Showing 168001 words to 171000 words out of 174924 words

Chapter 57 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

bai

ɗ

an

ɗ

ani irin

ɗ

acin da na

ɗ

an

ɗ

ana ba, in ga cewa yadda rayuwata

ta inganta kowa ma a yankina rayuwarshi ta inganta gobenmu mu samu tsatson da za mu yi

alfahari da su daga wannan gari namu.

Ya ku 'yan uwana musulmai ku sani cewa

addinin musulunci addini ne na ilimi. Umarni

da neman ilimi shi ne farkon abin da Allah

Ma

ɗ

aukakin Sarki ya umarci Annabinsa

(S.A.W) da shi, yayin da ya saukar masa da

fa

ɗ

insa :



.[١ - ٥ :

Ma'ana : (Ka yi karatu da sunan Ubangijinka

da ya yi ha

litta. Wanda ya halicci mutum daga gudan jini. Ka yi karatu kuma Ubangijinka shi ne

mafi karamci. Wanda ya sanar da alqalami. Ya sanar da mutum abin da bai sani ba). (Alaq : 1 -

5)

Addinin musulunci ya kwa

ɗ

aitar da mabiyansa akan neman ilimi, domin ba z

ai yiwu mutum ya

bauta wa Allah ba sai da ilimi. Allah madaukakin Sarki yana cewa :

)28

TA].

Ma'ana : (Ka

ɗ

ai wa

ɗ

anda suke jin tsoron Allah daga cikin bayinsa su ne masu ilimi)

Idan na ce

zan kawo muku fa

ɗ

ar Allah da kuma hadisan da suka yi magana akan ilimi da

amfaninsa gare mu za mu kwana bamu ƙare ba amma tabbas da akwai ilimi da duk ban

fuskanci abinda ya faru da ni a wannan kauyen namu ba, Ajalin mahaifina ya same shi ba tare

da na

zo duniya ba, mahaifiyata ta rasu bisa rashin kula da rashin zuwa asibiti a yayin daukar

ciki zuwa haihuwan gida, kakata shekarun ta ya ja ƙwarai wacce dole a yi mata tsammanin

mutuwa a sadda ta tafi haka Goggona ta tafi bisa sakaci da zaman jahilci d

a dabbanci da ake yi

a cikin gidanta, bamu san kan mu ba bare mu nemi sanin hakkoƙin da suka rataya mana,

hakkoƙin matayenmu, hakkoƙin iyayenmu bare hakkoƙin 'ya'yayenmu wanda duka sai ta hanyar

ilimi za mu sani, na koma wurin Aunty zainabu ta gamu da p

ostpertum wanda ciwo ne da ake

samun shi bayan haihuwa duba da bata ta

ɓ

a ba ga yawan shekaru babu wanda ya fahimci

hakan sai da lokaci ya ƙure ta tafi duk ba mu dubi ajalin su ne yayi ba, mun manta Allah ya ce

ba zai ta

ɓ

a jinkirta ajalin dayanmu ba idan

ya zo dole za mu tafi. ku sani na yafewa kowannenku

da wanda yayi min na sani da wanda ban sani ba duk na yafe muku, a wannan gidauniya tawa

tafiyar duk na neman ilimi ne da kuma tsayuwa akan kafafunmu don Allah ina roƙon mazaje da

ku bar matayenku da

ma ku karan kanku ku nemi ilimi don Allah ba ya ƙarbar uzurin bawa akan

rashin sani saboda ya mana umurnin nema.

Akwai ma'aikata da za su koyar da sana'o'i ga yara da matayenku su ma ku bar su don zai

amfani wannan al'umma tamu, duk lokacin yaye

ɗ

alib

ai idan yayi zan zo kuma idan Allah ya

amince za mu dinga raba kyaututtuka da suka shafi sana'ar da mutum ya koya don ya cigaba

daga inda ya tsaya ina Fatan ganin chanji daga gare mu bakidaya na gode"

Wasu hawaye suke yi suna tuna abinda suka mata amm

a dayake tana da zuciya mai kyau dubi

Alkhairin da ta nufe su dashi, kawu ta miƙawa mic

ɗ

in don ya taso yana son yin magana, a

gaban tarin al'ummar yana kuka ya ba da duk labarin abinda yayi mata da wanda aka mishi ta

sanadiyar son zuciyarshi da yadda i

limi ya sauya shi daga mummuna zuwa kyakyawa har ya

kara da

"An kar

ɓ

o daga Kasir

ɗ

an Qaisi ya ce, ina

zaune tare da Abud Darda'i a masallacin

Dimashqa, sai wani mutum ya zo wajensa ya ce masa, Ya Abud Darda' i na zo wajenka ne

daga Madinar Manzon Alla

h (S.A. W) saboda

wani hadisi da aka ce min kana fa

ɗ

a daga Manzon Allah (S.A. W), kuma babu wata buqata da

ta kawo ni nan sai wannan. (wato jin wannan hadisin) Sai Abud Dar' da'i ya ce,

"Na ji Manzon Allah (S.A. W) yana cewa :

"Duk wanda ya bi wata han

ya yana neman ilimi a cikinta, to Allah zai sanya shi akan hanya

daga cikin hanyoyin Aljannah, kuma haqiqa Mala'iku suna sanya fika - fikansu ga

ɗ

aliban ilimi,

don yarda da abin da yake nema, sannan duk wanda yake sama da qasa yana nema wa

malami gafara

, har ma da

kifayen da suke cikin ruwa. Falalar malami a

kan mai bauta kamar falalar wata ne a daren

goma sha hudu a kan sauran taurari, kuma haqiqa malamai magada Annabawa ne,

Annabawa kuwa ba su bar gadon dinari ko dirhami ba, ka

ɗ

ai sun bar gadon ili

mi ne don haka

don Allah kar mu raja'a akan boko don shi iya na duniya ne mu nemi lahira kuma mu koyar

komin kankartarsa, ko uwa malama ce akan yayanta kar mu saka finafinai ko waƙa gaba mu ta

rawa da nishadi da yara mu koya musu abinda zai amfanesu a g

aba. Ni a karan kaina misali ne

kuma Aya ne ubangiji ya nuna min akan Afeefah"

Duk jikin mutanen wurin yayi sanyi kuma sun gamsu

ɗ

ari bisa

ɗ

ari da lallai suna da nakasu ta

wannan fannin dole rayuwarsu ya tafi a ji

ɓ

ance, Afeefah da manyan gari a gefent

a mijinta ne da

ya bata support

ɗ

ari bisa dari suka zaga wurin tassss ta yabi kyau da tsarin komai na wurin

kuma duk abin bukata akwai.

Kawu ta damƙawa wurin ta ce ta bashi amana ya riƙe mata ya kula da komai yadda ya kamata

bisa tsari shi dai babu bak

in magana don ya rasa me zai ce.

Cikin jami'an tsaro masu kula da taron kawai idanunta ya sauƙa kanshi, da sauri ta nufe shi

tana kallonshi shima ita yake kallo a hankali ta nuna shi "Sa'adu? Sa'adu Rabi'u kai ne?"

Kai ya gya

ɗ

a yana murmushi ya gane t

a amma bai zaci zata nuna ta sanshi ba ta juya ta kalli

Rayyan ya matso

"Ka tuna shi Ya Saraki?"

"Wannan police da ya ceceki daga sharrin gurbatattun 'yan uwansa"

Za Ta cire zobenta na gwal ya miƙa hannu ya riƙe nata, ya zari kati daga aljihunshi ya mi

ƙ

a

mishi

"Ka ƙira ni in shaa Allah kyautarka ya fi karfin ku

ɗ

i za'a mayar da kai cikin Kaduna da matsayi

mai kyau"

Hawayen murna ya fara yana godiya.

Ko da aka watse taron suka koma gidan Kawu akan za'a saka date na fara daukar

ɗ

aliban da

suka kama

ta za kuma ta turo waenda za su taimaka mishi wurin fahimtar komai da komai kan a

sakar mishi, a tsakar gidan suka samu an jibge kayan abinci babu abinda babu wanda za su iya

ma watanni goma zuwa ashirin basu nemi kayan abinci ba, a gefe crouches ne da w

heelchair

na inna Larai Afeefah tayi saurin kallon Rayyan ya girgiza mata kai yana dan

ɗ

age kafada sai

ya juya ya fice ta bi bayanshi

Za tayi magana jiri ya

ɗ

an dibeta da sauri ya riƙo ta

"Bo

ɗɗ

i menene? Ba kin ga illar kukan da kika dinga yi ba duk y

au kin tarawa kanki damuwa!

Kan na ciwo ne?"

Ya kai tafin hannunshi yana dafe goshinta hawayen ta sake farawa

"Ban san da wani baki zan fara maka godiya ba Ya Saraki... Ko baka fa

ɗ

a ba na san aikinka ne

Allah ya biya ka ya saka maka da alkhairi ka yi m

in komai Ya Sa..."

Hannunshi ya sa ya rufe mata baki yana dan

ɗ

auke hawayen da take zubarwa yace

"Kin chanchanci fiye da haka a gareni Afeefah don haka ba komai ba ne, na so ko gidan haya

ne mu kama a gyara wannan amma bai samu ba idan ba damuwa za su d

an koma Kaduna ko

ma su je ganin

ɗ

akin ki a Fombina kan su dawo sai a gyare nan

ɗ

in"

Rungume shi kawai tayi ya sa hannu yana dan shafa bayanta kan ta

ɗ

ago sai ta sake jin jirin

yamutsa fuska tayi, ya shiga mota don bai kula ba itama ta zaci ma stress ne

don haka ta koma

ta musu bayanin za su je Fombina ko sati biyu su yi za'a

ɗ

an gyare nan

ɗ

in kuka kam kawu har

ya rasa hawaye ya rasa bakin godiya a haka suka

ɗ

auki duk abinda za su

ɗ

auka aka adana

kayan abincinsu a daki guda suka

ɗ

auki duk wani abu mai

muhimmanci, yaranshi maza

manyan uku da mata shidda na Inna Asabe uku na Inna Larai biyar suka bar garin zuwa

Kaduna.

Kai tsaye gidan Mammi suka yi masauki jannah ta turo abinci ko da Abeeha ta gaya mata da

baƙi suke ta turo daga restuarant, a masau

kin baki aka sauke su suna ta mamaki da santin

gidan, Ita dai Afeefah su Suhaila ta ja zuwa

ɗ

akinta ta musu wanka ta duba cikin tsarabarsu da

ta musu na musamman ta fidda kaya ta saka musu suka ha

ɗ

e babban parlor aka ci aka sha kan

kowa ya nemi makwanci

don sun gaji, sai da ta tabbatar sun yi bacci ta watsa ruwa ta shirya

cikin wani Red kayan bacci da yayi mata kyau sossai marabarshi da babu ka

ɗ

an ne ta nufi

ɗ

akinshi...

Yana jingine da gado yana jiranta suna ha

ɗ

a ido suka Sakarwa juna murmushi mai ƙ

ayatarwa,

yanga tayi ta mishi Dukda kunya dake

ɗ

awainiya da ita barin killer looks da yake binta da su har

ta iso gadon ya fusgo hannunta ya manna ta kirjinshi yana matse ta a lokaci

ɗ

aya suna sauƙe

ajiyar zuciya a tare

A kunnenta ya ra

ɗ

a mata

"Kina k

ashe ni da raina Gimbiyata"

Ta

ɗ

an

ɗ

ago bai tsammata ba ta ha

ɗ

e lips

ɗ

insu kaman jira kuwa ya mirginata kasanshi ya

mata rumfa yana bata wasu kisses da suka sake matar da ita a kaunarshi hannunta na yawo

bisa bayanshi zuwa keyarshi tana mishi susa, gasp

ing air yayi ya raba lips

ɗ

in suka yi murmushi

mai sauti ya sake mayar da lips

ɗ

in yayi mata kyakyawar Kiss

Ta raba fuskansu tana shafa kanshi hancinsu ha

ɗ

e da juna suna musayar numfashi ta ce

"Na gode sossai Na gode kwarai haƙiƙa Allah ya wanke min z

uciya ya ba ni mijin marainiya, ya

ba ni kai ba tare da wayo ko dabara ta ba a koyaushe ba ni da abin fa

ɗ

a a gareshi sai

Alhamdulillah. Ina roƙon Allah akan duk ranar da za ka ha

ɗ

u da shi, Fuskarka ya zama mai

annuri da sheki fiye da yadda yake a yanzu,

ya rabautaka da kar

ɓ

ar kyawawan sakamakonka a

cikin tafin hannunka na dama sannan ya ce

"I am pleased with you" ya ha

ɗ

a mu gaba

ɗ

aya a aljannah madaukakiya ya ba ni dama da ikon

Zama shubagar matayenka a aljannah. Ina ƙaunarka Ya Sameer...Ina ƙaunarka Y

a Rayyan ina

matukar sonka Ya Saraki"

Hawayen dake zuba mata yake bi a hankali da harshen shi yana

ɗ

aukewa cikin wani salo

zuciyarshi ƙal yayi fixing gaze

ɗ

in shi cikin idanunta

"I love you. love you more than anything Afeefah, ban ta

ɓ

a jin son wani

abu yadda nake jin naki

ba, I love you more than myself. I will always love you. I will love you till the end of my time. No

words can express how much love i have for you. I will alwavs be here for you no matter what

kin ji? Babu abinda zan miki da zan

ji yayi yawa you are my favorite girl nd my only blessing"

Daga nan ta dafa chest dinshi sai ya koma kwance ta dane jikinshi da kanta ta shiga gigitashi

abinda bata ta

ɓ

a sakewa tayi ba ta yi shi a ranar ta goge mishi hadda sai gashi yau ma yana yi

mata

kuka don ta gama da rayuwarshi in dai ta fannin ne.

Washegari sun tashi da mummunan labari don Uncle Usman ya rasu labarin ya ka

ɗ

a ta don

fa

ɗ

uwarta kawai suka ji hankalinsu ba karamin tashi yayi ba barin ma Rayyan a hannunshi ya

ɗ

auketa suka tafi asi

biti don duk abinda za su yi sun yi matsayin shi na likita ya kasa farkar da

ita yana jin panic akan ciwon Mammi amma bai san Meyasa duk abinda ya shafi Afeefah na

fitar da ragwantakanshi a fili ba, tsoro da fargaba ya sa ya manta yadda ma ake aikin liki

tacin

sai a asibitin ne aka samu ta farfado nan suke samun labarin tana da shigar ciki kuma razanar

da tayi har ya fara barazana ga

ɗ

an cikin nan ya saka aka yi mata allurar bacci don ta huta

sossai.

'Yan uwanshi sun yi rawan gani da su Sulaiman ak

a sallaci uncle Usman aka kai shi

makwancinshi dogon takarda da ya roki sulaiman rubuta mishi ya ba Rayyan akan idan ta dawo

daidai sai a bata.

Kwanan ta biyu kan ta dawo cikin hayyacinta tayiwa su Suhail kuka ba na wasa ba don maraici

babu daa

ɗ

i ta

kuma yi alkawarin rike su fiye da ƴaƴan cikinta har illa masha Allah.

A kwana na hu

ɗ

un suka juya Fombina, anan ne Kawu suka san basu ga komai ba baki sake

suke bin irin girma, tsaruwa da ma kyaun masarautar irin mulkin da ake shimfidawa ko a

mafarki b

asu ta

ɓ

a mafarkin halartar irin wannan wuri ba sai gashi wacce suka raina ta zama

sanadiyar da ake zube musu, sun yi kuka kaman me don sashe na musamman aka sauke su

mai martaba da Ammi suka tura ake musu hidima wane wasu masu ku

ɗ

i.

Ammi da mai martab

a kaman su hadiye Afeefah jin labarin cikinta, soyayyar mijinta kuwa ya

ninku fiye da yadda yake jinta a da su Suhail sun zama 'yan gata don a take aka tsara musu

dakunansu Mai martaba ya sa aka cike musu wardrobes da kaya Ammi ma ba'a barta a baya

ba d

on abinda za ta yiwa jikokinta shi take musu har ma sun Fara ƙiran Afeefah da Ammah

Ryan kuma Abbu, school na musamman ya saka su masu musu hidima ma daban aka ware

don Afeefah laulayi mai wahalarwa take.

Satin su Kawu uku suka koma bayan Rayyan ya sa

ya mishi babban waya an hada su da goma

sha tara na arziki suka koma, gidan su ya zama daga cikin gidajen da suka fi kowanne kyau a

garin

ɗ

an daidai kuma a kayace sai ya tuna akurkin da suka warewa Afeefah take rayuwa lallai

Allah ya nuna musu ikonshi s

un tuba har sun rasa bakin tuba, a kuma satin da suka koma aka

fara gudanar da aikin gidauniyarta.

Sai ga kujerar Umura da Rayyan ya biya musu har da su Mai martaba za su tafi da su Abeeha,

sun yi murna barin Afeefah da bata ta

ɓ

a zuwa ba za dai tayi k

ewan yaranta cikinta na wata

hu

ɗ

u suna gama second semester exams suka chale ƙasa mai tsarki ranar da ta fara ganin

ka'aba tayi kukan da sai da tayi zazzabi bata ta

ɓ

a ganin abu me kyau da natsuwa ba irin shi

duk rayuwarta, ta zube wurin ta yiwa iyayenta

da yan uwanta da ta rasa Adu'a har sai da

miyaun Bakinta ya kafe, sun yi sati uku chan sayayyan baby kuwa kowa yi yake ba Ryan ba ba

Ammi ba ba su jannah ba, daga Saudi sun tsaya ka

ɗ

an a Turkey sun yi sayan kayan

ɗ

akin su

Aisha ana dawowa Nigeria Aka f

ara hidimar bikin su.



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

ADABI WRITERS ASSOCIATION

*FREE BOOK*

*Wannan shafin naki ne Uwar

Ɗ

akin Damisa namu angon Nyla Ƙani ga Didi kuma Uban Didi.

Nana Halima ko na ce Leemar's delicious mai abincin 'yan gayu...Allah ubangiji ya ƙara miki

basira da hazaƙa ina godiya ƙwarai

🥰

*

*FINAL PAGE*

*60*

Zaune suke a cikin ƙayataccen hall

ɗ

in da

ake shan hidimar bikin Autan Mammi da Autar Ammi

waenda duk yanzu suka zama shalelen Ammi kuma angwayen ma duka 'ya'yanta, Ryan na

zaune bisa wani table riƙe da hannun Afeefah sun yi azabbaben kyau cikin outfit

ɗ

insu na Soire

party wanda english party

ne duk mazan shigar suite suka yi matan english dress, Farin suite

ne jikinshi da baƙin shirt daga ciki bakin takalmi da baƙin hankey da ya

ɗ

an leƙa bakinshi daga

aljihun, gashin shi ya sha gyara ainun fuskarshi sheki yake kowa ya ganshi ya ga cikakken

namijin da yake cikin kwanciyar hankali da jin dadi.

Tana sanye da wani doguwar riga na tsadadden sugar lace da ya bayyana cikinta da ya taso

yayi mata kyau ainun, ta saka gyale da ya tafi da kayan tayi wrapping kanta ta sha make up da

ya matuƙar zama

mata wanda mijin nata ke ta bacin rai akanshi don kishi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login