Showing 60001 words to 63000 words out of 174924 words

Chapter 21 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

/>
an murmusa Allah ya sa kar Rayyan ya ji tana ce mishi Saraki don baya so, shiyasa

ko su Abeeha ma Ya Ray

yan su ke cewa

"Afeefah ba zan iya misalta miki yadda hankalin Saraki ke tashi a kan ciwo na ba, ko kin san

hatta me dafa min abinci ta karantu ne sossai akan cimar masu ciwon mu? Saraki ya tafi yayi

courses akan likitanci ne bayan ciwon sugar na ya hai

far min da wannan ciwon ƙodar in ba

haka ba burin shi ya zama soja ne kawai ba Army medic ba, duk don ya san irin taimakon da

zai bani a cikin gida ba sai mun yi ta zarya asibiti ba sanin bana so"

Jinjina irin kaunar da yake mata take yi, lallai Rayya

n na son mahaifiyarshi.

Cigaba da mata hirar irin gudumawar da Rayyan yake bayarwa a rayuwarta take yi. A yadda dai

ta gansu kaman babu wani namiji a gidan bayan Rayyan to mahaifinsu rasuwa yayi? Bata da

wannan amsar sai dai ta san idan har tana gidan z

a ta sani ne.

Abeeha ce ta shigo

"'yan makaranta ashe an dawo?"

Tayi maganan tana zama hannun kujerar da Afeefah take

"Na dawo Adda Abeeha, makarantar akwai daa

ɗ

i they are all nice to me basu yi min dariya ba"

"Ai na fa

ɗ

a miki babu mai miki dariya,

wasu da girman da suka fi naki ma suke zuwa suyi karatu

bare ke da jikinki ba nuna girman yake yi sossai ba"

"Aikam na gani kuma na ji daa

ɗ

i, ga malaman sun iya karantarwa komai fa fahimta nake kaman

na sani tun da chan"

Mammi da Abeeha suka murmusa,

za ta sake magana kenan Ya shigo parlorn da sallamar da

shi ka

ɗ

ai yake sanin yayi kayanshi.

Kai tsaye kusa da Mammi yaje ya zauna, da ita da Abeeha suka ha

ɗ

a bakin ce mishi

"Sannu da dawowa"

Kai ya

ɗ

an gya

ɗ

a bai kalli kowaccensu ba, mammi ma ta mish

i sannu da dawowa yake

tambayarta ya jikinta ta amsa da da sauƙi.

"Yauwa Mammi

ɗ

azu na ha

ɗ

u da Samha a school ashe auren ya salim wani sati?"

Abeeha Tayi maganan da

ɗ

an mamaki, Dukda da ta kalli Samha sai da ta tuna abubuwan da

suka yi wa Afeefah k

uma haushin su take ji har ranta ko da samhar tayi mata magana da kyar

ta daure ta amsa, wurin kokarin janta da hira ne take sanar mata auren salim

ɗ

in kuma suna

gayyatarta.

Wani irin fa

ɗ

uwa gaban Afeefah yayi

"Aure Ya Saleem zai yi?"

Bata san a fil

i tayi maganan ba sai da ta

ɗ

ago idanunta suka fa

ɗ

a cikin nashi da a lokacin ya

ɗ

ago ya kalleta jin furucinta, da sauri ta

ɗ

auke ido gabanta na dokawa sam bata son suna ha

ɗ

a

ido bata san me yasa ba, sai dai yanzu maganar auren saleem

ɗ

in sai ta ji shi wa

ni iri duk ta ji

babu daa

ɗ

i, Abeeha ma sai da tayi maganan kan ta tuna da Afeefar.

Mammi ce tace

"Eh aure zai yi Afeefah wani sati, kar ki wani sa damuwa a ranki in shaa Allahu Allah zai

musanya miki da abin da ya fi alkhairi"

Kunya ne ya rufe ta sa

i ta duƙar da kai tana kallon yatsun ta sautin tsakin shi ne ya shiga

kunnenta, Mammi ta fara mishi fa

ɗ

a akan yawan tsakin kaman wani tsaka, Abeeha ce ganin

yanayinta ta ja Afeefar akan su je su ci abinci suka fice daga parlorn.

****

Hidima fa ya k

ankama

ɓ

angaren Amarya sai shiri ake wane, tun saura sati aka fara bikin 'yan

karya don Mommy sossai ta ajiye musu ku

ɗ

i Dukda ma angon ya ja mata gargadi akan duk abin

da za su yi kar su sake su saka shi, bai ma je gidan ba ko sau

ɗ

aya sai ranar da suka

yi

kauyawa bayan Magrib yana zaune harabar gidan su da dangi suka cika, shiru kawai sam ba ya

jin daa

ɗ

in komai kuma komai ba ya burgeshi kaman daga sama ya ji Muryar Mommy.

"Saleem yanzu ka rantse sai ka nunawa duniya duka ba ka son auren nan dole na

maka ko?".

Shi bai san me yayi ba, kaman zai yi kuka yace

"Me nayi kuma mommy?"

"Ko sau daya ka je kofar gidan su Sabrina da sunan zance? Ko ita ba mutum ba ce? Ka hana ta

saka ka cikin duk hidimar ta da kyar ma na bugi cikinta ta nuna min kai ne b

aka so ba ba bata

sanar da kai bane, baka bata komai ba haka ake yi?"

"Amma mommy ni nace tayi wani hidima ne?"

"Au in kai kana ƙunci da baƙin hali a kan wata chan da na tabbatar yanzu ta rabarwa maza

kanta sai aka ce ita ma ta biye ka kuyi ƙuncin ta

re?"

Runtse ido yayi ya bu

ɗ

e tuni suka sauya Meyasa mahaifiyarshi ke yin abu kaman bata je

islamiyya bane? Ya subhallah maganar da ta fa

ɗ

a ya mugun ƙona mishi rai amma ya zai yi ne?

Uwa uwa ce.

"Zan je, zan ba ta ku

ɗ

in"

Abin da kawai ya iya fa

ɗ

a k

enan ba tare da ya kalli mahaifiyar tashi ba, sai da ta wuce ya bita

da kallo yana jan Astagfirullah don yana tsoro, 'ya'ya mata ne garesu yana tsoron Allah ya

hukunta mahaifiyar tasu da daya daga cikin yaranta, yana tsoro ta fahimci kuskurenta in a Hard

way.

A lokacin ya miƙe ya nufi mota kan ya shiga aka wangale Gate, motar Rayyan ne ya shigo cikin

gidan dole ya fasa tafiyar sai ya nufi wurin Rayyan

ɗ

in suka gaisa.

"Fita za ka yi ne?"

"Eh wai zan je ne in ba Sabrina kuda

ɗ

en da ya kamata su yi hid

imar bikin"

Kai Rayyan ya gya

ɗ

a yana furta

"zagayo mu tafi"

Zagayawa yayi ya shiga motar, shiru yayi dama shi ne mai hirar muddin suna tare da Rayyan to

shi ma baya cikin yanayin hiran, hakan kuma sai yake sa Rayyan ke jin wani iri sai ya ga kaman

bai

kyauta mishi ba

ɓ

oye mishi da yayi Afeefah na gidan su amma zaman lafiyanshi kenan

tunda mahaifiyarshi ba amincewa zata yi ba ko ya fa

ɗ

a mishi

ɗ

in.

Har suka isa unguwar da saleem ne ke ta mishi kwatance hira ba sossai ya hada su ba, a cikin

Layin aka

yi kauyawan ana ta shirye-shiryen kiran sallahn isha su kam suna nan suna chasewa

'yan mata sai zuba rawa suke, Rayyan ya samu wuri yayi parking yana kallon arean da abin da

suke yi a ranshi ya ja tsaki yayi dubu, auren saleem ne ake yi ake wannan hauka

n? Babu

natsuwa a lamarin nasu babu kama kai, ba'a hana hidima ba amma sai a yi shi da tsari ba irin

wannan ba ko daga rawar da ake ka san an zubar da mutunci.

Wayanta ya shiga kira ringing na karshe ta

ɗ

aga

"Hello Ya Saleem"

Ta fa

ɗ

a da

ɗ

an ƙarfi sa

boda kida dake tashi

"Ki zo ina daga bayanku ka

ɗ

an"

Babbar kawarta ta janyo jiki na tsuma suka nufi motar, baya suka bude suka shiga suna gaishe

su.

"Amma mun yi fushi sai yau abokanan ango ke neman mu?"

Ci kan ku Rayyan bai ce ba, arzikin kallo ma

basu samu ba yana wurin ne kawai saboda

Saleem ne da wani ne waennan

ɗ

in sun mishi ka

ɗ

an ya ha

ɗ

a numfashi da su a mota guda.

Bundles na 'yan dubu dubu guda uku ya bu

ɗ

e dashboard ya fiddo ya ajiyewa saleem a kan

kafafunshi dole ya

ɗ

auka ya juya ya miƙa

mata

"Ku yi hidima."

Jiki na rawa suka kar

ɓ

a sai kamshi kudin ma ke fitarwa na sabunta.

"Akwai wani abu?"

Ya tambaya saboda kawai mommy ta mishi dole

"A'a ya saleem wannan ma ya isa mun gode sossai"

Daga nan suka fice don shi maganan soyayya ma ba

wai hada su yake da ita ba.

"Ka ga abin da mommy ta ja min ko Rayyan?"

Saleem ya fa

ɗ

a bayan sun fice daga unguwar.

Hakika shima ya ga wautar mommy, da ya ga yarinyar sai ya hasko Afeefah a idanunshi ko a

kusa bata da abin da za'a ha

ɗ

a ta da Afeefa

h bai ce komai ba dai har ya mayar da saleem gida.

Su Gaje sun yi shiri matuƙa na wannan aure, yayinda amarya tayi shagali sossai kuma ta kullaci

kannen angon da babu wanda ta gani a hidimar ta har aka

ɗ

aura aure ranar Juma'a, Dukda

aure ne da babu wa

ni sanarwa ko hidima saleem ya ga mutane kwarai an mishi kara, saboda

shi ma na jama'a ne Rayyan na a gefenshi yana yi ne kuma saboda saleem ne don baya son

harkar hidima da hayaniya har aka ci bikin aka watse, amarya dai ta tare a sashen saleem na

gida

n inda duk mommy ce ta tsara hakan sai fatan Allah ya basu zaman lafiya.



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

*FREE BOOK*

*24

*

Da misalin ƙarfe

ɗ

aya na dare ta jefar da mayafin kanta tare da dira daga saman gadon tana jan

tsaki, me salim ke nufi ne? Babanta ya tabbatar mata shirin da aka yi akan shi ba mai sauƙi

bane da zai iya resisting amma me ya faru har yanzu bai shigo

ba? Ɗaukan maganin da Gaje ta

bata a gefen bedside tayi ta jujjuya

"To bai ma zo bama bare in sha wannan

ɗ

in" ajiyewa tayi ta janyo wayanta kaman ta ƙira su

Gajen kuma sai ta fasa ta nufi parlor, kasancewar sashen nashi

ɗ

aki daya ne da parlor sai

kitch

en in har dai ya shigo to ba zai wuce yana parlorn ba sai dai idan a waje zai kwana.

Shi kuwa salim tun karfe tara ya shigo gidan yanayinshi baya mishi daa

ɗ

i sam, fuskarshi babu

walwala haka ya tura kofan da sallama ya shigo, yana taka door mat

ɗ

in ya

ji kanshi yayi wani

diimmmmm jiri na shirin kwashe shi a hankali ya furta

"Subhallah!"

Ya tsaya a wurin sama da mintuna biyu kan ya sauƙe numfashi ya nufi three seater ya kwanta

hannunshi dafe da goshinshi, duk yadda zai yi ya samu sauki ya yi sai da

i wani irin tension yake

ji, sai juye juye yake Sabrina da a chan ƙasan ranshi ya san bai damu da ita ba sai kai komo

take yi a ranshi, bai san adadin lokacin da ya dauka ba shi ba mai bacci ba shi ba ido biyu ba,

ko matse shi zaka yi ba zai ce maka ga

abin da ke damunshi ba sai jin Fitowar ta yayi.

Ganinshi ya sa ta nufe shi.

"Ya salim dama ka shigo? Shine kayi kwanciyarka anan ina chan duk tsoro ya rufe ni?"

Bai ce komai ba sai ido da ya

ɗ

an zuba mata.

"Ka tashi mu je ka kwanta a ciki idan baccin

ne ma"

Ta fa

ɗ

a tana riƙo hannunshi, kasa mata musu yayi haka ya bi bayanta kaman rakumi da akala,

a bakin gado ta ajiye shi ta shiga rage mishi kayakin jikinshi, wani sashi na zuciyarshi tsantsar

mamaki yake na wannan bushewar idon wani sashen kuma na

fa

ɗ

a mishi ba laifi bane, har ta

gama cire mishi kayan shi dai bai tanka ba kuma bai motsa ba, hannunshi ta ja wai tunda ba ya

jin daa

ɗ

i su je ta mishi wankan, tana tura shi bayi ta dawo da baya ta sha wannan maganin da

gaje ta bata don ta tabbatar mata

yana kusantarta da maganin babu kuma wani abu da zai

gane, babu wacce zai gani nan duniya bayan ita.

Tun daga chan cikin bayin zancen ya sauya, ita ce ke jan ragamar komai kaman ba amarya ba

har dai ta samu nasara a kanshi Dukda ita ce tayi kidinta k

uma tayi rawanta abinda zuciya bata

so gangar jiki ko an tilasta ta ba zata ba da abinda ake so

ɗ

in

ɗ

ari bisa

ɗ

ari ba, shi dai ya san

bayan nan bacci mai nauyi ya

ɗ

auke shi tana kwance jikinshi tana zabga murmushin nasara.

Washegari da kyar ya iya tas

hi yayi sallah a makare, yana zaune kan sallaya idanunshi na zube

a kanta tana ta baccinta, duk ya rasa me yake tunani ko me yake ji kaman an yi blocking

kwakwalwarshi da daidaitacciyar tunani, knocking da ake ta yi shi ya

ɗ

aga shi daga wurin ya

nufi ko

fan ya bu

ɗ

e Samha ce.

"Ina kwana yaya?"

Kai ya gya

ɗ

a bai ce komai ba.

"Gashi in ji Mommy wai in kawo muku"

Kar

ɓ

a kawai yayi ya juya ya koma, ta tsaya tana kallon kofan for seconds kan ta tafi.

Shirya abincin yayi kan ya nufi cikin

ɗ

aki ya nufi bakin

gadon ya shiga bubbuga hannunta.

"Sabreena! Sabreena!!"

"Uhmmmm"

Ta fa

ɗ

a cikin baccin tana ha

ɗ

awa da tsaki

"Wai menene?"

"Kin yi sallah?"

Ta sake jan tsaki kan ta bu

ɗ

e idanu tare da Miƙewa zaune

"Ka san gajiyar da nayi? Ai koyaushe na tashi zan yi

Sallar yanzu ka tashe ni sai in yi ciwon kai

ai"

Da mita tayi maganar.

"Ai in sallah bai tashe ki ba yunwa zai tashe ki, ga abinci chan ki fito mu karya"

Yana kai nan ya miƙe ya fice yana ji kawai ya gamsu da something is off with him amma ba zai

iy

a pointing menene ba.

Sama da mintuna arba'in sai gata ta fito shirye cikin wasu riga da wando masu fadi, yana zaune

yana jiran ta ganinta sai ya fara kokarin sanya musu abincin bata hana ba ya saka plate

ɗ

aya

zai saka wani ta riƙe hannunshi

"Wannan

ma ai zai ishe mu Ya salim mun riga mun zama

ɗ

aya ai ko ba haka ba?"

Kai ya gya

ɗ

a yana zame hannun nashi ya

ɗ

auki spoon ya saka, ita ta ha

ɗ

a musu tea tana wani

irin murmushi.

Tun daga wannan rana saleem sai da ya kwana bakwai bai fita ko ina ba yana t

are da ita, wani

lokacin haka za su yini duk abinda tace zai gya

ɗ

a kai kuma zai iya yi mata amma ba zai yi

magana ba, itama kuma tana abunta da taku ne, ko sau

ɗ

aya basu sauka sun gaida Mommyn

ba suna gida

ɗ

aya abinci kuwa safe rana dare daga wurin momm

yn ake turo musu, wayanshi

ma kashewa tayi kar ma a kira shi don dama ya

ɗ

an samu hutun aiki.

Yau mommy na zaune a parlor tana mamakin wannan sabon hali na Saleem kasa shiru tayi ta

kalli Sadiqa tace

"Yayanku kam duka cikin daa

ɗ

in auren ne za'a kwana

bakwai muna gida

ɗ

aya bai iya lekowa

ya gaishe ni ba? Daga shi fa har Sabrinar tunda aka haura da ita ban ga keyarsu ba"

Sadiqa tayi murmushi

"Ai za ki musu uzuri Hajiya mommy kin san sabon shiga, amma na san dai duk yadda ake ciki

yau kam kila su s

auƙo kin san har da gajiya duka na hidima ya tarar musu"

Samha dai bata gamsu ba amma ganin mommy bata sake cewa komai ba sai itama ta share.

"Amma mommy ba kya tunanin akwai abin da yake damun Sameera? Yarinyar nan duk ta zama

kaman ba ita ba don damuw

a?"

"Toh Sadiqa ya zanyi? Na yi tambayar duniya ta ce babu komai kila ku in kun saka ta gaba zata

fa

ɗ

a muku damuwarta"

Sadiqa tace

"Wlh ni dai ta ƙi fa

ɗ

a min ban san ko Samha ba"

"kawai karatu ne fah! Kin ga tana ta shirin shiga final year abin babu

sauƙi"

Ba wai sun yarda ba suka bar maganan, Sameeran ce ta fito ta zauna za tayi magana suka ji

motsin takowa kaman ana saukowa daga stairs duk ido suka zubawa staircase

ɗ

in sai ga

Sabrina da Saleem suna jerowa idanunshi na kallon ƙasa yayin da take m

urmushi mai fa

ɗ

i har

tsakiyar parlorn suka zo bai

ɗ

ago ba, ganin zai fice mommy ta miƙe tsaye

"Saleem"

Waigowa yayi ganinsu ya

ɗ

an shafa kai

"Oh mommy ashe kuna nan, barka da safiya"

Speechless ta zama ta kasa furta ko A, Sabrina ta kalleshi

"Kayi

sauri don Allah Ya Saleem idan ka dawo za'a yi gaisuwar"

Ba musu ya juya ya fice, ta juyo tana murmushi ta zo ta samu kujera ta zauna

"Mommy barka dai Fatan kina lafiya?"

Ido kawai suka zuba mata, da kyar mommy ta kawo musu uzuri a ranta ta zauna tana

cewa

"Lafiya ƙalau

ɗ

iyata ya zaman sabon wuri?"

"Lafiya ƙalau mommy ai ba wani sabunta da yake duk gida ne kuma yayan yana kula da ni

yadda ya dace"

Kai mommy ta gya

ɗ

a, samha da Sabrinar take sa'a da ita tace

"kin tashi lafiya?"

Murmushi tayi

"La

fiya ƙalau ƙanwar mu"

Harara ta maka mata Sabrinar tayi wani murmushi tana kallon su sadiqa tana jira su gaisheta.

Mommy ce ta musu ido duk suka gaisheta ta amsa kuwa hankali kwance ita matar yayansu

"Mommy kin ga ya fita yana sauri ko? Wlh Gaje ce

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login