Showing 69001 words to 72000 words out of 174924 words

Chapter 24 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

zan mishi magana"

Ledar ta ajiye don ji take ko abin ciki bata sha'awar gani, hankalinta ba'a kwance ba ta tashi tayi

ɗ

akinta ko da ta shiga sai da ta sakawa kofar key don ji take kaman z

ai biyo ta ya cigaba da

fa

ɗ

a.



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

*FREE BOOK*

*FATIMA A MUHAMMAD Sirikata kuma namecyna ina

so in yi amfani da wannan dama in miƙa

saƙon godiya da kuma jinjina bisa irin kokarin da kike yi a kan wannan littafi, haƙiƙa ba ni ma da

kalmar da zan nuna miki jin daa

ɗ

i na da kuma yabawa mai tarin yawa wannan shafin naki ne

kiyi yadda kika ga dama d

a shi... Jama'ar gidan haihuwa da hanji conversation room ina ganin

tarin comments naku sai dai lokaci baya bani dama a kullum na shiga a sha fira da ni amma ina

matukar jin daa

ɗ

i kuma ina yabawa ku sani muddin Aminiyar ango(Fatima A Muhammad) ta

amsa w

allahi kaman ni ce nan na amsa. Ina kuma yi muku albishir gobe public holiday za mu

samu damar jero shafuka biyu in Allah ya yardar mana. Na gode sossai*

*27*

Washegari friday har ta je school ta dawo bata daina tuna irin fa

ɗ

ar shi na jiya ba, ita k

am ba

don mammi ta tabbatar mata da sai ta je ai shi zumunci yake so da ita ba tsiya ba, wanda yake

sonka da arziki kuwa ya gama maka komai da babu inda zata je ai zama lafiya ya fi zama

ɗ

an

sarki.

Ko da ta dawo da

ɗ

akin Mammin ta fara ta duba jikint

a suka

ɗ

an yi hira kan ta wuce

ɗ

akinta aka

biyo ta da abinci, sai da ta ci kan ta shiga tayi wanka da alwala ta zo tayi sallah, a gaban mirror

ta zauna tana kallon kanta a yanzu ko ita ta san ta yi kyau, ta

ɗ

an yi ƙiba skin

ɗ

inta na wani irin

yalki don

man da Abeeha take shafawa ita ma shi ta saya mata kuma skin tone

ɗ

in su

ɗ

aya, ta

sake cika tayi kumatu ka

ɗ

an sai ya mata kyau, kwalli ta zana a idanunta bata cika sakawa ba

amma ta san yana mata kyau kawai dai bata son sakawa ne don yana sa idanunta haw

aye sai

wani ruwa ya kwanta ciki kaman mai, dama gasu da girma masha Allah, lip gloss ta shafa ta

miƙe ta tafi gaban wardrobe.

Abaya ta

ɗ

auko wani blue da adon fari egyptian ne ya amshe ta sossai ta saka farar hula don

farin gyale yake da shi sai t

a yafa gyalen ta yi kyau sossai sai ta ji nishadi a ranta, wa zai ganta

ya ce Afeefar Dutsen-wai ce, Mayya kuma annoba? Wa zai ce tagayyara aka so tayi Allah ya

dube ta ya tallafi rayuwarta? Malamin islamiyyarta na makaranta na cewa Allah zai bu

ɗ

e ma

ba

yinsa kokafofin rahama da sauƙi cikin ko wani tsanani muddin ka saka tsoronshi da tawakalli

cikin ranka, sannan zai bu

ɗ

e maka kofofin arziki ta inda baka yi zato ko tsammani ba ko a

mafarki bata zaci ganinta cikin irin wannan gida tana rayuwa ba, tayi tu

nanin za ta tabbata a

bauta da wahala a kasakance amma da Allah ya ce ba hakan bane ga inda ya kawo ta a yanzu.

Da kyar ta bar gaban madubin wurin Mammi ta nufa.

"Masha Allah Daughter ta tayi kyau tabarakallah!"

Murmushi tayi tana zama gaban Mammin

"Mammi zolaya ta fa kike ina kyau anan? Ko fa powder ban shafa ba"

Mammi za ta yi magana kenan Abeeha ta shigo kaman ta jima da Dawowa don ba da kayan da

ta fita ta shigo ba.

"Afeefah Dr. Sulaiman ya kira yana harabar gidan nan"

Mammi tace

"Abeeha g

obe dai tunda saturday ne ku je ki nema mata waya mai kyau"

Murmushi Afeefah tayi tana Miƙewa

"Sai kun dawo a gaishe su, sannan a kula. Abeeha kar ku jima kin san Yayanku"

Da Toh duk suka amsa suka fice daga parlorn.

Ta jima sossai tana tuna Afeefah

a ranta kan ta sauke ajiyar zuciya tana Miƙewa da kyar cikin

yanayin rashin ƙarfi da cikakken lafiya ta shiga cikin

ɗ

aki.

A harabar gidan kuwa suna fitowa Rayyan na parking, gaban Afeefah ne ya fa

ɗ

i zuciyarta ya

shiga doka wa da ƙarfin gaske, a natse

ya bu

ɗ

e murfin motar ya sanyo jikinshi waje Farar

jallabiya ce da daga ganinta zaka san tana da tsada sai maiƙo take yi kirar Kasar dubai don

tana da wani ado mai yanayi da rubutun larabci daga gefen kirjinshi ka

ɗ

an har karshen hannun

hagunshi, hirami n

e baƙi mai layi layi fari ya mishi wani

ɗ

auri a kai yadda Larabawa suke yi ya

zauna mishi sossai yayi kyau, kafafunshi sanye da halfcover Milano baƙa, hannunshi na daure

da wata silver agogo yayinda zoben azurfan dake yatsar shi na kusa da ƙarshe ke ta d

aukar

idanu.

Kallon duk a seconds biyar ta yi mishi don fargaba da ta kan tsinci kanta a duk arean da yake,

baƙar shade na maƙale a idanunshi ba za ta san ya ko kalli iskar da ya kwaso su ba yau ko

Sulaiman dake zaune cikin mota bai kalli sashen da y

ake ba ya shige gidan kamshinshi na buso

musu, Abeeha ce ta iya yi mishi

"Sannu da dawowa"

Hannu kawai ya

ɗ

aga mata wai shine amsar ya shige abunshi.

Motar Sulaiman suka isa Afeefah ta shiga gaba Abeeha ta zauna baya suka fice daga gidan

suna sake g

aisuwa.

Har suka isa shi ne yake hira da Abeeha ita kam tana zaune shiru, shi ya musu iso har cikin

gidan Baaba ta taso ta rungume Afeefah dake ta murmushi a ƙasa ta zube tana gaishe da

mahaifiyar shi Umma ta miƙa mata hannu ta je kuwa ta kama sai ta

zaunar da ita gefenta tana

ɗ

an rungumeta ka

ɗ

an

"Ina ta jin labarin

ɗ

iyata sai yau Allah yayi zan ganta! Barka da zuwa barka da zuwa"

Murmushi Afeefar ke ta yi hakika ta ji matukar daa

ɗ

in irin tarbar da ta samu, kayan kwadayi da

su drinks aka cike musu

gaba da su ita dai kunyar Ummar take ji yadda take ta jansu da hira shi

Sulaiman ya fice Sashenshi da a cikin gidan yake.

Sun jima sossai har aka yi la'asar suka je suka gabatar suna dawowa parlorn Su Fauza suka

fito shirye don wucewa islamiyya suka y

i sallama akan su ma za su zo musu suka fice, basu

jima da fita ba sai ga Sulaiman da matarshi sun shigo, kyakyawa ce kuma fara tasss bata da

wani girman jiki a shekaru kuma da ka

ɗ

an za ta iya fin Afeefar kila su yi sa'a da Abeeha, zama

tayi tana ce mus

u sannu.

Gaisawa suka yi kadaran hadaran, tunda ya ce mata da Afeefah yake ta zuba idon ganin

Afeefar da bata santa ba amma ta yi matuƙar haddace sunan saboda yawan Ambaton da

Sulaiman ke yi musamman in tayi wani abu, sai ta ga Afeefar ma ba wai kyau

ta fita ko ado ba

ha

ɗ

iye abin da take ji tayi ta yi musu sallama ta fice.

Baaba ce ta kawo zancen su kawu tana tambayar Afeefah me yasa suke kiranta annoba? Shiru

ta

ɗ

an yi kan ta shiga basu labarinta daga farko har ƙarshe, Baaba da Umma sun sha kuka

umma ta sake rungumeta tana cewa

"Sannu Afeefah... Sannu! Allah ubangiji ya ƙara miki karfin zuciya da imani ya wanke miki duk

wannan wahalhalun"

Ta amsa da Ameen tana murmushi don a wannan karo bata yi kukan ba illa iyaka Adu'a da tayi

ta bin iyayent

a da Aunty zee.

Sulaiman dai bai iya ya ce komai ba a ranshi yake ayyana Dole ta sha piya-piya don kashe

kanta, dole ta samu saukar jini don damuwar, ya so da ita ce a

ɗ

akin shi a yanzu matsayin

matarshi ya bata duk wata kulawar da ta dace amma gani y

ake lokaci ya riga ya ƙure, Dukda

haka zai zauna matsayin yayanta zai bata duk wani gudumawar da ya dace a rayuwarta daga

yanzu.

Karfe hudu ya maida su sun bar gidan da tsaraba niki niki daga Umma ta kuma roki Afeefar da

ta dinga zuwa mata, har cikin

gida ya dawo dasu suka yi mishi godiya suka nufi ciki.

****

Karfe 3:40 ya fito ya wuce masallaci sai wuraren 4:20 ya koma cikin gidan kai tsaye sashen

Mammi ya nufa don ya duba ta, tana zaune kan sallaya sai dai kanta na kife ne a bakin gado,

da

ɗ

an hanzari ya isa gareta

"Mammi! Lafiya kike kuwa?"

Ta

ɗ

ago ta sakar mai murmushi ya runtse ido da ƙarfi, da gaske murmushi take sai dai a cikin

murmushin wani irin ciwo yake hanga da damuwa ha

ɗ

e da gajiya, a idanunta wani abu mai

wuyar fassara yake

karantowa, tausayi da rauni suka rufe shi wanda basu

ɓ

uya ba sam don a

kan Mammi baya iya danne damuwarshi.

"Saraki..! Ina lafiya, ka zauna za mu yi magana"

A gabanta ya zauna kasancewar akwai turkish center carpet mai tsananin taushi da tsada dake

malale tsakar

ɗ

akin.

"Ina muka kwana da zancen mu? Saraki babu lafiyayyen namijin da zai iya dawwama ba tare

da mace ba, aure na sani ba dole ba ne amma babbar sunnah ce ta ma'aikinmu sannan akwai

wani hadisi da Manzon Allah yayi magana akan bayan mu

tuwar mutum komai nashi zai tsaya

chak sai abu guda uku, sadaka mai gudana, ilimin da ya samu ya kuma bayar da shi sai

ɗ

a

nagari mai mishi Adu'a ashe baka Fatan ka ajiye 'ya'yan da za su yi maka Adu'a bayan baka

nan? Bana so in sake ji ka ce min ba zaka

ta

ɓ

a aure ba wanchan kuskure aka samu da akasin

rashin sanin nagarta da kyaun halinka... Ba duka aka taru aka zama

ɗ

aya ba"

Kallonta kawai yake idanunshi duk sun sauya sun zama red har jijiyar kanshi na tashi, sam

baya so baya son jin zancen wani aur

e daga bakin Mammi, a baya dai ya so yi amma bai san

mummunar ta

ɓ

onshi zai sa a hana shi aure ba, bai san za'a iya kallon cikin kwayar idanunshi a

fa

ɗ

a mishi kalmar da har abada ba zai ta

ɓ

a mantawa ba, baya so a maimaita baya so samm.

"Mammi..."

"R

AYYAN...!"

A razane yake kallonta jin yadda ta katse shi, ta katse shi da asalin sunanshi da bata ta

ɓ

a ƙira

ba... Gaba

ɗ

aya sai hankalinshi ya sake tashi a raunane ta ce

"Rayyan kana so in mutu ban ga ka samu cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali ba?

Kana

so in tafi wurin ubangiji ina tunanin rayuwar ka zai iya taggara bayan babu ni? Kana so in tafi in

barka ban cika alkawarin da na

ɗ

auka wa rayuwarka ba?"

"Yaaa ilaihil alameen..."

Ya fa

ɗ

a a rikice sai ya miƙe tsaye don wani irin tashin hankali

yake ji, taku biyu yayi gaba ya

juya yayi biyu baya yana shafa kanshi zuwa fuskarshi ji yake kaman ya tsala ihu ko zai fahimtar

da Mammi abin da yake ji a cikin zuciyarshi.

Zama yayi ya kalleta

"Mammi saboda ke don ke ka

ɗ

ai zan amince da zancen aur

e! Amma ban san kuma ta yadda

zan je in cewa mace ina sonta ba, ban ma san menene son ba, ban san ta ina zan fara ba

kuma... Na bar miki, na bar miki wuka da nama duk abin da kika yanke ni mai kar

ɓ

a ne"

Shiru tayi tana kallon shi, ya riƙo hannunayenta

"Mammi kin san yadda na

ɗ

auki alƙawari, na miki alƙawari zan yi iya kokarina a duk abinda za

ki yanke a kaina, wanene ni da ba zan miki biyayya ba a duk abin da kike so? Ki kawo ko

wacece zan zauna da ita yadda kike so matuƙar hankakinki zai kwanta,

matuƙar za ki daina yi

min zancen tafiya ki bar ni... Mammi kika ci gaba zuciyata za ta iya tarwatsewa"

Hawayenta ne suka zubo, ta gimtse hannunshi dake cikin nata tana murmushi a lokaci guda ko

babu komai zai tuna da ita ta za

ɓ

ar mishi mata, zai tuna

da ita ya yi mata adu'ar alkhairi a duk

sadda zai ga wannan mata ya ji farin ciki, in shaa Allahu ba zata yi za

ɓ

in nan da kanta ba za ta

bar wa Allah, za ta tsaya tsayin daka ta roƙi ubangiji yayi mishi za

ɓ

i da kanshi ta san sai ya fi

dacewa duniya da

lahira...

Anan suka bar maganan ya miƙe ya fice, ta bishi da kallo ta tabbatar yau bacci rabi da rabi zai

yi hannu ta

ɗ

aga sama tana cewa

"Allah ga bawanka nan Rayyan! Allah ka sassauta mishi Allah ka yaye mishi matsalarshi Allah

ka sada shi da duk w

ani farin cikin wannan duniya ka bashi dacewa a ƙiyama..."

Ta shafa.

Daga wannan rana Mammi ta dukufa adu'ar neman za

ɓ

in Allah, ko sau daya bata yi tunanin

wata mace ba damuwarta kawai Allah ya za

ɓ

a mishi mafi alkhairi cikin mata, ya za

ɓ

a mishi

matar

da za su tabbata har a aljannah wacce zai so ta, wacce idan ta tashi barin duniyar za ta

kular mata dashi ta yadda ba zai yi kukan rashin ta ba don har a yanzu jin Rayyan take kaman

yaro ƙarami da kan riƙe hannunta yayi kuka yayi kuka matuƙa idan an fa

ɗ

a mishi abin da ya

ta

ɓ

a zuciyarshi, har yanzu ganinshi take kaman wannan dakakken yaron mai tsananin juriya da

ƙ

arfin hali wanda duk wani abin da zaka mishi baya bari a ga rauninshi sai in yana gabanta.

Ta

ɗ

auki tsawon sati biyu tana wannan roƙon Alla

hn a cikin uku bisa

ɗ

ayan dare lokacin da

Allah ya ce mu roƙe shi zai amsa mana, lokacin da ubangiji ke sama na

ɗ

aya yana neman

bayinshi masu roƙon shi ya amsa musu babu hijabi, a yau daren Alhamis safiya juma'a bayan ta

gama nafilfilunta ta kwanta ka

ɗ

a

n saboda dan ciwo dake damunta a ciki, dole bacci ya lalla

ɓ

a

ya dauƙeta ana ƙiran farko na assalatu ta farka a

ɗ

an firgice ta miƙe zaune, a hankali ta saki

murmushi mai kyau kan tayi Adu'a ta miƙe ta nufi bayi don gabatar da Alwala.





🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

*FREE BOOK*

*Comments

ɗ

in ku shi zai yi determining Page na dare%*

*28*

Tun ƙarfe goma sha

ɗ

aya na saf

e Rayyan ya bar office don ya je da wuri yau din saboda wani

aiki da ya taso, gida straight ya koma yayi wankan juma'a don yana so ya fita da wuri yana so

ya fara biyawa wurin salim da ya rasa gane kanshi a kwanakin.

A shirye ya fito cikin shigan many

an kaya don fa shi yana son manyan kaya haka kawai bai cika

son sa kananun kaya ba kaman yadda yake saka manya

ɗ

in, governors yard ne da aka yi wa

dinkin zamani ya zauna mishi sossai da sossai, ko da ya fito

ɗ

akin Mammi ya fara yi ya sameta

zaune tana a

zkar

ɗ

inta da bata rabo da shi.

"Sannu da hutawa Mammi"

Ya fa

ɗ

a yana zama gefenta

"Sannu Saraki ashe ka dawo har ka yi wanka"

Ya gya

ɗ

a kai

"Ina so zan fita da wuri ne zan biya wurin Salim"

"kwana biyu kam bai shigo ba, ko da shike lafiya shi ke

ɓ

uy

a ko?"

Murmushi kawai ya

ɗ

an yi zai yi magana sai ga Afeefah ta shigo hannunta riƙe da tray mai

dauke da plate na abinci.

Bata san yana nan ba da bata shigo ba don fa ita duk abin da zai ha

ɗ

a ta dashi kiyayewa take

saboda yadda bata samun natsuwa a a

rea

ɗ

in da yake gashi abin laifi baya mishi ka

ɗ

an yanzu

ya hau fa

ɗ

a da masifa, a gaban Mammi ta ajiye tray

ɗ

in ya bi trayn da kallo kan ya kalli Mammi

dake godiya ya ce

"Ba dai wannan abin za ki ci ba?"

Daga ita har Afeefah kallonshi suka yi abinci

ne ya zama abu?

"Me yayi?"

Bai amsa Mammi ba sai Afeefah da ya kalla da idanunshin nan yace

"Kashe ta kike son yi?"

Wani irin fa

ɗ

uwa gabanta yayi jin zancen kisa, hankalinta sai ya so tashi idanunta duk ta zaro

waje tana so tayi magana amma Muryar

rawa yake, tana da trauma na batun kisa da ita kanta

bata sani ba, amma yadda ake jefanta da kalmar kisa yayi affecting mind

ɗ

inta ta yadda ko ya

aka ambaci kisa aka danganta ta da shi sai hankalinta ya tashi.

Tsawa ya daka mata cikin muryarshi da ke

razana ta

"Na ce kashe ta kike son yi? Me yake damun ki da za ki dafa kowani shirme ki kawo mata?"

Ganin yadda ta sake firgita Mammi ta dafa shi.

"Saraki...! Wai me haka ne? Meyasa kake haka? Idan ka bi ta a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login