Showing 99001 words to 102000 words out of 174924 words

Chapter 34 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

ya riƙo ta yana ta maimaita salati ta

kankanmeshi ta fara kuka mai tsuma zuciya shikenan sun zama marayu babu uwa babu uba,

Mammi ta tafi lallai dukkan mai rai mamaci ne.

Afeefah kam ba zat

a ce ga yanayin da take ciki ba, Dukda ta ka

ɗ

u iya ka

ɗ

uwa sai dai ko motsi

ta kasa yi daga inda take hawayen idanunta ma kafewa suka yi, wata cousin

ɗ

in su Abeehar ce

ta riƙe mata hannu sai ta firgita tana kallonta idanunta duk a waje...

"Wai cewa suke

Mammi ta rasu? Ko kunnuwana ne basu ji da kyau ba?"

"Sai haƙuri Afeefah, sai haƙuri..."

Wasu irin hawaye ne suka shiga zubo mata masu zafi da ra

ɗ

a

ɗ

i, da kyar take iya maimaita

innalillahi wainna ilaihi rajiun....

A lokacin Rayyan ya fito hannunshi na

tura gadon da mammin take kai a hankali yana tafiya ne

ba tare da ya san inda yake jefa kafafunshi ba, Uncle Sanusi ne da matarshi suka taho da sauri

suka saka mishi hannu don kaman zai kifa, idanunshi sun zama wani iri jikinshi na rawa

zuciyarshi a bu

she haka suka fice yana gaban motar da Mammi ke ciki wacce amblance ce aka

dauko ta a baya har cikin gida, a

ɗ

akinta aka sanyata babu wani jinkiri Matar uncle Musa

dattijuwar malama da taimakon wasu malamai mata aka yi mata wanka aka yi mata sutura, kan

kace mene gidan ya dinke da mutane masu kuka na yi masu yabon kyaun halinta na yi, Jannah

dai tana asibiti don

ɓ

ari tayi ba tare da ta sani ba.

Abeeha da Afeefah banda kuka da du'a babu abinda suke yayinda Rayyan na a parlorn shi a

zaune wane mutum-m

utumi tasbihi yake yi amma ba zai iya cewa ga abin da yake cewa a ciki

ba, Saleem ne ya shigo Dukda ba ƙarfin jiki ya samu ba sai dai labarin mutuwar ya dugunzuma

hankalinshi.

"Rayyan!"

Ya kira sunan.

Jajayen idanunshi ya bu

ɗ

e ya zura mishi ba tare da

yayi magana ba

"Sannu! Allah ya gafartawa Mammi Allah ya haskaka makwancinta ya sadata da annabin

rahama"

Da kyar ya iya furta

"Ameen"

Idanunshi na kan hawayen da Saleem

ɗ

in ke yi ina ma zai iya? Ina ma ya san ta yadda zai

nemo hawayen? Ina ma zai i

ya cire zuciyarshi ya yasar? Da yayi hakan ko zai huta ra

ɗ

a

ɗ

in da

ke gasata wane wuta.

"An gama shirya ta ayi alwala a fita gabatar da sallah don samu a kaita makwancinta!"

Wannan kalma ta Uncle Mansur ya zama kaman zuban wuta a jikinshi, shikenan fa

yanzu ko?

Shikenan zai rabu da Mammi rabuwa ta har abada? Saleem ne ya ja hannunshi har zuwa bayi

yayi alwala suka fito a tare zuwa

ɗ

akin Mammi aka

ɗ

ago makarar aka nufi fita da ita haraba

inda kuka ke tashi, kowa idanunshi na kan Rayyan ne da yake ta f

ocusing akan hanyar da yake

takawa kar ya fa

ɗ

i riƙe da gawar Mammi da yayi mata sallama na ƙarshe da qulhuwallahu ahad!

A tare da shi aka yi mata Sallah aka kaita makwancinta na gaskiya, shine ya ba da ghdumuwa

wurin sakata a rami kuma shi ne ya fara

zuba mata ƙasa kan yayi baya baya zai fa

ɗ

i aka tare

shi su Uncle Mansur ne da Saleem,

ɗ

agowa yayi yana kallonsu kila su basa jin abinda yake ji

tunda gashi suna hawaye! Har aka gama binne Mammi aka kamo Rayyan zuwa mota baya

gane fari ko baƙi don duk

wanda zai ji mutuwar Mammi a bayan Rayyan ne.... Innalillahi wainna

ilaihi rajiun

😭

Allah ka sa mu yi kyakyawar karshe!



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo

6763

Arewabooks-Gureenjoh

ADABI WRITERS ASSOCIATION

*FREE BOOK*

*38*

"Dakata!!"

Wata murya mai amo tayi maganan.

Chakk suka tsaya daga

ɗ

ora wukan a maƙogoron kawun.

"Mecece alaƙarshi da ƙungiya?"

Yayi tambayar a kausashe.

"Babu mai girm

a shugaba"

"Ku kyaleshi jinin shi bai halalta mana ba"

Suman daa

ɗ

i ne ya tafi da kawu Dukda azabar da yake ciki, dunkule shi suka yi suka tura cikin

buhu aka sa

ɓ

e shi kaman kayan wanki aka fitar sai haushi suke ji bai musu amfani ba tsabar

lalacewarshi

, a booth na mota aka saka shi sai da suka yi tafiya mai uban nisa kan suka bu

ɗ

e

booth

ɗ

in suka cilla shi ƙasa suka yi tafiyarsu.

Ya fi awa nawa yana mutsu-mutsu ga zafin rana Allah ya kawo wani mai ruwa ya taimake shi ya

bu

ɗ

e buhun sai ya fara tari d

a mayar da numfashi sama sama, da kyar yake ambatar

"Ruwa! Ruwa!!"

Mai ruwan ya bashi ruwa a gora ya sha sossai yana sauke numfashi kan ya fara kalle kallen

wurin da yake, wani kauye ne na daban

"Me ya saka ka cikin buhu bawan Allah?"

"Sace ni aka

yi 'yan yankan kai ne suka sace ni Allah ya kubutar da ni"

Abin mamaki ya

ɗ

auke shi har gidan mai garin garin suna da karamci aka bashi wuri yayi wanka

ya wanke najasar jikinshi ya rama sallaolin da suka hau kanshi, har abinci ya ci aka ba shi ku

ɗ

in

mo

ta ya nufi Dutsen-wai cikin zuciyarshi saƙe-saƙe ne mai yawan gaske ga bakin cikin abin da

su larai suka yi mishi ga yadda ya sha jinin jikinshi da abin da ya riska a kwanakin wanda har

abada ba zai ta

ɓ

a mantawa ba, yana isa Dutsen-wai gidan mai gari ya

nufa yana neman iso

aka mishi iso ya ce

"Toh dama na zo ne in sanar kuma in nemi a garga

ɗ

i duk jama'ar garin nan cewa duk wanda ya

sake cewa Ɗiyata Afeefah Mayya sai mun yi shari'a har kotun koli don Afeefah ba Mayya ba ce,

ita kuma ba Annoba ba ce"

"Toh fa da kanka Malam Labaran? Kana lafiya kuwa?"

"Lafiyata ƙalau kawai dai na san Afeefah ba Mayya ba ce kuma kar a sake ce mata haka don

abin da Mayu suke yi ko a mafarki ba zata iya ba wannan abu ne da ya shallake dukkan tunanin

mai tunani."

Ya

ƙ

arasa cikin tabbatarwa da jimami.

"Dama tun farko tsantsar jahilci da son zuciya ya sa kuka lakaba mata abinda ba shine ba, ashe

kenan mutum ba zai ta

ɓ

a mutuwa haka siddan ba? Har fa tambari kuka buga na cewar tun tana

ciki ta cinye

ɗ

an uwanka amma Alh

amdulillah tunda ka gane gaskiya kuma kana shirin tsayawa

a kanta sai ka yi wa kanka fa

ɗ

a ka nemi tsari da jahilci don wallahi mugun ciwo ne kuma shi ke

ɗ

awainiya da mafi yawanku cikin wannan ƙauye".

Malam liman ne ya jero wannan jawabin, kawu ya gamsu

har ya ji jikinshi na

ɗ

an sanyi barin ma

da malam liman ya sake nusar dashi akan Allah shi ba ruwanshi, da ya turo mu duniya yayi

mana umarnin mu nemi sani a kanshi kafin mu bauta mishi, ba ka da hujjar kare kanka da

rashin sani a wurin Ubangiji matukar

baka tashi ka nema ba.

kan ya dawo gida labarin dawowarshi ya riske su bai damu da zancen mutane ba da wasu ke

cewa kila ta cika shi da ku

ɗ

i ne wasu na zaton ko don ta auri mai ku

ɗ

i yanzu ai dole ya ja ta jiki.

Shi kuwa hankalinshi ya fi tafiya ga ja

n hankalin da liman yayi mishi na neman ilimi Dukda a

yanzu wani tataburzun ne gabanshi don saurin da yake zabgawa yana so ya tabbatar babu

kowa ne a gidanshi kafin fa

ɗ

uwar rana.

Kaman daga sama suka ganshi ya fa

ɗ

o Asabe murfin tukunya ce a hannunta s

ai da ya subuce

ya fa

ɗ

i ƙasa ya tsaya kyamm yana kallonsu

"Toh ban mutu ba! Kuma dama an ce sai abu ya same ka kake sanin masu sonka ashe

dukkanku maƙiyana ne na tara? Ashe za ku iya bari na in mutu? Toh an gama wallahi gwara in

zauna ni ka

ɗ

ai na da in

cigaba da zama da ku don haka kowaccenku ta tattara ya nata ya nata

ta bar min gida na sake ku saki

ɗ

ai

ɗ

ai..."

"Innalillahi wainna ilaihi rajiun Malam ka tsaya ka saura..."

Ya katse ta da masifa

"Babu abin da zan saurara Asabe! dole ku bar min gid

a a yau ba sai anjima ba kuma ku tattaro

yaranku kaf ku fice min daga gida a tabbatar kuma an dawo min da kudade na mugayen banza

mugayen wofi"

Sai masifa yake ko ya tsaya ya saurare su abin ya mishi zafi rigima fa sossai ya kachame don

suma sun ce in

zasu tafi ba zasu tafi da yara ba tunda ba da su suka zo a kullin gararsu ba ko

hutawa bai yi ba aka sake komawa gaban manya ya rantse shi ya sake su su tafi kuma baya

bukatar ko wani

ɗ

a don za su iya saka wuyanshi gabas su yanka tunda suka iya watsar da

rayuwarshi alhali yana chan cikin tsaka mai wuya.

"Labaran!"

Malam liman ya kira shi ya amsa

"ka san ko ma menene suka yi laifinka ne?"

"Ta yaya? Ina fa chan gaban azzalumai mutanen nan don basu da imani suka ƙi daukar waya

alhali ga abin da nace

su yi da ku

ɗ

ina ba nasu ba su kubutar da ni, ba don Allah na so na da

sauran numfashi ba da na jima da mutuwa yanzu zaman makoki ake"

"Labaran ka yarda kaso mai girma na abin da ya faru laifinka ne"

"shiyasa na ce ina so in ji ta yaya?"

*****

A

ɓ

angaren Rayyan ba zai ce ga yadda yinin ya kasance mishi ba don baya gane komai, kawai

yana so ya ji an daina ko magana a gangarshi ya ji shiru na ratsawa don ya samu damar

gamsar da kanshi cewa da gaske ya rasa mace

ɗ

aya jal mafi muhimmanci a rayuwarsh

i, wacce

ta cire shi daga wahala ta bashi so da kauna ta raine shi fiye da yadda ta raini 'ya'yan da ta

haifa da cikinta, ko gaisuwa aka mishi sai dai ya gya

ɗ

a kai don baya magana, idanunshi har

tsoro yake ba wa wasu idan ya bu

ɗ

e, An yi an yi ya ci wani

abu tun safen har dare ko ruwa bai

yarda ya sha ba don ra

ɗ

a

ɗ

in da yake ji daga zuciyarshi har akan harshen shi baya tunanin zai

iya cin wani abin don cikin nashi ma jinshi yake a cushe, ganin yana shirin yi wa kanshi illa ya

sa Sulaiman yi mishi allura

r bacci don daga ƙarshe numfashi wahalar fita ya fara mishi.

Su basa yarda da wani zaman makoki daga yinin da aka binnetan duk na waje suka watse,

Afeefah tsabar yadda ta kasa yarda cewa Mammi ta tafi a

ɗ

aki ta cigaba da zama hakan ya

mata hijabi da h

aduwa da mutane dayawa ciki har da su mommy da Saleem, don Saleem yayi

niyyan kwana a tare da Rayyan mommy ta sanar dashi yayi aure ai, ya shiga tsantsar mamaki

ya kuma ji babu daa

ɗ

i a lokaci guda, yana mamakin yadda Rayyan yayi aure cikin kankanin

loka

ci alhali shi bai ta

ɓ

a ji Rayyan ya furta sunan wata macen a matsayin buduruwa ba, ya

kuma ji ba daa

ɗ

i yadda bai kasance tare dashi a bikin ba amma ya mishi Fatan alkhairi ya

ɗ

auki

su mommy suka koma gida don har yanzu a tsohon gidansu suke har shi, ya c

e ba zasu koma

chan inda ya zauna da Sabrina ba wani zai saya musu don bai san me suka binne ciki ba.

sai dare ta fito ta nufi

ɗ

akin Abeeha dake kwance rib da zazzabi, a gangarta ta zauna tare da

rike hannunta

"Afeefah da gaske Mammi ta tafi ko? Id

an na je

ɗ

akinta ba zan ganta ba ko? Yanzu shikenan

ba mu da uwa ba mu da uba?"

Ta danne hawayen da ke shirin ziraro mata tace

"Haka Allah yake lamarinshi Adda Abeeha, dukkan mu da muke rayuwa a yanzu kwananmu ne

bai kare ba idan ya ƙare dole za mu t

afi"

"ba za ki gane ra

ɗ

adin da nake ji ba Afeefah"

Ta girgiza kai

"Duk wanda za ki ji Adda Abeeha na ji shi, kar ki manta ko da aka haifeni ba ni da uba, ban

kuma bu

ɗ

i ido na tarar da mahaifiyata ba sai a hoto kin ga ko zafi da ra

ɗ

a

ɗ

in maraici na far

a

dandana, shi ne tun a cikin cikin mahaifiyata har zuwa zanin goyona. Adda Abeeha ku gode

Allah kun rayu da iyayenku har girman ku..."

Kuka ne ke shirin kwace mata amma ta dake ta danne.

"Don Allah ki daure ki daina yi wa Mammi kuka haka! Mu bita da

Adu'a shi ta fi buƙata a halin

yanzu"

Matar uncle Sanusi dake

ɗ

akin tace

"maganar Afeefah gaskiya ce Mahaifiyarku Adu'a take buƙata Abeeha ba kuka ba ita ai tata ta

yi kyau! Allah ya sa jinyar da ta sha ya zama kankarar zunubanta ne"

Suka amsa da Ame

en.

"Mommy ya Adda Jannah?"

Afeefah tayi tambayar a sanyaye.

Matar uncle sanusi tace

"Ta farka amma tana under kulawar likitoci don

ɓ

arin ya zo ne bagatatan ga cikin ya fara girma,

ta dai ji jiki kam sai dai Allah ya kawo na moro suna chan tare da s

u mamanku"

Ta fahimci da su matar uncle Mansur take nufi don haka Adu'a suka mata na samun

ingantacciyar lafiya.

Abeeha ta dubi Afeefah

"Yaya fa?"

Shiru Afeefah tayi don bata san me zata ce ba, a lokacin mommyn ta fita daga

ɗ

akin

"Yana

ɗ

akinshi Add

a Abeeha"

Miƙewa zaune Abeeha tayi ta riƙo hannunta.

"Afeefah na san zaman ku da yaya babu daa

ɗ

i, na kuma san kina tsoron shi da kuma tsoron

kasancewa inuwa

ɗ

aya da shi amma wallahi a yanzu babu wanda Yaya zai fi buƙata kaman ke!

Mammi za ta yi farin c

iki idan kika kular mata da shi at his worst moment irin wannan..."

"Ta yaya Adda Abeeha? Mutumin da bai ta

ɓ

a min kallon matsayin abu mai muhimmanci ba,

wanda bai ta

ɓ

a

ɗ

aukata da kima ko daraja ta mace ba macen ma matarshi?"

Tayi maganan cikin sanyi,

tun

ɗ

azu yaƙi take da zuciyarta akan Rayyan, tana so ta je inda yake

amma tana tsoro ta san yana buƙatar wani amma bata san ta yadda za ta rarrashi mutum irin

shi mai dakakkiyar zuciyar da baya bayyana rauninshi a fili ba.

"Trust me Afeefah za ki iya,

na san kema kin san me ya fi buƙata a yanzu tunda duk waennan

abu kin yi going through a rayuwarki... A lokacin da muka rasa Abbu akwai Mammi Dukda bata

da lafiya ta tsaya mana dukkanmu har saida muka zama daidai muka amshi ƙaddararmu amma

a yanzu bata

nan ita da ta fi kowa sanin Ya Rayyan a duniya, na sani a kwanakin nan bacci sai

dai idan da allura ko magani hakanan zai yi ta ciwo amma ba zai nuna ba, ba zai yi magana ba

ba zai ci abinci ba don Allah ki taimakemu ki kula dashi matsayin ki na matarsh

i"

Kai Afeefah ta gya

ɗ

a ganin Abeehar ta fara hawaye, tun dazu take so taje gareshi har cikin

zuciyarta amma bata san me zata yi ba in taje

ɗ

in, Miƙewa tayi tana kallon Abeeha

"Ki yi bacci zan kula da komai in shaa Allah"

Godiya Abeeha zata yi mata a

mma tayi saurin ficewa Abeeha ta mayar da idanun ta rufe

hawayenta na gangara.

Afeefah na barin sashen tayi

ɗ

akin ta wanka tayi saboda yanayin zafi da ake dan yi tayi Sallar

isha ta jima tana yiwa Mammi Adu'a tana hawaye kan ta yi shafa'i da wutiri ta

nemi riga da

wando na bacci jajaye ta saka ta

ɗ

ora hijab har ƙasa a kai sai ta fito ta nufi

ɗ

akinshi, sai da tayi

knocking ta bu

ɗ

e ta shiga hasken a kunne don haka ta hange shi kwance kan gadon

ɗ

akin

idanunshi a rufe ya

ɗ

an dukunkune kaman mai jin sany

i amma kuma bai rufa ba, kamshin shi

da ya kama

ɗ

akin na nan yadda yake ta nufi gaban gadon ta

ɗ

an tsaya a kanshi ka

ɗ

an tana

kallonshi.

Allah sarki mutuwa, in ba mutuwa ba mai ya isa ya jijjiga Rayyan har haka a yini guda har ya

rame, fuskarshi dake

fari tass yayi wani irin ja musamman kan hancinshi, daga yanayin baccin

da yake zaka san ba na farin ciki bane don a baccin ma sai yamutsa fuska yake, a hankali ta ja

bargon ta lullu

ɓ

a mishi har kafada, sai ta isa wardrobe dinshi ta dubi wani bargo ta zo

ta

shimfida a ƙasa ta zagaya

ɗ

aya

ɓ

angaren ta

ɗ

auki pillow daya dake cike da kamshinshi

zuciyarta na bugawa sossai ta kwanta a ƙasan bayan ta kashe wutan

ɗ

akin, ko motsi tayi sai taji

kaman yana nan a kusa da ita saboda yadda daga bargon har pillown ke

fidda azabbaen

kamshin shi ga kasancewar ta under roof

ɗ

aya da namiji abin da bata ta

ɓ

a ba sai take jin ta

wani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login