Showing 93001 words to 96000 words out of 174924 words
ɓ
angaren saleem tun daga ranar
da ya fara zuwa wurin Mammi yana shan tofin kuma yana
ci a abinci ya fara jin wannan nauyin na zuciyarshi na raguwa, kanshi da kaman an daddaure
baya wani tunani mai kyau ya ji kaman ana kwakwance jijiyoyin, bai dai nuna komai ba don tun
bayan kwana biy
u da ya fara zuwa Sabreena ta saka shi gaba Meyasa yake zuwa gidan aboki
yake cin abincin rana bayan bata Gaza ba wurin cinshi? Meyasa ma yake zuwa gidan su
Rayyan
ɗ
in abin da baya yi da kaman ka'ida kullum sai ya je?
"Sabrina yaushe ya zamana in zan
fita ko zan yi mu'amala da wani sai na bi ra'ayinki ne kam?
Meyasa za ki damu da abin da bai shafe ki ba? Yau na fara cin abinci a gidan aka ce miki? Toh
bana son damuwa da ciwon kai idan maganan da zaki cigaba da yi kenan ki tashi ki bani wuri"
Da wani
irin tsantsar mamaki take kallonshi
Za Ta yi magana ya daka mata tsawa
"Ki fita nace!!"
Da sauri ta miƙe ta fita har tana ha
ɗ
awa da sassarfa bata tsaya ko ina ba sai wurin Gaje don
babanta baya nan ya fita.
"Mun shiga uku! Gaje Ya Saleem yau ni yak
e yi wa tsawa! Me yake shirin faruwa?"
"Ke ki natsu dallah chan me zai faru kuwa? Ya wuci kin je kin dameshi ne yana so ya huta, ki fa
sani ko da mallakarshi da muka yi sai kina bin shi a hankali"
"Gaje bai fa ta
ɓ
a
ɗ
aga min murya ba tunda na shigo gid
an nan ina tsoron kar wani abu ya faru
ne"
"Babu abin da ya faru daga ni har mahaifinki muna da yakini kan aikin da aka mana har abada
ba zai kwance ba, ki bashi lokaci sai ki koma"
Ko da ta bashi lokaci ta koma bai yi mata magana ba, sai ta yarda da
cewa ita ce ta takura
mishi don haka bata kara magana akan zuwa gidan su Rayyan ba, yau ya shigo gidan sai ya
tsaya chak a parlorn yana bin sababbin kujerun da kallo, a hankali ya tsayar da idanunshi kan
kujerar da mommy ke yawan zama, tunanin mommyn y
a fara sai yaji kanshi ya wani irin sara
gabanshi ya shiga fa
ɗ
uwa zuciyarshi na bugawa da ƙarfi da ƙarfi daidai Sabrina ta fito ganinshi
dafe da kujera ya sa tayi hanzarin isa kanshi
"Ya Saleem lafiya? me ya sameka? Menene?"
"Ƙira min Mommy!"
Daramm
m ta ji zuciyarta ya buga...
****
Kawu Labaran ne riƙe da Ghana most go yana kallon Inna Larai dake ta juya kai tana fama da
suntumemen ƙafarta da kudaje ke ta sukuwa a kai yace
"Ki yi min adu'ar dacewa ai na ji unguwar da
ɗ
aya kawun nashi ya ambat
a chan zan je in
tabbatar da gidan da Afeefar take sai na dawo da ita ta kai ki asibiti don ni dai ba ni da wani
kudin asibitin birni! Kin ga dama ke ce uwar
ɗ
akinta..."
Inna Asabe ta katse shi
"Malam anya za ka yi hankali kuwa? Wani irin zance ne ka
ke yi hakan? Taya Afeefah zata fara
taimakon mu bayan duk abubuwan da suka faru? ka manta ita da kake ikirarin itace uwar goyon
nata ko
ɗ
akinta bata ta
ɓ
a bari Afeefar ta taka ba?"
"Amma dai mun ciyar da ita kuma mun tufatar da ita, har
ɗ
aki sukutum mu
ka ware mata tayi
rayuwa kaman 'ya'yan gidan nan ni ko hassada kike yi min ne ma kin ga zan je birni?"
"Allah ya kyauta in maka hassada, ina dai tunatar da kai ne ita Larai
ɗ
in me ya hana 'ya'yan ta
yi mata? Mugun alkaba'in da muka bi yarinyar nan das
hi shi muke gani a wurin namu yaran
daga masu shaye shaye sai masu cikin shege ana
ɓ
ararwa a maimakon mu fara tunanin laifin
mu mu fara neman hanyar gyara ka sabi jaka don son zuciya zaka tafi neman kudi wurin wacce
ka yiwa korar kare a gidan nan..."
"Na rantse ko ki min shiru ko in saka sandata in Buge ki, ni zaki fa
ɗ
awa maganar banza? Idan
wulakanta Afeefar ne duk wa ya more ta bayan ku? Ina ce anan kullum take dawo muku da
kudaden da take samo muku ni me na ta
ɓ
a sakata sayar min? Ko ba kece kullu
m dare kike
hayaƙin tafarnuwa da kuka da Ƙashin kifi ba duk saboda Afeefar? Idan akwai waenda ba zata
yiwa abu ba sai dai ku, ni kam dolenta idan ma bakin ciki kike min sai na je... Ke kuma Larai ki
jirani in dawo"
Yana kai nan ya juya ya fice, inna As
abe ta bi shi da kallo kan ta mayar da kallonta kan Inna
Larai dake zaune varender
ɗ
inta a yanzu ko tafiya bata iya yi, komai sai an yi mata ga yaran
nata kan su yi mata sai ran kowa ya
ɓ
aci sun yi ta mita da kananun maganganu kenan, abinci
wannan tunda
kawun ba wani ciyar dasu yake ba sai in Asaben ne taji tausayinta ta bata daga
wanda ta dafa a 'yar sana'ar da take yi na cikin gida.
Wa'azi taji a redio ranan da ya sakata zurfafa tunanin akan sharrin dake bibiyar 'ya'yensu gashi
dai sun haifa amma
a yanzu babu
ɗ
aya da za'a cire na ƙwarai, sai yanzu wani abu ke shiganta
akan neman ilimi barin ma da taji neman ilimin addini farilla ne kan kowani musulmi kuma baka
da hujjar kare kanka da rashin sani a wurin ubangiji muddin baka nemi ilimi ba, tunda t
a san
lokacin da ake sa wa'azuzzukan sai ya zama kullum da hantsi sai ta ji anan ta fara tunanin daga
ina ne rayuwarsu ya kuskure tun farko...?
Shi dai Kawu Labaran machine ya hau har ya fito kauyen gaba da su ya samu mota da ya kawo
shi farkon garin
Kaduna ya dire, nan ya tsaya zare ido tunda yake bai ta
ɓ
a shigowa cikin
Kaduna ba bari dai kauyuka yana zuwa sossai musamman na bayansu amma bai taba zuwa
babban birni haka ba, zare ido yake tayi yana kalle-kalle wani mota ya tsaya kusa dashi wasu
maza
hu
ɗ
u ne ciki
"Ya dai ina ka nufa?"
"Na zo wurin 'yata ne tana nan cikin gari"
"Wani unguwa?"
"Ni dai ban tabbatar ba amma kaman unguwar masu ku
ɗ
i ne wai G....A...R"
Da kyar ya fadi alpabets
ɗ
in suka tuntsure da dariya
"GRA kake son cewa?"
"Yauw
a eh nan fa dai..."
"Shigo"
Shiga yayi yana washe haƙora yau dai Allah ya nufa gashi a birni basu yi nisa ba ya ga duk sun
saka facemask kan yayi magana sun ja window suka fesa mishi wani powder nan ya sulale ya
sume...
****
Tsaye yake gaban madu
bi, wanka ya fito daga shi sai towel jikinshi, ginannen jikinshi fari tasss
sai daukar ido yake saboda ruwan dake bin murdaddun damatsanshi zuwa parks da ya tara a
ciki, madubi ya kurawa idanu yana tunanin irin yanayin da ya shiga a daren jiya wanda rabo
n da
ya ji kwatankwacin hakan sama da shekaru ashirin da biyar, da ƙarfi ya runtse idanunshi da
suka yi wani irin jajazir yana fesar da huci daga bakinshi tsaki ya ja a karo na babu adadi ya
miƙa hannu zai
ɗ
auki mai kenan aka turo kofan aka shigo da sau
ri ya
ɗ
ago sai idanunshi suka
sauƙa kan....!
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gureenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*Alhamdulillah na gode sossai da adu'o'inku gare ni jiki da sauƙi sossai ku lalla
ɓ
a da wannan
kafin gobe na sake samun ƙarfin jikin, Allah ya bar ƙauna masu kira duk na gode sossai*
*36*
Ƙ
oƙarin bu
ɗ
e idanun da suka yi mishi wani irin nauyi ya fara
yana jin yadda fatar jikinshi ya
ɗ
auki ra
ɗ
a
ɗ
i tamkar wanda aka
ɗ
ora saman tukubar tsire, kaman ruwa haka tunanin abin da ya
faru ya kwararo mishi cikin kwakwalwa har bai san ya bu
ɗ
e idanun ba tare da yunkura wa ya
zauna yana zaro su waje.
Wasu garad
an matasa ne tsaye kusan su hu
ɗ
u cikin
ɗ
akin daga kawunansu har kafafunsu a
rufe
"Su...su su waye ku?"
Kalaman suka fito fitt ba tare da ya shirya ba, babu wanda ya amsa sai chan bayan ya gama
zare ido yana jin cikinshi na
ɗ
urar ruwa kan
ɗ
aya ya matso
ya ja wani kujera ya zauna tare da
riƙe ha
ɓ
ar kawu Labaran cikin hannunshi
"kai kalle ni nan! Nan ba wurin wasan ka bane idan ka yi abin da muka umurceka lafiya lau zaka
fita amma idan ka yi akasin hakan hahahahaa"
Ya saki wani dariyar bosawa
"za ka y
abawa Aya zaƙin ta don ungulu muke bama jewar banza"
Wani irin kuuuuuuuuu cikin kawu ya bada ƙara jiki shi ya shiga rawa kar kar kar
"Me ku..ke so"
A rarrabe yayi maganan harshen shi har yana sarƙewa.
"Ba ni lambar yarinyar taka dake GRA!"
Ya fa
ɗ
a y
ana zaro waya.
"Ba ni da shi wlh bani da shi..!"
Kawu ya basu amsa har lokacin jikinshi bai daina rawa ba.
Kallon kar ka raina min hankali yayi mishi kafin yayi wani yunkuri mutumin ya sauke mishi wasu
zafafan maruka da ya sa ya daina ji da gani na
mintuna, wani ƙaraa yake ji suuuuu a cikin
kunnenshi da kyar ya iya jiyo zancen mutumin cikin hargagi
"Ni za ka rainawa wayau?? Ka manta abin da na gama ce maka ko? Toh kan in sauya
kamanninka maza maza ba ni layinta"
Kuka kawu ya fashe dashi da kar
fi bayan dawowa hayyacinshi yana rantse rantse babu irin
azabar da ba su mishi ba amma shi ya san bashi da wani Layin Afeefah, da kyar suka kyale shi
"Ka yi maza ka fara tunanin Layin nan in ba haka ba sai na tabbatar na sauya maka kamanni
yadda babu
mai iya gane ka! Kuma zan saka flyer in tsige faratunka
ɗ
aya bayan
ɗ
aya kan in
jefawa kungiyar mu kai su san yadda za su yi da jini da tsokar ka don na fa
ɗ
a maka idan ma
kana kokarin
ɓ
oye kudinka ne za ka ba da jiki da jininka...."
Kawu bai san yana f
itsari ba don tsabar tashin hankali, bilhakki yake kuka yana neman afuwa
sai da suka gama azabtar dashi suka juya suka fice suka bar shi nan yashe.
Bai san adadin lokutan da ya dauka cikin azaba ba, chan ya ji ana kwarara mishi ruwan sanyi a
razane ya
farka
"Wlh zan...zan ba da Layin... Zan ba da layi"
Numbern su Larai ya bayar aka ƙira aka saka shi yin shiru.
"Yanzu haka mijinki na hannun mu muna bukatar ku
ɗ
i kimanin Naira Miliyon goma ko kuma ku
da ganinshi har gaban Abada..."
Salati ta kwar
ma da ya ja hankalin Inna Asabe da sauran yaran suka taho.
"Ke! Natsu!!"
Ya sake daka mata tsawa tuni ta shiga taitayinta ya miƙawa kawun waya a rikice cikin tashin
hankali yake cewa
"Larai ku taimakeni... Akwai kudi a
ɗ
akina ƙasan gado ina da 'yar r
ami a ciki akwai tulu na binne
za ku samu ku
ɗ
i...ku..ku ha
ɗ
a har da gonan gado na ku sayar da gidan da muke ciki ku basu
duk abinda suka roka don Allah...zasu kashe ni ku taimakeni" da kuka sossai ya ƙarasa.
Inna Larai manta halin da suke ciki tayi
"
Au dama kana da wannan uban ku
ɗ
in ka ƙi kaini asibiti? Lallai ka cika azzalumi..."
"Ke kina da hankali kuwa?"
Ya ƙare maganan yana sanyawa kawu bindiga a makoshi wani irin ihu ya kwarma yana cewa
su taimake shi kar su kashe shi
"kun ji abin da yace a
i ko? Toh idan kuna son shi ku aikata ku kawo mana ku
ɗ
in idan kuma
akasin haka za ku tsinci wasu sassa na jikinshi a cikin Ghana most go...kuka sake kuka sanar
da 'yan sanda dukkanku sunayen ku gawarwaki..."
Yana kai nan ya katse wayan suka fice suka
bar kawu cikin halin ha'ula'i sai kuka yake wane
karamin yaro don bai ta
ɓ
a zaton haka tashin hankalin kidnapping yake ba.
A chan kuwa Dutsen-wai tunani suka fara na yadda za su nemi masu sayan gona da gidan da
suke ciki, inna Asabe ta tafi ta
ɗ
auko ku
da
ɗ
en da yake magana duka duka basu fi dubu dari
biyar ba a hakan ma mamaki suke na yadda ya iya boye irin kudin suna cikin talauci da wahala,
nan yaran suka tashi akan ba za'a sayar da komai ba idan kwananshi ne ya ƙare Allah ya ji
kanshi amma ba zai m
utu ya bar su basu da komai ba idan ya mutu su yi yaya? Zazzafar kace-
nace ne ya barƙe har suka manta ma Ubansu na chan hannun 'yan sari.
Kwanan kawu
ɗ
aya a wurin ruwa kawai suke bashi duk ya firgice ya jeme ga yana dakuwa don
lillahi in suka tashi j
ibgar shi kaman buhun hatsi suka samu, a rana na biyun ne suka sake
dawowa sai dai duk kiran da zasu yiwa su inna Larai sun ƙi picking.
"Banza marar Amfani iyalan naka ma ba kaunar ka suke ba..."
Ya fa
ɗ
a yana ball dashi ihu ya kwarma yana basu haƙuri
inaa suka sa
ɓ
e shi suna zura mishi
wani bakin kyalle a kai sai wani
ɗ
akin na daban, ko da suka bu
ɗ
e mutane uku ya gani a tare da
shi zaune duk a jeme kawunansu kwal-kwal, shima aski aka yi mishi tal aka bashi wani riga mai
kaman dogon riga ya saka a kau
sashe waenda suke gadin wurin alamu sun fi waenchan zafi
suka ce
"Jininka ya halalta a yau zaka bakunci lahira..."
Bai san wanchan tashin hankalin da ya shiga mai sauki bane a yanzu ba zai iya fasalta halin da
yake ciki ba barin ma da mutanen da ya
samu suka ce mishi tunda har sun furta zai mutu yau
sai ya mutu basa magana biyu, yankashi zasu yi su ba dodo jinin shi naman kuma suyi romo su
cinye don matsafa ne wani irin zawo ya barƙe dashi tsabar ka
ɗ
uwa ya gigice sai haƙuri yake
basu kuka kam har
ya rasa hawaye amma sun ƙi kula shi a gigice yake cewa
"Yanzu na san asalin tsafi...ashe Afeefah babu abin da kike yi? Na shiga uku wayyo Allah!
Afeefah baki isa yin irin wannan ba...wannan ya fi karfin tunaninki...Na shiga uku na lalace
wayyo Allah
na..."
Kuka bilhakki yake yana kiran sunan Afeefah a gigice don dai gashi nan da layun kariya daga
mayun ya fito daga gida incase mijin ma maye ne kar su cinye shi sai gashi yana kallon asalin
maita, suna shirin cinye shi banzar layunshi sun kasa mishi
anfani, bai san adadin kuka da
magiya da yayi tayi ba babu sunan wanda bai kira ba har aka zo aka sake fita dashi zuwa
ɗ
akin
tsafin nan ya ƙara firgita ganin wasu irin halittun dodanni ga wasu masu jajayen kaya da baƙake
marasa imani jibga-jibga sai muz
urai suke suna ganinshi kaman sun ga nama ko kuma ya ce
naman ma suka gani, yana tirjewa yana tsandara karar a taimakeshi amma chadak suka
ɗ
aga
shi kaman kayan wanki har gaban shugabansu.
A tsaye yake amma suna ha
ɗ
a idanu bai san ya zube ba.
"Ka taim
akeni ka ji kaina wlh ni maraya ne, ba ni da kowa iyalina ma basu da kowa bayan ni kar
ku kashe ni, kar ku sha jinina na tuba...!"
Har a ranshi magiya yake yana kuka da majina dariya suka sheke dashi wata murya dake fita
bibbiyu ya daka mishi tsawa...
"Yi mana shiru!! Ka riga ka shigo nan babu fita ka sa a ranka za ka bakunci lahira a yau jininka
kuwa zai zama abin sha mafi gardi ga shugabanmu a wannan dare yayin da za mu kashe dare
cikin party da namarka..."
Suuuuu haka kawu ya sume sai dai duk yadd
a zai sume baya seconds zai farka da karfin tsafi...
A haka aka
ɗ
auke shi zuwa gaban wani tukunya dake bararraka da baƙin abu aka zaro wata
shirgegiyar wuƙa dake sheƙi aka
ɗ
ora mishi a wuya, ya gigice! Ya ru
ɗ
e! Ya fice daga cikin
hayyacinshi! Zuciyars
hi kiris ta rage ta fita daga madaukarta, kashi da fitsari kam bai san adadin
da yayi ba barin ma da ya ga da gaske mutuwar zai yi...
****
"Mommy...! Mommy...!!!"
Da ƙarfi yake kwala kiran sunan yana zagaye gidan don jinshi yake kaman zai yi hauka
idan bai
sanya mahaifiyar tashi a idanu ba sai dai yana bu
ɗ
e
ɗ
akin mommy gaje ya gani zaune tana ma
cin nama ne soyayye a plate.
"Ina mommy?"
Shiru tayi daidai Yaya ya fito shima daga
ɗ
akin da ya san dai na Sadiqa ne.
"Ina 'yan uwana? Ina mahaifiy
ata?"
Ya yi maganan da ƙarfin gaske da ya sa suka zabura suna dawowa hayyacinsu ganin yadda ya
zama lokaci guda Yaya ya dafa shi
"ka natsu mana Saleem, mu ma ai iyayenka ne tunda iyayen matarka ne ka manta kai ka fitar
da su mahaifiyar taka daga gi
dan nan ka ce mu dawo mu zauna tare?"
Wani irin riƙe kanshi yayi dake flashing