Showing 42001 words to 45000 words out of 174924 words

Chapter 15 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

kin chanza kaman ba ke ba, kullum kina

cikin

damuwa 'yar fa

ɗ

an nan da kike biye ni muyi tayi duk yanzu bakya yi walwala ta kau daga

fuskanki har mommy

ɗ

azu maganan take yi, in baki fa

ɗ

a min ba wa za ki fa

ɗ

awa Sis?"

Kuka kawai ta sakarwa samhar, sai da tayi mai isarta kan ta

ɗ

ago ta kalleta

"Samha

ko na fa

ɗ

a ma ba ku da maganin damuwata"

"Ko Adu'a muka taya ki ai mun taimakeki bare kila akwai shawarar da zan iya baki, idan ba kya

son kowa ya sani ne ma i promise ba zan fa

ɗ

awa kowa ba".

"Samha na kamu da Soyayyar Dr. Sulaiman"

Tsayuwa tayi ta

na tunanin waye Drn Sulaiman sai da yayi clicking a brain

ɗ

inta kan ta yi saurin

cewa

"Wannan likitan dake zuwa duba Mayyar chan?"

Kai ta gya

ɗ

a a sanyaye

"Samha kaman soyayya suke da ita"

"Amma Sulaiman

ɗ

in bai santa bane ba ko? Ina nufin bai san wace

ce ita ba rufe shi take

kokarin yi ta nuna mishi ita 'yar gidan nan ce?"

Samhar ta fada har yanzu tana mamaki, Afeefah ta kai Sulaiman ya ce yana so?

"Da alama kam"

"Toh me kika yanke?"

Ta

ɗ

ago jajayen idanunta tace

"Dole su rabu idan na cigaba da ka

llonsu tare zuciyata zai iya bindiga Samha, dole ko in sakata

ta rabu da shi ko kuma in san hanyar da zan bi gidansu su san wacece ita! Ko yana sonta ai ba

shi zai aurar da kanshi ba ko?"

Kai Samha ke gya

ɗ

a wa

"Wannan haka yake, shawarar nan yayi kuma

ki sameta ki ja mata warning mai girma ta tsaya

matsayin ta"

A hakan suka yanke don har ta kwanta tana tunanin yadda za ta yi da Afeefah da safe kuma

tana tashi bacci wanka kawai tayi ta fito kaman an ce ta leƙa waje ta hanjeshi tsaye da ita, ko

abin

ci bata ci ba ta zauna parlor tana jiran Afeefar ta dawo don ta lura abin nasu gaba yake,

bata gama tunanin ba sai ga Samha da gudu ta ƙira su suka nufi

ɗ

akin Afeefar...

***

Tana zaune kanta ha

ɗ

e da ƙafafunta tana aikin zub da hawaye kawai ta ji an

banko ƙofan

ɗ

akin, suka tsaya suna ƙarewa

ɗ

akin kallo kan Sadiqa ta nufi wayanta da ke zaune gefenta

"Kutt! Yaushe kika yi waya? Na dai tabbatar ba da ita kika zo gidannan ba"

Kayakinta Samha take dagawa tana cewa

"Mommy yau dai kam Yaya da kike yabo

ya watsa miki ƙasa a idanu duk wa zai saya mata su

bargo har da su heather in ba Yaya ba? Dubi ƙwalamar dake

ɗ

akin nan? Mommy anya ba

asirce shi tayi ba?"

Ita dai tana tsaye tana kallonsu duk da zuciyarta da ke dukan sakwara ta kame bata firgice ba,

Sameera ta je ta fusgo ledojin da Sulaiman ya kawo mata tana zazzage kayakin ciki idanunta

cike da kwallah.

"Shikenan wallahi tamba

ɗ

e mana take shirin yi a gida, wani namijin ne zai na kashewa mace

ku

ɗ

i haka ba tare da ta bashi komai ba?"

Sadiqa c

e tayi maganan tana ganin turaruka da dogayen riguna masu tsada da mahaifiyar

Sulaiman ta bata.

Sameera ta katse ta

"Ko dai asiri ta yi musu ba yaya sadiqa in tamba

ɗ

e wa ne kenan har da Yayanmu kalli wayan

nan kalar text messages dake ciki na tsantsa

r soyayya don tsabar rashin kunya da nuna cewa

ta isa dashi ma kin ga sunan shi gatsau tayi saving saleemullahi"

A fili ta fara karantowa mommy wasu inda yake tabbatar mata da zai iya jurar komai a kanta

kuma zai jajirce har sai ya ga sun samu cikar bur

in su na kasancewa karkashin inuwa daya.

"Ya isa haka sadiqa"

Mommy ta fa

ɗ

a jiri na kwasarta ta samu wuri ta zauna, har Dishi Dishi take gani saboda yadda

kanta ya sara ashe salim zai iya tsallake maganar ta? Yanzu idan da basu lura da wuri ba tayi

a

mfani da wannan dama ta kashe mata shi fa? Da gaske maita na tafiya da aljanu? Ai kuma

duk inda Aljanu suke akwai asiri kenan dai tun farko ma asiri ta mishi ta sa ya kawo ta

matsuguninsu?

"Lallai saleem! Ni yaron nan zai nunawa

ɗ

an yau ne shi? A kan

mace? Macen ma Mayya marar

galihu da tushe ha

ɗ

e da asali mai kyau? Allah ya isa na a banza ya

ɗ

auke shi? Ni saleem...?"

Sai ta kama hawaye, hankalin Afeefah ne ya tashi ganin mommyn na mishi hawaye bata son

masifar hawayenta ya ta

ɓ

a shi ko ta wani

ɓ

anga

re da sauri ta isa gaban mommyn ta zube a kan

gwiwowinta

"Don Allah Hajiya ki yi haƙuri kar ki mishi kuka, wallahi yana jin maganarki yana kuma tsoron

fushinki, Ni ce mai kuskure ni ce na nemi ya sayamin kar ki yi fushi da shi domin fushinki bala'i

n

e a tare da shi..."

Tauuuu sadiqa ta

ɗ

auke ta da mari

"Kin san hakan amma kike hure masa kunne ya sa

ɓ

a mata? Kin san abin da

ɓ

acin rai daga

gareshi zai iya ja mata?"

Samha da ta janyo jakar da saleem

ɗ

in ya shigo ya ajiye mata ta zazzage komai na c

iki tana

cewa

"Wallahi yarinyar nan so take ta raba mu da

ɗ

an uwanmu Mommy, kalli uwar tsarabar da ya

kawo mata a

ɓ

oye ko ke bai kawo miki irin hakan ba bare mu... Farraku take shirin yi mana

daga karshe ta sa ya kora mu daga gidan nan"

"ƙira min sa

leem sadiqa"

Da wayan Afeefar ta ƙira shi, ringing

ɗ

aya ya

ɗ

aga a hankali ya kira sunanta sai ta duƙar da kai

hawaye na gangaro mata jin muryarshi.

"Yaya Salim Sadiqa ce Mommy ke son ganinka"

Runtse ido yayi da ƙarfi gabanshi na fa

ɗ

uwa, bai shirya

ba! Bai shirya tashin hankali a yanzu ba

ba yanzu ba da yake jin son Afeefah yayi mishi yawa a zuciya.

Da sauri ya juyo kan motar dama bai yi nisa ba ya dawo wani irin parking yayi ya sauƙa ya nufi

sashen Boys quaters

ɗ

in yana Adu'ar Allah ya sa kar mom

my tayi mata wani abu, sai kace-

nace ya same su suke yi ana ta maida magana, Afeefar na tsugune kaman mai neman gafara

tana kuka.

Gaban mommyn ya je kusa da Afeefar shima ya duƙa kawai ba tare da ya furta kalma ko guda

ba.

"Saleem"

Ta ƙira sunan

shi ya amsa ba tare da ya kalleta ba

"Ɗago saleem ka kalleni, ka

ɗ

ago ka tabbatar min da kai ke tura duk wani saƙo da na gani

wayar yarinyar nan, da gaske kai ne kake son wannan marar cikakken asalin?"

Ya runtse ido wani irin nauyin Afeefah yake ji ka

man yayi yaya, baya so baya kaunar ta ke jin

furucin

ɓ

atanci daga ahalinshi zuwa gareta musamman mahaifiyarshi.

"Mommy ni ne, Son ta nake kuma aurenta nake Son y...."

Wani irin mari ta

ɗ

auke shi da shi, karo na farko kenan da ta kai hannunta jikinshi

don shi yaro

ne mai tsananin biyayya a gareta.

"Maimaita!"

Ta daka mishi tsawa ya sake cewa

"Mommy ina ƙaunarta, kuma aurenta nake buri"

Wani marin ta sake dauke shi da shi, ba shi ka

ɗ

ai ba har su sadiqa sun tsorata basu ta

ɓ

a

tunanin za ta iya kai ha

nnunta jikinsu ba don ita Allah yayi ta da tsananin son yaranta, hawaye

take yi ta sake cewa saleem ya maimaita

"Mommy... Mommy da gaske zuciyata ta kamu da Soyayyar Afeefah da ba na tunanin ko wani

hukunci za'a yi min zai sa ta fita daga ciki, mommy ki

la sai kin cire zuciyar gaba

ɗ

aya daga

kirjina za ki daina jin harshena na furta kalmar ƙauna zuwa gareta..."

Wani irin kuka Sameerah ta fashe da shi, a yanzu ta yarda ta yarda ba wani asiri don tabbas

abin da take ji a kan Sulaiman shi ke azabtar da S

aleem tunda har zai iya mayarwa mommy

magana sau uku, Mommy ta sake

ɗ

aga hannu zata mareshi sadiqa ta riƙe hannun tana hawaye

"Mommy ba shi za ki daka ba ga Mayyar da ya kamata ki kassara chan, wallahi Afeefah sai kin

bar gidan nan ba za ki tarwatsa man

a gida ba"

Afeefah dai ta rasa yanayin da take ciki, wani irin ƙauna da tausayin saleem ne suka sake

mamaye zuciyarta ko tunanin inda za ta nufa in sun kore ta bata yi, damuwarta saleem idan

suka raba su basu mishi adalci ba, shi ya cancanci bautar ta

na aure har mutuwa.

"Saleem!"

Mommy ta kira shi karo na ba adadi muryarta har yanzu da wani irin mamaki, idanunshi da suka

sauya ainun ya

ɗ

ago ya kalleta tamkar ba soja ba wani irin rauni ya bayyana karara a fuska da

idanun nashi.

"Saleem!!"

Y

a amsa a hankali

"Saleem!! Sau nawa na kira ka?"

A hankali yace

"Uku"

"Wannan ba aikin hankali bane na asiri ne, amma ko da asirin ai ka san matsayi na a wurin ka

ko? Ka san ni wacece ko?"

"Mommy ke mahaifiyata ce kina da darajar da babu wanda yake d

ashi a wurina duk fa

ɗ

in

duniyar nan. Kin isa da ni kuma na san za ki so farin cikina! Mommy a yanzu ba na jin ina da

wani buri da zai haifar min da farin ciki kaman Afeefah, ban san sadda sonta yayi min wannan

kamu ba don ba ya shawara kan ya shiga wall

ahi ina sonta! Ba zan iya rarrashin zuciyata ba

don so bai san rarrashi ba..."

"Afeefah Allah ya isa tsakanina da ke! Allah ya isa"

Mommy ta fa

ɗ

a tana kuka. A lokacin hawayen da saleem ke danne wa suka gangaro ya

ɗ

ago

ya kalli mommyn zai yi magana ta

daka mishi tsawa a kan ya mata shiru

"Aure kake so zan

ɗ

aura maka aure da yar

ɗ

an uwana Sabreena da take sonka tun bata san

kanta ba, amma soyayya, magana ko zancen aure tsakaninka da wannan yarinya saleem har

Abada, ko bayan raina ne Allah ya isa ban

yafe ba! Wallahi wallahi sai na iya tsine maka ka

sake shiga huldar yarinyar nan ko a hanya kuka ha

ɗ

u ban yafe ba ka mata ko da sannu ne... In

har ni na haif...haifeka Saleem sai dai in kana da wata uwar za ka iya"

A razane yake kallonta, ta share fus

kanta ta dubi Samha

"Je

ɗ

akina ki

ɗ

aukomin akwatin da ya fi kowanne girma"

Da sauri ta tafi, Sameera zuciyarta ne ke tsitsinkewa a yanzu tsoro ne ya rufeta, wlh tana iya jin

irin abin da saleem da idanunshi ke runtse yake ji a yanzu, gaba

ɗ

aya jijiyoyin

kanshi sun

mimmiƙe girgiza kai take yi

"Mommy don Allah ki dakata! Ki tsaya kar azabar yayi mana yawa... Ki barta don Allah ko bai

aureta ba ta z..."

Sadiqa ce ta kai mata duka

"Kema asirce ki tayi don ƙaniyarki? Wallahi ta gama zaman gidan nan"

A lo

kacin Samha ta shigo da wani cream trolley.

Mommy ta kar

ɓ

a ta jefa mata

"Na tsani ganin ko inuwar ta ne, ku gaya mata ta tattari duk taeukucenta ba na son ganin ko

ƙ

yallenta a gidan nan kar ma ta dawo cikin dare ta kama wani biya... Har Abada ko magan

a ta

yi wa dana sai na tabbatar ta kare rayuwarta a gidan yari"

Ko gwada roƙon su bata yi ba don ta san ko sama zai ha

ɗ

u da kasa a yanzu mommy ba zata

amince da hakurin ta ba, kuka mai sauti take yi jikin saleem ne ya fara rawa, ba zai cigaba da

sa

uraron kukanta ba ba zai iya ganin tafiyar ta ba, zuciyarshi tamkar zai fashe saboda tsoro da

fargaba in ta fita ina za ta je? Wa ta sani a duk fa

ɗ

in Kaduna? A hankali ya miƙe jiri na kwasar

shi a dafe da gini ya cigaba da tafiya har ya bar

ɗ

akin zuwa lo

kacin da gaske yake hawaye,

hukuncin Mommy tamkar zare mishi farin ciki tayi a wannan rayuwa, tamkar ta kulle shi ne a

magarƙamar da ya fi kowani magarƙama duhu da azaba.

Afeefah ta ha

ɗ

a komai nata, wayar da saleem ya saya mata kawai ne ke riƙe hannun

mommy

kan suka tasa ta gaba har wajen gate, ta jima tsugune a wurin tana kuka kan ta miƙe ta share

fuskarta ta ja akwatin ta fara tafiya.

"Hasbunallahu wani'imal wakeel...! Innalillahi wainna ilaihi rajiun"

Abin da take ta nanatawa kenan tana share ha

waye ta yi tafiyan da bata san adadi ba har ta fito

wani babban hanya dake dauke da ababen hawa fiye da cikin unguwar da ta bari, nan ma

miƙawa kawai tayi ta cigaba da tafiya ko biyar babu a hannunta, ta fi awa biyu tana tafiya janye

da trolley

ɗ

in loka

ci lokaci ta kan share hawaye masu zafi dake zuba mata, a daidai wani wurin

ba da hannu ta tsaya ta

ɗ

aga kai ta kalli garin, mutane ne ke ta hada hada kowa harkar

gabanshi yake yi, daidai wutan ya nuna ja motoci suka tsatsaya wani daga gaba yayi kokarin

kin bin doka sai hatsari ya faru a wurin tuni go slow ya wani irin ha

ɗ

uwa.

Tana tsaye har lokacin rike da akwatinta kamkam sam bata san me za ta yanke ba, bata san ya

za tayi ba kaman an ce ta

ɗ

aga kai sai idanunta da suka zama wasu iri tsabar kuka su

ka shige

cikin nashi daidai yana sauƙe glass, kallon seconds biyar suka yi wa juna ya

ɗ

auke kanshi ya

mayar gaba yana tsaki, ita kam bata dauke kai ba sai take jin kaman ta je ta roƙe shi ya taimaka

mata ko da ya ha

ɗ

a ta da Sulaiman ne, amma kuma Sulaim

an ai bai san wacece ita ba idan su

ma suka kore ta fa? Innalillahi wainna ilaihi rajiun ta sake fa

ɗ

a hawaye na silalo mata daidai ya

sake kallonta idanunshi suka sauƙa kan hawayen a lokacin suka samu hanya ya ja motar ya bar

wurin.

Juyawa tayi ta ci

gaba da jan trolley

ɗ

in dama ta sani bashi da kirkin saleem, babu mai kirkin

saleem ma a duniyarta shi ka

ɗ

ai ta sani mai kirki, daidai ta zo gaban galaxy mall da ta gani

rubuce sama za ta wuce sai tayi karo da wata mata, baya baya matar tayi za ta fa

ɗ

i A

feefar tayi

hanzarin sake akwatin ta riƙe ta

"Subhallah! Ki yi haƙuri"

Ta fa

ɗ

a cikin dasasshiyar muryarta, sai ta ga matar ta kasa tsayuwa numfashinta na ta kai

komo ga ta dai cikin shiga na alfarma har da jaka a hannunta

"Lafiya Aunty? Ko baki da laf

iya ne?"

Take ta tambayar cike da damuwa matar ta kasa magana.

Hankalin Afeefah ya tashi, kar ta mutu yanzu ma a ce ita, ya zata yi? Ba Za Ta iya barin ta a

nan ba a haka yadda take duk ta fice hayyacinta ta jike jagwaf da gumi Dukda sanyi ake. Wani

tunani ne ya fa

ɗ

o wa Afeefah ta yi hanzarin karbar jakar matar tana cewa

"Aunty taimakon ki zan yi ba sata zan miki ba bani da ko biyar da ba zan ta

ɓ

a jakanki ba"

Bu

ɗ

ewa tayi ta samu

ɗ

ari biyar bata tsaya tunani ba ta tari abin hawa ta sanya matar a ciki

itama ta shiga mai machine

ɗ

in ne ya dauka mata akwatinta tana ce mishi

"Asibitin dake kusa don Allah"

"Sannu, Sannu"

Take ta maimaitawa matar gwanin tausayi sai taji tana yi wa Allah godiya da ya barta da

lafiyanta ko ba komai ta tsira da shi, a h

aka suka isa wani private hospital ya shiga da su har

ciki aka dauƙeta emergency zuwa lokacin bata numfashi.



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Are

wabooks-Gureenjoh

*FREE BOOK*

*018*

Sai da ya bar gida da motar ya fahimci gas din Ac

ɗ

in shi ya ƙare, hakan ya

ɓ

ata mishi rai don

baya son bu

ɗ

e glass na mota yana tuƙi, a haka ya tafi Asibiti yayi abin da zai yi a ranar wuraren

sha biyu ya bar

asibitin ya nufi gida, a daidai babban titin da zai

ɗ

auki hanyar cikin unguwar su

na Barnawa hold up ya riƙe shi, a dole ya sauƙe glass saboda zafin da yake ji.

Karon farko da idanunshi suka sauƙa a kanta bai gane ta ba sai da ya

ɗ

an yi focusing na

seco

nds kan ya gane ta, wannan yarinya ce da ya ta

ɓ

a ceta from poison, wannan yarinya da

saleem ke so, sam bai yi tunanin wani abu ne ya tsayar da ita a wurin ba sai a karo na biyu da

ya mayar da idanunshi wurin suka sauƙa a kan trolley dake gabanta, idanunt

a ya sake mayar

da ido sai ya fahimci ta yi kuka sossai, horn ake ta danna mishi hakan ya sa ya ja motar yayi

gaba wayanshi ya zaro ya shiga neman Layin salim sai dai har 2missed calls ya mishi bai

ɗ

aga

ba shi da ya tsani kira sau biyu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login