Showing 126001 words to 129000 words out of 174924 words
ka manta da mu gaba
ɗ
aya ai shiyasa ban ga
ka kawo gaisuwa ba..."
Har lokacin yana dan murmushi yace
"Wani abin ake mantawa amma wani ya fi ƙarfin mantuwa Mama, za
n zo in shaa Allahu ban
gama warware gajiyar aiki bane. Na bar ki lafiya"
Yana kai nan ya wuce ta Gaab
ɗ
o ya bishi da sauri.
Da kallo ta bi bayanshi sama da mintuna biyu kan ta juya ta nufi sashen na mai martaba.
****
Saleem na sauke waya ya kall
i Mommy dake zaune cikin kujera a sabon gidansu da suka dawo
komai na ciki sabo ne kuma a tsare gwanin kyau da
ɗ
aukar ido yace
"Mommy kin ji ikon Allah ko?"
Duk su Sameera idanu suka mayar kanshi mommy tace
"Me ya faru?"
"Mommy ashe Rayyan jinin sar
auta ne, mahaifinshi shine Laami
ɗ
on Fombina."
"Da gaske kake ko wasa?"
Cike da dumbin mamaki mommyn ta jefa mishi tambayar
"Wallahi da gaske mommy yanzu haka yana masarautar su ashe ƙanwar shi ce aka yi
kidnapping suka je suka samu sa'ar tseratar dasu,
gobe duk su Afeefah za su tafi chan nima
yanzu zan sayi ticket"
"ikon Allah ikon gaske, wato a wannan duniya ka kalli mutum ne kawai baka san waye shi ba,
No wonder yake da
ɗ
abi'ar sarautar... Ikon Allah wannan abin mamaki dayawa yake"
Sadiqa tace
"Oh wa zai tuna Afeefah za ta iya sa'ar zama matar irin wannan mutumi? Yanzu mu fa ko
kallonshi sai da hanya...waye bai san irin tarin dukiyarsu, karfin mulkinsu da izzarsu ba!"
Samha tace
"Gaskiya tayi dace kam tsuntsu daga sama... Mun mata murna Allah
ya cigaba da basu zaman
lafiya ha
ɗ
e da zuri'a dayyaba"
Duk suka amsa da Ameen amma mamaki da tsoron Allah na sake rufe su rufff.
Saleem ya miƙe ya fice daga gidan.
****
Kitchen ya shiga kai tsaye bayan shigarshi sashen ya dafa indomie don babu ab
inda babu na
girki cikin babban kitchen
ɗ
in komai na zamani komai kuma fess kaman ka lashe don walwali, a
plate ya juyo ya dawo parlor hannunshi
ɗ
aya rike da ruwa yana gama ci ya mayar da kwanonin
ya wuce
ɗ
aki bai samu ya Kira Abeeha da ya ga missed cal
l nata ba saboda lokacin masallaci
dake kokarin ƙurewa ya sauya kaya zuwa wasu Fararen jumpha hadadden
ɗ
inki 'yar ciki da
babbar riga ya fita yayi kyau ainun daga ka ganshi zaka san yaro da ku
ɗ
i ne abokin tafiyar
manyan, ga sarautar amma ya tafi da tsan
tsar wayewa, ilimi da sanin kan tsarin shiga.
Hula da takalmin da ya saka duka farare fatarshi sai shining yake Dukda ma ya
ɗ
an yi duhu
ka
ɗ
an saboda zaman da suka yi daji amma fess yake ba ma zaka gane ba idan ba ka san shi
ba, turare ya feshe jikinsh
i da su kala daban daban kan ya zari wayanshi ya fito tuni duk suka
miƙe dogaran suka fara zabga mishi kirari ya
ɗ
aga musu hannu don bai cika so ba yayi gaba
suka rufa mishi baya har mota, Dukda masallacin ma a cikin masarautar yake sai dai akwai 'yar
n
isa don haka dole mota ya shiga suka yi har motoci uku da dogaran suka nufi masallaci.
Mai martaba na shiga shima ya iso ya shiga nan aka fara huduba bayan an gama tsaf aka
gabatar da sallah kaman yadda addini ya tanada aka yi adu'o'i kan aka shiga wat
sewa a
hankali, daga nan fada suka nufa don sarki na son ganinshi yana isa gaban manya jagoran
addini da al'ada na fulani wato Laami
ɗ
o ya gabatar dashi a matsayin Ciroman Fombina kuma
Yarima Fuunange na ƙasar Fombina (Yariman Matasa) a take aka mishi ra
wani fari ƙal mai
kamshi wow ya fita kaman ka sace shi ciki, kasancewar wurin akwai yan jarida kala kala tuni ya
fara zagaya duniya.
Turaki ne ya kar
ɓ
i abin magana ya gabatar da kanshi kan ya ce
"Ciroma alhakina ne da in sanar maka aikin matsayinka,
na san ka riga ka san Ciroma shine
wanda aka
ɗ
auka matsayin
ɗ
an gado ko mai jiran gado. Yarima Fuunange wato Yariman
Matasa kuwa mun bar maka goben matasan mu ne a hannunka, kai ne shugabansu wurin
ganin sun cimma al'adar mu na fulani bisa kan daidai wa
to:
• Koyon Pulaaku (hakuri, ladabi, kunya, jarumta).
• Koyon sana'a ko aikin iyaye (kiwo, noma, ko fatauci).
• Haskawa a cikin al'umma ta hanyar waka, rawa, da wasan al'adu da gargajiya.
Muna yi maka Fatan alkhairi da Fatan Allah ya baka ikon sauke wa
nnan nauyi da aka
ɗ
ora
maka"
Tuni sarkin busa ya fara busa algaita mai daa
ɗ
in sauraro dogarai suka shiga jefo kirari daban
daban, ya miƙe tsaye ya isa gaban mahaifinshi yayi godiya ya juya aka yi mishi rakiya da
wannan busa da sarewa
"Taaakawarka la
fiya
ɗ
an sarki jikan sarki kuma uban sarkin gobe, kaaaareka Ciroman duk
duniya Yariman Matasa gaba saalaamun baya salaaamun, maƙiyanka fadawarka
ɗ
aawisu
sarkin ado... Kyaun
ɗ
a shi ne ya gaji mahaifi kaareka Ciroma"
Abin da ake ta nanatawa kenan busa da
sarewa na tashi har parlorn baƙin shi na sashenshi
inda anan zai gana da 'yan jaridar da suke jiran shi kan aikinsu.
Zama yayi ya
ɗ
ora kafa
ɗ
aya kan
ɗ
aya yana dan lumshe ido ya bu
ɗ
e saboda gajiyar da yayi ga
chan ƙasan ranshi wani abu na mintsininshi
na kewar abin da zuciyarshi ke mararin ko da
sauraron muryarta ne bai samu dama ba.
"Ranka ya da
ɗ
e Dukda abin da ya ajiye mu anan daban sai dai za mu fara ne da taya ka
murnan shigowa cikin ahalinka lafiya, shin me za ka iya cewa akan farin cikin da k
ake ciki a
yanzu? Menene kuma ya zama babban mukamin bayyanarka a wannan lokaci?"
Murya ya
ɗ
an gyara bayan yayi sallama da Fatan alkhairi kan ya furta
"Komai lokaci ne na yarda da wannan, sannan bafulatani yace Munyal deefan hayre, ko va'i fu
jippan"
(mai haƙuri kan dafa dutse kuma duk nisan jifa ƙasa zai dawo)"
Amsar kenan da ya bayar, dan jaridar ya zaci zai kara wani abu amma sai ya ji shiru sai yace
"Masha Allah, Toh bari mu koma abin da ya ajiye mu anan shin menene ya faru? Ta ya aka yi
taron
al'umma suna jiran ganin waennan miyagu sun kasance Fulani kaman yadda aka jima
ana yi wa Fulani ku
ɗ
in goro sai kuma aka haihu a ragaya?"
"Dama chan kulba ta jima tana
ɓ
arna ana cewa ja
ɓ
a ce, bana manta ina da wani shugaba a
baya da sanadiyar kudin g
oro da ya mana ban ta
ɓ
a furta mishi ni bafulatani bane amma ya kafa
min karar zuka ban ci mishi ba ban sha mishi ba, hakika wannan irin zato na duk bafulatani
ɗ
an
ta'adda ne ya jima yana ciwa dayawa tuwo a ƙwarya.
Ba a tuna baya in ji masu iya magana wa
i gyartai ya ci sarauta, a lokacin da duniya ke kwance
kabilu mabanbanta kan shiga rugagen Fulani ayi wasa tare, a ci abinci tare a sha kindirmo a
dalilin haka har zumunci ya ƙullu sai auratayya ta shiga tsakani. Da tafiya tayi tafiya a sannu
sannu aka
fara kwacewa Fulani shanu da matayensu a rugage kafin komai ya ta'azzara da abin
ya fara zuwa gidan gona da kauyuka sai aka yi musu ku
ɗ
in goro aka far musu da kisa na kan
me uwa da wabi wanda kan iya
ɗ
arsa
ɗ
aukar fansa, dayawa daga cikin Fulanin da suke
rayuwa
a daji babu ilimin addini ba na zamani, malamai babu ruwansu da kai da'awa, gomanti babu
ruwan ta da samar da ingantacciyar ruwa ko makarantun zamani, aka kwace sandunansu na
kiwo aka damƙa musu makamai saboda wani ƙudiri kawai na samun duniya a
ji daa
ɗ
in cin ta da
tsinken sakace.
A hankali ringingimu suka fara yawa ta yadda zaman lafiya yayi mana ƙaura hakan ya shafi har
waenda basu ji ba basu gani ba, shi fa
ɗ
an ta'adda bashi da ƙabila, yare, addini ko jinsi in dai
mutum bai da imani ko wane
ne shi bahaushe, Fulani, kanuri, yoruba ko igbo zai iya kasancewa
ɗ
an ta'adda hasali ma ku sani ba Fulani bane suka aikata mana wannan ta'asar idan ma su ne
suka aikata wa wasu daga cikin mu a wannan karon ba su bane don ma turanci ne tsantsa a
bakin wa
ennan, makamai da abincin da suke ci be yi yanayi da na bafulatanin ruga ba sai na
wayayyen mutum
ɗ
an zamani amma kuma idan zasu yi hausa su kan yi da sigar harshen Fulani
Lallai an jima ana ruwa ƙasa na shanyewa."
Ɗ
an jaridar cike da gamsuwa yace
"B
arka da Yariman Matasa Ciroman Fombina, hakika gwalagwalan kalamanka sun fi yanayi da
na hikima Allah ya sa mu gane. Toh wace hanya kake gani za'a bi wurin dakile wannan al'amari
da ya ta'azzari al'umma yake kuma lalata musu Matasa?"
"Hanyoyin masu sa
uƙi ne ga al'umma amma masu wuya ga gomnati don zai kawo musu cikas
amma idan al'umma suka tashi suka yi aiki a tare za'a iya maganceta cikin sauƙi, hanyoyin za
su iya ha
ɗ
a wa da
• Karfafa tsaro da sa ido a kan dazuka da
hanyoyi.
• Ƙara horo da kayan
aiki ga jami'an tsaro.
• Bincike da hukunta masu laifi cikin hanzari.
• Ƙarfafa al'umma da aikin yi ga matasa.
• Ƙarfafa ha
ɗ
in kai tsakanin al'umma da hukumomi - wato tsaro na gari.
• Ƙin biyan kudin fansa - domin rage ribar garkuwa"
Yana maganan ne y
ana ƙirgasu da yatsun shi cikin aji da iya magana.
Kanshi duk ya ishe shi da ciwo da kyar ya gama sallama da mutane yayi la'asar ya shiga ya
kwanta yana lumshe idanunshi da suke mishi nauyi ainun duk yadda ya washi baccin yamma
bai san ya
ɗ
auke shi ba
don ya sha magani ga gajiya da ya tarar mishi.
***
Idanu kawai Afeefah ke Binshi dashi tun sanar da dawowanshi hasko shi da aka yi ana mishi
sarautar Yariman Matasa da ma hirar da aka yin don live ne a manyan jaridu har international,
Fatan alkhai
ri da ake Binshi da shi da yabon da yake sha duk suna kallo a ipad
ɗ
in Abeehar, ita
dai ta rasa me ke damunta ma hawaye kawai ta fara tsabar feelings
ɗ
in sun zo mata daban
daban, ya mata kyau ba ƙarami ba yadda kuma ya mata ta san yayiwa yanmata dayawa,
kishi
na taso mata sai kuma ta shiga damuwar anya ma a mace ya dauƙeta? Don ko ta wani
ɓ
angare
tana ganin ita
ɗ
in ba tsararshi ba ce, tun daga tsatso, asali, ilimi, dukiya da kuma mulki ba ta
inda tayi matching da shi kenan 'yan uwanshi za su iya ware t
a yadda take jin labarin gidan
sarauta?
Meyasa be neme ta ba? Sukuku haka su Abeeha suka taya ta ha
ɗ
a kayanta akwati biyu suna
ta surutu bata ce musu komai don fa
ɗ
uwar gaban da take fama dashi ka
ɗ
ai ya ishe ta, ko da
suka bar
ɗ
akin kifewa kawai tayi
ta saki kukan da bata san na menene ba, ko abinci bata ci ba
tayi kuka ta koshi har bacci ya
ɗ
auketa a haka wuraren bakwai na dare.
****
Shafa fuskar ipad
ɗ
in take da ake nuno hiran tana kuka, tana ganin yadda yaronta ya girma ya
zama mutum, tana g
anin tarin baiwa da nasaba da Allah yayi mishi tana jin guilt na tauye mishi
wannan hakki tun daga yaranta, tana tuna yadda ta zame kafafunta daga cikin hannunshi tana
tafiya ta barshi a bakon wurin da bai san kowa ba.... Bata ga laifinshi ba don bai zo
inda take ba
itama kunyar fuskantar shi take ji kaman ta nitse.
Turo kofan aka yi aka shigo, ta
ɗ
aga kai ta kalli Aisha, Matashiyar kyakyawar yarinyar da ke
tsananin kama da Rayyan
ɗ
in ta iso gangarta
"Ammi Meyasa kike son sakawa kanki damuwa har h
aka? Baya nan kullum kuka da tunani ba ki
samu cikakken farin ciki ba ya dawo ma baki huta ba? Gashi shi ko ya damu dake tunda bai
tako kafarsa ya zo inda kike ba?"
"Aisha bashi da laifi don bai zo ba, baki san me na aikata mishi bane"
"ko me kika ai
kata mishi uwa fa uwa ce Ammi don Allah tunda ya bayyana cikin koshin lafiya
yana ci yana sha kuma babu abinda ke damunshi ki bar wannan kuka haka ki nemi natsuwar ki"
Da lallami tayi maganan, Ammie tayi murmushi mai ciwo sati uku kenan ko kallonta mai
martaba bai sake yi ba bare har yayi magana da ita, ta san tayi kuskure amma su saurare ta
kan su yanke kowani irin hukunci, tana kuma ganin Aishan bata san zafin dake cikin
Abandoning bane ta tashi gaban iyayenta da gatanta shiyasa take wannan magana am
ma ita ta
san dole sai an dauki lokaci Sameer zai sauƙo.
Karfe shidda ya tashi ya watsa ruwa yayi sallah kan ya kira Abeeha ta
ɗ
auka suka gaisa kan
yace
"Me kaman Muryar jannah nake ji?"
"Eh Yaya ta zo ne da shirin tafiya akan gobe kawai sai mu wu
ce airport daga nan"
"Me zai faru idan goben kuka ha
ɗ
u airport da ita? Mijin yarinyar nan na sakacin barin matarshi
sakaka tana yadda take so fa... Ina Afeefahh?"
Miƙewa tayi
"Bari na kai mata tana
ɓ
angarenku"
"Wayanta fa me ya same shi?"
"Ruwa ne ya
shiga sai ya
ɗ
auke Yaya"
Bai ce komai ba chan kuma ya fara ja mata kunne akan su tabbatar basu bar komai da zai iya
lalacewa a gidan ba tana amsawa har ta tura
ɗ
akin Afeefah da sallama.
"Yaya ta yi bacci fa in tashe ta?"
Ya
ɗ
an yi shiru yana jin ba
daa
ɗ
i kaman ya ce eh sai kuma yace
"Kyaleta..amma sallah fa?"
Sai tayi shiru ya fahimta don haka yace
"Shikenan! Da safe za mu yi magana"
Ta mishi sallama ya katse wayan ita kuma ta fice daga dakin.
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HAN
JI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gureenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*48*
Washegari saboda tarin gajiyar da ke jikinshi bai iya ya farka ba tun bayan Sallar asuba sai
wuraren karfe sha
ɗ
aya, ko da ya kalli time ya san any moment from then sun kusa isa already
Mai martaba ya tanadar da duk motocin da za su
ɗ
auko su daga airport da ma masauki har da
abin da zasu ci kan ya zauna da su gaba
ɗ
aya yadda ya shirya.
Wannan
dalili ya sa kawai ya shiga wanka a natse yake komai cikin sarauta da ya bi jiki, ya fito
ya shirya cikin manyan kaya mint green ne yadin mai
ɗ
an duhu ya mishi kyau ainun ya feshe
jikinshi da turaruka kan ya fito parlor sai karab idanunshi suka sauƙa ak
an kuyangi har biyar da
suke zaune daga chan kusurwan parlorn bai tanka su ba ya shiga kitchen ya ha
ɗ
a tea ya fito ya
zauna tare da crossing legs nan suka fara kwasar gaisuwa kai ya gya
ɗ
a kan ya yi kiran Gaab
ɗ
o
yana cigaba da sipping tea din yana karka
ɗ
a ƙafafu.
"Wa ya aiko su?"
"Uwargida Fulani Adama ce ranka ya dade ya baka yawan rai"
Ya amsa
Bai
ɗ
ago ba idanunshi na kan waya yace
"Duk su bani wuri ba na son ganinsu ka kuma tabbatar basu sake shigowa sashen nan ba"
Da sauri ya amsa ya juya ya
kallesu tuni suka miƙe suka tafi
ɗ
in.
Ba'a jima da tafiyan su ba sai ga kira daga mai martaba dole ya miƙe ya nufi sashenshi, a
zaune ya same shi shima ya samu wuri ya zauna ya kwashi gaisuwa
"Mamanka ta kawo min ƙararka, Meyasa ka kori kuyangin da a
ka tura sashenku? Ka dai san ko
kai baka buƙata matarka tana buƙatarsu saboda hidima"
"Basu yi min bane ranka ya da
ɗ
e"
Murmushi mai martaba yayi
"Toh shikenan zan yi magana da jakadiya sai ta kawo maka wasu"
Shi dai idan ba don mai martaban ba da ba
wata da za'a tura mishi shashe amma bai ce komai
ba.
"Baƙinmu za su iya sauka cikin kowani lokaci motoci na nan suna jiransu a Airport da Wambai
da shi na wakilta ya tarbe su saboda muhimmancinsu"
Ko kan yayi magana aka fara sanarwar Shigowar Mahaifiy
arshi Dukda yadda gabanshi ya fa
ɗ
i
zuciyarshi ya chanza bugu hakan bai sa ya
ɗ
ago kai ba kanshi na kasa har ta samu wuri ta
zauna ta mayar da kanta ƙasa a hankali hawayenta ke diga bisa kan kyakyawar shimfidar
parlorn.
Shiru wurin ya
ɗ
auka kan a ha
nkali Rayyan yace
"Barka da safiya ranki ya dade"
Bai jira amsarta ba ya miƙe zai fice tayi saurin
ɗ
ago kai tace
"Sameer...!"
Chak ya tsaya yana jin sunan har cikin ranshi sai dai yana tuna ranar da ta mishi umarnin cewa
ya manta da ya ta
ɓ
a amsa wanna
n sunan, ya manta ya ta
ɓ
a sanin su a rayuwarshi.
"Kaico na! Kaicon uwar da
ɗ
an ta ba zai iya
ɗ
aga idanu ya kalleta