Showing 39001 words to 42000 words out of 174924 words
ya sauƙo kan ya bu
ɗ
e motar ya sanyo jiki.
Yau sanye yake da wata farar kaftan da aka yi wa
ɗ
inkin zamani ya matuƙar zauna mishi kuma
farar fatarsh
i ya ƙara haskaka, daga takalmi har agogon fatar dake
ɗ
aure a tsintsiyar hannunshi
farare ne, kanshi babu hula sai kwantaccen gashin shi na ainihin Fulanin asali da ke sheƙi,
ganin Dr Sulaiman ya
ɗ
an ba saleem mamaki shi ma kuma Sulaiman ganin su ya sa y
a taso
daga jikin motar shi ya isko su Saleem ya fara miƙawa hannu fuska a sake suka gaisa kan ya
miƙawa Ryan shi ma ya kar
ɓ
a suka gaisa cikin 'yar nuna sanayya amma fuskar nan kadaran
hadaran.
Magana suka cigaba da yi da salim da ta shafi Lafiyar Af
eefah shi dai Rayyan tun da suka gaisa
ya zaro wayanshi ya kuma mayar da hankalinshi kai don hirarsu ba huruminshi bane.
Tun da ta hango su gabanta ya yanke ya fa
ɗ
i, abin da za ta cewa saleem ya kawo Sulaiman
gidan ke ta kai komo a ranta, tafiya take
tamkar hawainiya saboda bugun zuciya, su ukun duka
kwarjininsu ya wani rufe ta tun kan ta iso inda su ke, Zaratan samarin masu jini a jika cikakkun
maza kuma kamilallu, kowanne kuma gwani ne a nashi fagen kyaun da kamala.
Ji ta yi kafafunta ba za su i
ya daukar ta ba a sadda mai fararen kayan ya
ɗ
ago idanu suka shige
zuruf cikin nata.
"Rayyan!"
Sunan ya yi ringing da matukar ƙarfi a kwakwalwarta, wannan idanu ba za ta ta
ɓ
a manta shi ba
tuni ya mayar da kanshi kan wayanshi amma ita ta daskare ta kasa
motsa kowani ga
ɓ
a na
jikinta, idanunshi sun fi yanayi da na maguna kwayar wani surkin kala ne da kan rikita lissafin
duk wadda ya zubawa su, ƙasan lid
ɗ
in tamkar an zana mishi kwalli zirrr baƙi sidik hakan sai ya
kara saka idanun zama na daban da saura
n mutane, idan idanun suna duƙe za ka zaci a rufe
suke saboda tsawon lashes
ɗ
in sa ga su baƙake kaman gashin kansa da na girarsa.
"Afeefah!!"
Saleem ya fa
ɗ
a da
ɗ
an karfi a karo na uku, firgigit tayi ta dawo hayyacinta.
"Ƙaraso mana kin tsaya daga cha
n"
Bai sake magana ba har ta ƙaraso inda suke daga shi har Sulaiman idanunsu na a kanta.
Da kyar ta iya bu
ɗ
e baki tace
"Sannu da isowa Ya Saleem"
"yauwa Afeefah"
"Ina yini?"
Kai kawai ya
ɗ
an gya
ɗ
a mata hakan ya sanar da ita cewa lokacin da ya kamata
yayi magana da
ita ya wuce.
"Yaya Sulaiman ina yini?"
Muryarta da ya karye ya ƙara sanyaya yana fitowa a slow,
ɗ
ago ido Ryan yayi ya kalleta daidai
tana ce mishi shima Ina yini? Ya kau da kai kaman bai gane da shi take ba, daga shi har
saleem sun fa
himci chanzawar muryarta, shi Ryan kam ma mamaki ne fal ranshi don a yanzu
abin da ya sa ya sake kallonta tuna abin da saleem ya gama fa
ɗ
a mishi bayan ya
ɗ
auko shi
daga Airport wai son yarinyar nan yake, in ba janyowa kai raini ba shi bai ga abin ba ya t
abbatar
a auren ƙauye sun kusa ajiye irin ta. Tsaki ya ja a fili yana furta
"Man we talk later!"
Ya fa
ɗ
a cikin muryarshi mai cike da ginshira sai Muryar ya bata tsoro ta tuna ranar da yake
daka mata tsawa da hanzari ta
ɗ
ago idanu ta sake kallonshi, y
a miƙawa Sulaiman tender
fingers
ɗ
in shi da kaman zai fidda jini don haske da taushi suka yi musabaha, yana kokarin
bu
ɗ
e mota idanunshi suka sake shige wa cikin nata, daga ita har shi suka yi saurin kawar da
idanun ya shige ya ja ya bar gidan.
Saleem
ya dubi Sulaiman ya ce
"Nima kaman zan shiga daga ciki jikina kaman an min duka"
Sulaiman na murmushi yace
"Ai dole, a huta gajiya mazan fama"
Suka yi musabaha kan ya nufi ciki, ya zaci Afeefah ma za ta yi wa Sulaiman
ɗ
in sallama ta biyo
bayanshi sai
ya
ɗ
an waiga nan ya ga sun matsa jikin motar Sulaiman
ɗ
in yana mata magana a
hankali ita kuma tana dariya, tuni duk wani walwalar fuskarshi ta kau, ranshi ya shiga suya bai
iya ya shiga main parlorn ba ya bi ta baya ya haye sashenshi, backpack
ɗ
in kawai
ya ajiye ko
zama ya kasa yi ya dawo jikin Window yana kallonsu, kusan mintuna talatin suka yi suna hira
kan ya ga Sulaiman ya bu
ɗ
e mota ya fiddo wasu ledoji ya miƙa mata.
"Ga shi umma wai na kawo miki"
Tayi murmushi mai kyau cike da jin daa
ɗ
i tace
"Allah sarki umma, ka yi mata godiya na ji daa
ɗ
i sossai Allah ubangiji ya kara girma da lafiya"
Wayanshi ya zaro yana furta
"Ko kuma ki yi mata da kan ki ba"
Ido ta zaro kan ta yi magana ya shiga ƙiran ummar, bayan ta
ɗ
aga da sallama ya ce
"Ummar mu ga
Afeefah tana so ta miki godiya"
Kaman za ta nitse haka ta kar
ɓ
a ta shiga gaisheta tana yi mata godiya, Albarka Ummar tayi ta
sanya mata kan suka yi sallama ta miƙa mishi wayar tana
ɗ
an tura baki na fushin yadda ya
saka ta jin kunya, murmushi yayi
"Kar
ki sa na narke fah Afeefah"
Tayi murmushi
Ya miƙa mata wani leda mai girma da farko kin kar
ɓ
a tayi sai dai da ya matsa ta kar
ɓ
a
ɗ
in tare
da godiya suka yi sallama ta nufo ciki.
Da hanzari Saleem ya
ɗ
auko wayanshi ba ta ko kai ga shiga
ɗ
akinta ba ta
ga saƙon shi
"Menene ke tsakani ki da Sulaiman?"
Muƙut haka ta ha
ɗ
iye wani miyau kaman yana gabanta, da sauri ta shige
ɗ
akin ta ajiye ledar
tare da zame mayafinta ta jefa kan katifa ta fara safa da marwa cikin tunanin amsar da za ta
bashi, sam bata
so yayi fushi da ita da kyar ta iya rubuta mishi
"Babu kawai kyautatawa ce da suke min shi da ahalinshi"
Shiru ba reply, ta san ba wai ya yarda bane kuma kila shirun nan da ya yi fushi yayi, ta kasa
zaune ta kasa tsaye haka ta yi ta saƙe-saƙe ita ka
ɗ
ai
, ƙiran Magrib ne ya katse ta jiki a sanyaye
ta shiga bayi tayo alwala ta zo ta gabatar da sallah ta zauna nan tana karatu.
Sulaiman kasa zuwa office yayi haka kawai yake sake tariyo kallon da saleem ke yiwa Afeefah,
ji yayi ko ya je office ba zai ta
ɓ
uka komai ba yana buƙatar shawara da mahaifiyarshi don tamkar
ƙ
awarshi haka take.
"Wash Allah na!"
Ya fa
ɗ
a yana kwantar da kanshi a kan kafafunta, ta sa hannu ta shafa sumanshi
"Ya dai likita?"
"kawai gajiya ne umma"
"fa
ɗ
amin gaskiya ko dai kai d
a surkar tawa ne?"
Ya
ɗ
an yi shiru kan ya ce
"Ina tunanin umma saleem na son Afeefah, ko dai ita bata sani ba ko kuma ta sani tana min
wasa da hankali ne"
"Saleem shi ne
ɗ
an masu gidan da take aiki?"
Kai ya gya
ɗ
a mata
"Kuma Baaba ta tabbatar min ka
man yarinyar tana shan wahalan gidan aiki haka ne?"
Nan ma ya gya
ɗ
a kai fuskar shi babu walwala
"Kaman saleem
ɗ
in ne kawai yake taimaka mata, kuma kaman ba ta da kowa don dole ne
kawai take zaune gidan"
"Ka kwantar da hankalinka Sulaiman, kila ba soyay
yar ba ce tsakaninsu sai kyautatawa don ya
na tausayinta, kila kuma yana son ta
ɗ
in amma yana tsoron bayyana mata don iyayenshi, zai
ma iya yiwuwa ya sanar mata
ɗ
in amma ta ƙi bashi ha
ɗ
in kai don babu macen da za ta yi
kuskuren jefa kanta inda ta san ba
'a ƙaunarta ko kuma inda za ta sha wahala"
Numfashi ya sauƙe
"Umma haka kawai nake jin kaman ba zan sameta ba"
"Ka cigaba da kyautata mata domin zuciya tana son mai kyautata mata, idan har matarka ce za
ka aureta, ni ma zan so ka sameta don na tabbat
ar wacce ta iya mallake zuciyar My Son ba
ƙ
aramar nagartaccciyar mace ba ce"
Ya miƙe zaune yana murmushi
"Umma za ki fara taya autocinki zolaya ta ko?"
"Ai gaskiya ne sabon shiga, duk ka bar komai obvious sai gano ka muke yi dubi duk yadda ka
ru
ɗ
e dag
a sanin tana da wani saurayin"
Ta ƙarasa da dariya.
"Duk ba za ku gane bane umma ni dai na yi nan"
Yana ji tana cewa
"Toh zo ka ganar da mu mana"
Yayi murmushi kawai. Allah ya gani shi karan kanshi ba zai ce ga sadda ya fara jin son Afeefah
a ranshi
ba, kawai dai ya san ta yi mishi kyau ranar da ya fara ganinta, sanyin muryarta idan
tayi magana sai yake jin tamkar ƙanƙara ake zuba mishi. Ko da ta bar asibitin bai wani sa hope
ɗ
in sake ganinta ba amma daga ranar da ya je ya isketa cikin fitar hayyaci
sai ya ji tamkar an
soki zuciyarshi da mashi barin ma da ya gama fahimtar tana shan wahalar rayuwa a gidan,
sannan ya san babban burin ta a rayuwa shi ne ta yi karatu ta zama wata public figure da za'a
yi alfahari da ita, kaman tana da wani ciwo ne da
take jin ba zai ta
ɓ
a warkewa ba har sai ta yi
nasara a duniyar ta, ba ya jin zai iya bar wa saleem ita za su buga wasa ne duk wanda ya iya
allonsa ya wanke.
A daren da misalin ƙarfe tara ya ƙira layinta, ta gama wanke-wanken dare kenan da yau yayi
ya
wa sossai saboda abincin da aka yi kalolin daban-daban, sai duba wayan take ko za ta ga
saƙon saleem don gaba
ɗ
aya ranta babu walwala, ko da suka ha
ɗ
u ko kallonta bai yi ba kuma ta
sake mishi saƙo babu reply.
"Assalamu Alaikum warahmatullah"
A natse
ya amsa
"Wa'alaikissalam gimbiyar mata"
Tayi ignoring sunan da ya ƙiratan
"Ka koma gida lafiya?"
"Da an damu da ni ai da an neme ni, ni da ya zama dole na ba gashi na kira ba. Ya kike?"
Har za tayi magana ya katse ta
"Wait!! Kina lafiya ko? Ya na ji
muryarki duk cike da damuwa da rashin Walwala ba yadda na
bar ki ba?"
Ta
ɗ
an ja numfashi tana tafiya kwance daga zaunen da take jingine da gini.
"Kaina ke
ɗ
an ciwo"
"Eyyaa so sorry, kina da ORS?"
Ta girgiza kai tana amsawa da
"A'a"
"Ki sha pcm da s
afe zan zo in auna jinin ki sai in taho miki da ORS
ɗ
in, ciwon kai bashi da daa
ɗ
i
musamman ga ke da jininki sauƙa yake kuma kin san ya fi high BP hatsari"
Idanu kawai ta runtse bata san me zata ce ba tunda ta riga ta yi su
ɓ
utar baki ta ce kanta na
ciw
o zuwa kam sai ya zo to kuma saleem da har yanzu bai sauko daga fushin
ɗ
azu ba fa?
"Kina ji na kuwa Afeefah?"
"Eh ina ji, na ce da ma ka barshi in na yi bacci zai daina"
"hmmm ke dai kawai in na zo
ɗ
in zan ƙira ki, kwanta ki huta Allah ya baki lafiya"
Yana kai nan ya katse wayan ba ya so ta hana shi zuwa haka tayi ta juye-juye har bacci ya sure
ta.
Washegari tana gama goge-goge ko
ɗ
aki bata koma ba sai ga ƙiran shi, gate kawai ta wuce
don ta kar
ɓ
a da sauri kan saleem ya tashi ya ganta
"Sannu da
zuwa"
"kin tashi lafiya?"
Yayi tambayar yana ƙare mata kallo, ita kam ko me ta saka kyau take mishi
"Alhamdulillah ya su umma?"
"Umma na gaishe ki da jiki ta ce in miki sannu"
"Na gode sossai"
Leda ya fitar ta zare ido, ko kayan jiya bata bu
ɗ
e ba sab
oda damuwar fushin saleem da ita
yanzu kuma ya sake ciko leda? Shi kam ba ya gajiya ne?
"Hidimarka na yawa a gareni Dr. Na kan rasa kalaman godiya a gareka, wani lokacin sai in ji
tamkar ba na kyauta maka don ka fara ƙaunata tun ba ka san wacece ni ba
! Ban san ya za ka
kar
ɓ
eni ba a duk ranar da wani ya tare ka ya ce maka Afeefah annoba ce!"
Kallon bana fahimtar zantukan ki yake mata daidai saƙo ya shigo wayar ta sanin saleem ne ya
sa dole ta bu
ɗ
e tana ta ƙoƙarin ha
ɗ
iye kukan dake zuwar mata
"Ki s
allame shi za mu yi magana"
Ta
ɗ
ago ta kalli Sulaiman da har lokacin idanunshi ke kanta.
"Zan shiga ciki za mu yi magana"
"Saleem
ɗ
in ne ya ce ki sallameni?"
Ya fa
ɗ
a cikin wata murya yana ƙara tsare ta da idanu.
Ba Ta yi magana ba ta mayar da kanta
ƙ
asa kawai.
"Ya za ki saka ni a duhu kuma ki tafi ki bar ni ciki? Me kike nufi a tare ni a ce ke annoba ce?
Mutum ya ta
ɓ
a zama annoba ne Afeefah?"
Muryar ta na rawa tace
"Kwarai Dr. Sulaiman da za ka iya da ka yi tattaki zuwa Dutsen-wai ka tambayi wace
ce Afeefah
kamal ina da tabbacin bayan nan ko mai sunana aka ƙira maka za ka gudu! Umma ta kar
ɓ
e ni
ne domin itama bata san wacece ni ba don babu uwar da za ta kar
ɓ
eni matsayin surka muddin
tana ƙaunar
ɗ
an ta"
Ranta zafi yake mata, tana maganar ne tana
tuna mahaifiyar saleem da kyamatarsu gareta ta
wani
ɓ
angaren kuma bata ga laifinsu ba don ba laifi bane mutum ya kare abin da yake so.
"Ka yi haƙuri ka tafi Dr. bana so sai ka zurfafa kasan ni wacece in karya maka zuciya, na tafi
ciki"
Tana kai na
n ta nufi ciki ta bar shi tsaye, hawaye take zubarwa ba wai duk cikinsu babu mai
nagartar aurenta bane sai dai tana ji babu inda za'a kar
ɓ
eta matuƙar an san wacece ita!
Ta
ɓ
on nan da bata san mafari ba ba zai ta
ɓ
a goguwa a tarihin ta ba, tabo ne mai ra
ɗ
a
ɗ
i da har
Abada za ta cigaba da rayuwa cikin gangar jikin da ruhi mai tarin buruka suka mutu... Da
saleem ta ci karo a sadda ta shawo kwanar
ɗ
akinta ido kawai ya zuba mata ko da ta zo bata
tsaya ba kawai ta wuce shi yayi saurin shan gabanta.
"Afeefah
saboda Sulaiman kike
ɓ
ata rai da ni?"
Hawaye take yi wadda ta kasa sarrafa su cikin rabuwar murya tace
"Ba saboda shi bane yaya saleem"
Ta sake yunkurin wucewa ya sake tare ta
"Ban gane ba bayan ga idanunki nan suna zubar da kwallah Afeeefa?"
Cikin Mu
ryar kuka ta shiga cewa
"Ina kuka ne saboda na gaji da yaudara ta da zuciyata ke yi na cewar zan samu farin ciki, ina
zubar da hawayene saboda na farka daga mafarkin da bashi da tabbas"
Shesheka ta ja tana kallon cikin idanunshi
"Ka gaya min Yaya salee
m a cikin ku biyu da waye zan dogara? Da Kai da mahaifiyarka ta yi
Allah ya isa muddin ka yi min maganar da ta wuce ta minti
ɗ
aya ko da Dr. Sulaiman da bai san
wacece Afeefah ba?"
Wuce shi kawai ta yi don ta san ba zai amsa ba saboda minti
ɗ
ayan ya ri
ga ya wuce hakan ya
kara rura wutar zuciyarta ƙarfin kukan ya ƙaru, jakar hannunshi ya bi ta har cikin
ɗ
akin ya ajiye
ya tsaya ya zuba mata idanu yana jin kukanta na sukan zuciyarshi, idanunshi suka sauya
sossai tausayinta da ƙaunarta suka ninku a cik
in ranshi.
Samha da ke tsaye jikin pampo ta sake hanci da baki tana kallon su ta kwasa da gudun tsiya ta
kamo hannun mommy
"Mommy zo zo zo ki ganewa idanunki wallahi Ya Saleem ne
ɗ
akin Mayyar chan..."
Mommy har tana tripping garin sauri suka nufi bay
an a lokacin suka hangi bayanshi ya fito ya
nufi hanyar waje, duk su hu
ɗ
u suka nufi
ɗ
akin kowa da bala'in da ke cin shi a rai...
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wat
tpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gureenjoh
*FREE BOOK*
*017*
18hours Earlier
Kanta a ƙasa tun da Sulaiman ya fita daga gidan tana tsaye ne jikin taga tana kallonsu tun
Shigowarshi da ma isowar su saleem da tafiyanshi bayan ya ba Afeefar Abu a led
a, bata ta
ɓ
a
sanin haka so yake ba sai da ta fa
ɗ
a komar Sulaiman zuciyarta yayi mata wani irin nauyi,
tsananin haushin Afeefah take ji kaman ta samu bindiga ta harbeta kowa ya huta, a yanzu ma
bata san hawaye na zuba mata ba sai da ta ji an dafa ta.
Ɗ
ago kai tayi ta kalli Samha sai ta duƙar da kan again tana share hawayen fuskarta
"Sameera me ke damun ki haka? Menene ya sameki kike kuka?"
"Babu Samha"
"A'a Sameerah ina fa lura da ke kwana biyun nan duk