanta ko toh bari kiji, banbancin daga tarbiyyar da kuka mata ne,baku mata tarbiyya mai kyau ba sam sam batasan darajar dan adam ba dana gaba da ita, a kananun shekarunta hartasan taje hotel? Duk cikin zuri a ta wake zuwa hotel da wani eh?
??? Sau biyu ana kawomin wannan korafin, what did you do as a parent about her upbringing eh?
You failed bahijja as a mother you failed saboda son yarki ya rufe maki ido, abun ai ba hauka bane, maya is going no where, idan har nina haifeki baki isa ki taf
i da ita ba anan zata zauna,”
Idanun anne yayi jaa sosai tsabar bacin rai, bahijja ko jikinta lokaci guda yayi la’asar da jin batun anne babu abunda take sai innalillahi, maya a hotel? …
✊
💋
BOSS LADIES WRITERS
💋
✊
MATAR TAJ (destined with you
🩵
🤍
)
Written by
Queenmarh
✍
️
Book2
PAID
Chapter 97
Bahijja da maya na barin wajen hadiza ta koma daki tana sababii.
Sabeeha na tsaye tana jin sauran yan aikin gidan suna tsgumin abunda ya faru, “gata dai kamar bazatayi ba allah ka raba m
u da dauke dauke, chap ina mata kallon mai hankali ashe ashe, lallai ma”
Kallonsu rabi tayi cikin bacin rai tace “ku wuce daki”
Sabeeha daketa faman hawaye har zuwa lokacin jikinta tsuma yake, fuskarta har tayi jaa sosai saboda haske da take dashi har ya
tsun bahijja na futowa a cheeks dinta, ga gefen lips dinta daya fashe don har jini ya dan fito.
Gaba daya ji tayi kirjinta na mata nauyi,ayanxu ta gwammace kawai a kaita nasarawa lafiyan kawai wajen dangin babanta, don rabonta da dangin babanta harta ma
nta.
Tun suna dan zuwa lokacin da inna na raye har saida hadiza tayi sanadiyar daina zuwansu, don duk abunda ya shafi mahaifin sabeehar ba qaunar ganinshi take ba balle jinshi.
Inda take yawan zama ta tafi taci kukanta sosai don takai wajen karfe sha biy
u a wajen, gashi garin akwai dan sanyi musamman na idan dare ya raba.
Dakyar ta tashi jikinta duk yayi tsami ta shugo cikin gidan tare da rufe kofar entrance din kitchen ta baya.
Gaba daya ko’ina an kakkashe babu wani hasken kirki saina censor idan an ta
ka wajen, dakinsu ta nufa ta sanya hannu zata bude taji bamm an rufe, sake murdawa tayi taji a rufe, har zata kwankwasa taji tsoro ta hakura tare da zama bakin kofar ta tankware kafaunta tana hawaye kamar ranta zai fita.
Har wajen karfe sha biyun dare b
ahijja takasa sukuni, maganganun da anne ta fada game da maya ya tsaya mata arai sosai, saita fara questioning din kanta da irin tarbiyyar datayi ma maya, tabbas tasan cewa soyayyar da take mata baya boyuwa don shike hanata tsangwama mata amma harga allah
bazata taba bari taga yarta ta lalace ba.
Kuma tarbiyya daidai gwargwado a ganinta tayi mata, kama ga sallah, abunda ya shafi a sani game da ya mace, tasowarta da girmanta, abu daya ne tasan cewa she’s guilty of it, shine rashin kasancewa da batayi da may
an due to ayyuukanta, wannan yasa tayi sake sosai akan mayar.
Maganr hotel ya tayar mata da hankali sosai ba kadan ba, ba irin tarbiyar datayi ka maya ba, sangartata da tayi bashi zaisa ta fara zuwa hotel ba, she couldn’t believe it kwata kwata.
Wannan y
asa ta kasa barci, gashi ta kasa samun majeed balle ta samu tayi pouring heart dinta, shi take kaima kukan koda yaushe idan tana cikin damuwa.
Kiran sallar subh a kunnen bahijja da bata runtsa ba, ta tashi gaban Allah tana yima mayar addua sosai.
Miqew
a tayi ta nufi kan gadon tana kallon yanda maya ke barci peacefully, ta dade a tsaye tana kallon nata.
Tunda tazo nigeria bata taba ganin maya ta tashi sallar subh da kanta ba, kuma bata taba damuwa da tashinta ba, ko a london daddy ne ke kokarin wajen tr
acking ibadarta, sai yanxu abun ya sake karyama bahijja zuciya, maganar da anne ta fada babu komai a cikinta sai gaskiya.
“Maya maya, wakeup tashi kiyi ra’atainul fajr”
Maya ko gizau, sake tashinta bahijja tayi sai kawai ta fara kuka, “mummy please wuyan
a ciwo yake kaina na ciwo zan tashi anjima”
“No maya!!!
“Tashi, zan baki magani kisha inkinyi sallan saiki koma bari na dauko ruwa”
Dan dolenta ta miqe zaune tana qunquni, bahijja na fita tayi kwanciyarta.
Kasata sauko, ko’ina shuru wannan yasa ta
wuce kitchen ta dauka bottle water biyu da glass cup, tana shirin futowa ta soma jin sheshekar kuka kadan kadan, bin wajen inda take jin kukan tayi don walkway ne tsakanin wajen da kitchen tun bata karasa ba ta hango sabeeha zaune ta sanya kanta tsakanin c
unyoyinta.
Ta dade tsaye tana kallon sabeehar da mamaki,kamarma a haka yarinyar ta kwana, saitaji babu dadi gaba daya, badon ta duaka abu dazu ta mareta ba saidan furucin datayi kan maya.
Kwakwata bai zo mata cewa ba lallai sabeehar ce ta dauka bangle di
nba tunda a dakinsu aka gani, duk yanda suke yar tsaba da hadiza baisa da taji ance yarta bace ta mata wani kallo daban, yarinya ce kamar maya, probably insa ta taso ne taga anayi.
“Fatima!!”
Da sauri sabewha ta dago jin an kira sunanta, tana ganin maman
maya ce tayi saurin miqewa tsaye jikinta na tsuma taqi kallon bahijjar.
“Me kikeyi anan?”
Shuru ta kasa bata amsa, saida ta sake cewa “anan kika kwana?”
Girgiza mata kai sabeeha tayi babu bakin magana tsabar ciwon kai daya addabeta shi ya hanata runtsa
wa kuka ya sata kuka sosai.
Mamaki sosai bahijja tayi ga tausayin yarinyar daya kamata lokaci guda batasan sabda tace “meysa kika dauka abubda ba naki ba? Kinsan laifin sata kuwa?haramun ne daukan abunda ba naka ba, and no one will trust you idan kika cig
aba da yin haka,