Showing 150001 words to 153000 words out of 174924 words

Chapter 51 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

yalwata da farin ciki, ta ajiye papers

ɗ

in ta rungumeshi

tana hawaye

"Ban zaci za ka barni nayi karatu ba, har na cire rai ashe kana chan kana nema min tha

nk you

My love! Thank you so so much rabin raina"

Ya rungumeta shima har ta gama farin cikin kan ya

ɗ

ago ta ya riƙe hannunta.

"Maganan gaskiya Afeefah ina matuƙar kishinki, ina jin zafi idan na ga idanun wani namiji ya

kalleki ko da da second guda ne

, don ke

ɗ

in tawa ce! don ni ka

ɗ

ai aka halliceki kaman yadda

aka halliceni don ke! At First ban yi niyyar bari kiyi karatu ba ko ba don kishi na ba sai don

kasancewarki Matar Ciroma mai jiran gado, ba Girmanki bane chakuduwa da maza don neman

ilimi haka

n yasa na nema miki Open university"

Sakin hannunta yayi ya bu

ɗ

e jakar Apple Mac book ne da Apple Ipad ya fiddosu a kwali ya miƙa

mata

"za ki yi amfani da waennan kiyi karatunki daga kan gado i promise to help you in all the

process exams ka

ɗ

ai zai kai

ki makaranta. Ina fata hakan bai

ɓ

ata miki ba?"

Ts saki murmushi hawaye na zuba mata tace

"Har wacece ni da zan ce hakan bai min ba? Ciroma ne fa gabana kuma Sarakin Fombina..! Ni

din ban kai wannan matsayi ba kuma ko da na kai ba zan ta

ɓ

a kin amince

wa ba don ni'imace

hakan da ban tsammata ba Allah ya bani, wasu na chan ma suna neman yadda za su yi

karatun bai samu ba, wasu na chan suna yawo lectures cikin rana, zafi da ruwa ai ni daa

ɗ

ina

ma na samu miji mai gatanta ni... Allah ya saka maka da alkh

airi na gode sossai na gode

kwarai, na...."

Bakinta yayi saurin rufewa da nashi ya bata deep Kiss da ya sa take jin sanyin na sauka har

cikin zuciyarta.

"Babu wannan tsakaninmu girmanki ne Sarauniyata"

Tayi murmushi tana sake godewa Allah.

Janshi t

ayi suka je ya ci abinci yana bata cike da kulawa har suka gama suka zo suka gabatar

da isha kan suka shige cikin bargo yana yi mata setting na system da ipad

ɗ

in yana koya mata

yadda zata yi amfani da su tana daga kwance nashe nashe akan kirjinshi.

W

ashegari da misalin ƙarfe goma ta fito cikin wani Apiligue lace peach da yayi mugun amsarta

ta

ɗ

ora gyale mai girma a kai tare da alkyabba marar nauyi ta nufi sashen Ammi don miƙa

gaisuwa, ta isa parlorn babu kowa don haka kai tsaye

ɗ

akin Ammin ta nufa t

a saka hannu zata

bude ta ji Ammin na cewa

"Yaya Maudo ni dai ban goyi bayan wani auren Zarah da Sameer ba Dukda na san alkawari ne

amma Meyasa Mai martaba zai fara matsawa a yi shi yanzu? Shi kanshi Sameer

ɗ

in ba son

maganan yake ba sai kwana- kwana

yake ya fi sati biyu mai martaba na Binshi da wannan

magana... Ba wai bana son zarah bane amma yaushe har suka dawo suka gama sabo da nan

ɗ

in? Kwata kwata aurenshi ma da Afeefar bai fi watanni takwas ba don Allah ka bashi shawarar

a jinkirta ba dai sat

i biyu masu zuwa kaman yadda yace ba..."

Wani irin fa

ɗ

uwa gabanta yayi har tana ganin jiri, Dukda tana jin Ammin na cigaba da magana

bata iya ta tsaya sauraronta ba don mugun jin da tayi ya daki zuciyarta fiye da zato ko

tsammani, a gigice ta juya ta

nufi sashensu don gaisuwar ba zata iya shi ba cikin wannan hali ta

tabbatar da za'a bincika jininta yayi mugun hawa ko ya zuƙe tas yayi ƙasa tsabar tashin hankali

Yana zaune kawai ya ga fa

ɗ

owarta don yau din Asabar ne bai fita ko ina ba da kyar ma ya

ky

aleta ta fita gaisuwar, ganin halin da ta shigo ya sa yayi saurin Miƙewa yana rike kafa

ɗ

unta.

"Afeefah! Afeefah menene? Me ya faru?"

Ta kasa magana ma, girgizata yayi

"Me ya sameki? Afeefah!!!"

Da ƙarfi yayi maganan yana bin jikinta da kallo sai dai

bai ga komai ba.

"A wurin Ammie ne aka

ɓ

ata miki rai? Ko wurin Mama ne? Me ya faru kika shiga cikin wannan

yanayin? Ki yi min magana mana!"

Kuka mai sauti ta fashe dashi kaman wacce aka rufe da duka sai ta sake

ɗ

aga mishi hankali ya

juya da sauri zai f

ita ya tambayo uban da ya ta

ɓ

a ta tayi saurin riƙo hannunshi tana kukan

sossai duk ta ru

ɗ

a shi.

"Sakeni in ba zaki fa

ɗ

a min abinda aka yi miki ba Afeefah, Sakeni nace in je in ji dalilin da

kaina...!"

Da tsawa yayi maganan yana kokarin fusge hannunsh

i tayi saurin rungumeshi kamkam tana

cigaba da kukan da ya ƙarasa cire mishi natsuwa.

"I thought ina da muhimmanci a rayuwarka, a zatona duk wani abu da ya shafeka ya shafe ni

Meyasa zaka min hakan? Meyasa Ya Saraki?"

Sakinta yayi yana riƙo fuskarta

idanunshi cikin nata

"wa yace miki ba ki da muhimmanci a rayuwata? Kin kuwa san yadda nake jinki Afeefah?

Meyasa za ki yi irin wannan tunanin?"

"Ba gashi ba, idan har ka daukeni da muhimmanci ba zaka binne ni ba, ashe aure zaka yi nan

da sati biyu? Aur

e Ya Saraki irin wannan baka iya ka sanar min ba?"

Kukan da take na shaketa ta ƙarasa, sossai fuskarshi yayi Red ainun jijiyoyin kanshi duk suka

miƙe kukanta tamkar saukar tafasashen ruwa ne a zuciyarshi shi kadai ya san irin abinda yake

ji, a ina ta ji

? Zai yi magana ta ture hannayenshi ta nufi

ɗ

aki da gudu tana cigaba da kukan ya

riƙe kanshi yana ambaton sunan Allah, bayanta ya bi da sauri sai dai ya tarar ta rufe kofan da

makulli hankalinshi ya sake tashi ya shiga bubbugawa yana kiran sunanta ciki

n damuwa...



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

ADABI WRITERS ASSOCIATION

*FREE BOOK*

*55*

https://chat.whatsapp.com/HUJI

7tg9TOU941grP60r4S?mode=ems_copy_c

Kinaneman group din dazaki ringa sarinkayan kitchen cikin farashin sari...tayadda koda kinje

kasuwa bazakisamu kasa d farashinmuba snn zaki iyazuwa har hargida kisayi dukkan kayan

dakike bukata cikin kwanciyar hankal

i kokisaya ayimaki delivery zuwa dukkan inda kike afadin

Nigeria da dama makotan kasashenmu kikarbi kayanki cikin farinciki da aminci!!!.....kiyi joining a

mai nono kitchen utensils and household........gaskiya d amana sune takenmu!!!

👏🏻

********

Yayi yayi ta bu

ɗ

e kofar ta ƙi, har spare key ya

ɗ

auko sai dai dayake ta bar key jikin ƙofan ya ƙi

shiga, cike da damuwa ya koma ya zauna a kan kujera hannunshi dafe da goshinshi sama da

mintuna goma yana nan shiru kan ya miƙe ya tafi

ɗ

akinshi yayi wanka

ya shirya cikin wani

jumpha baƙi dinkin zamani, ya saka hula da half cover duk baƙake ya fito kai tsaye ya nufi

motarshi su Gaab

ɗ

o na miƙa gaisuwa ma babu wanda ya amsawa ganin yanayinshi yasa basu

nuna za su bishi ba don kallo

ɗ

aya ya musu suka koma su

ka natsu.

Tafiya ba mai nisa ba sossai ya kai shi shiyyar da Galadima yake duk a cikin masarautar,

parking yayi ya sauka ya nufi ciki hadiman

ɓ

angaren na ta miƙa gaisuwa bai amsawa ko

ɗ

aya

ba ya isa babban parlorn Galadiman, ya kuwa same shi zaune sun

a ma tattaunawa ne da

Ameer, ganinshi ya sa duk fuskokin su suka cika da fara'a

"A'ah yau

ɓ

atan kai ka yi ne Ciroma?"

Da kyar ya

ɗ

an sake fuskan ya zauna

"Baba Barka da rana"

"Barka dai, ya iyalin naka?"

"Alhamdulillah"

Miƙawa Ameer hannu yayi s

uka gaisa kan ya dubi Baba.

"Baba dama na zo ne akan maganan Zarah da mai martaba ya tayar, idan da hali ina so ka

mishi magana Baba a dakatar da maganan nan zuwa gaba duk yadda zan mishi bayani ya kasa

fahimtata, na amince mishi ne kawai saboda na san

girman alkawarin wannan masarauta kuma

ba na so ko kadan a ga gazawarshi ka san yadda su Makama suke... Na ji na amince amma ba

yanzu ba kaman yadda suke so"

Galadima ya sauƙe numfashi ya ce

"Sameer da safen nan muka gama wannan magana da mahaifiyark

a, ta kirani akan a ja

maganan ba yanzu ba duba da baka ma wani jima da dawowa ba abubuwa dayawa baka gama

sabo dasu ba, ga matarka da bata rufa shekara ba Dukda ba hujja bace tunda anan muna

aurawa namiji ma mata biyu a rana

ɗ

aya amma abin a duba ne za

ncen naku, Mahaifiyarka ba

iya jayayya take da mai martaba ba a wanchan

ɓ

angare kuma akwai Fulani da 'yan uwanta har

biyu suna uzzura mishi duba da yarinyar ta isa auren shiyasa abin ya zo a hagunce. Zan gwada

yi mishi magana idan ya amince sai a bar ma

ganan for now amma da kamar wuya wai gurguwa

da auren nesa"

Idanunshi ya runtse ya san dama aikin su Fulani Adama ne they will be on his fathers neck har

sai sun ga sun samu abinda suke so, shi wlh ba ma zai iya wassafa yadda zarahn take ba

Dukda bat

a dameshi ba amma tashin Hankalin Afeefah shine abinda ba zai iya jurar gani ba a

abinda ya shafi auren.

"Baba don Allah a yi min wannan ƙoƙarin, mai martaba yayi rantsuwar ba zai kar

ɓ

i wani uzuri

daga gareni ba muddin ba mai ƙarfin da zai iya haramta a

uren bane a yanzu duk abinda zan

fada mishi gani zai yi excuse nake kawowa na watsa mishi ƙasa a idanu"

"Hakane. Dukkanmu ba za mu so ganin an yi ƙaranta ba don ba girman wannan masarauta

bane, zan gwada mu gani"

"Na gode sossai Baba bari na koma"

Y

a miƙe Ameer ma ya miƙe suka fito a tare a jikin motan shi suka tsaya yayi shiru.

"Lafiya dai kam Sameer? Ko duk maganan auren ne ya saka ka cikin damuwa?"

Numfashi ya sauke yana fesar da iska daga bakinshi

"Ameer damuwana

ɗ

aya ne tak tashin hankalin

Afeefah, bana son zancen auren nan kwata

kwata don na san ba zata ji daa

ɗ

i ba wace macece ce zata so a mata kishiya? Irin wannan kam

ma Gani zata yi kaman don ita ba yar cikin gidan nan bane za'a ware ta ko a ba ni zarah,

tunanin sakata a damuwan ya sa

ban iya na yi mata maganan ba amma sai gashi ta ji a wani

wuri yanzu haka tana chan tun dazu tana kuka ban san ya zan yi ba!"

Cike da damuwa ya ƙarasa maganan.

Kafa

ɗ

ar shi ya dafa

"Ban ta

ɓ

a sanin haka rauninka yake ba sai akan Afeefah, kuma gaskiya b

aka kyauta ba ya

kamata duk abinda yake faruwa ta fara sani daga wurin ka zata iya fahimtarka ba wai taji a wani

wuri ba da ake maganan kila saura sati biyu...! Yanzu kai za ka kwantar da kai kayi rarrashin ta

hanyar da zata fahimceka ko don gaba duba d

a kaine magajin wannan jaha ta mu ko a rana

ɗ

aya ana iya baka mata a

ɗ

aura bambancinta kawai zai iya zama kana sonta fiye da kowa

kuma hakan ma wani makami ne a gareta"

"Dole na Ameer don ba zan samu natsuwa ba muddin tana cikin damuwa, bari na je. Na

gode"

Da kallo Ameer ke Binshi har ya shiga motar ya bar wurin, murmushi yayi lallai So So ne hmm

idan ba son ba wani abu ne zai ta

ɓ

a zuciyar Sameer haka? Juyawa yayi ya koma ciki don basu

gama tattaunawarsu da Mahaifin nashi ba.

Sai da yayi azahar

ya dawo

ɓ

angaren ga mamakin shi ya samu abincinshi jere a kan dining

kuma ya san bata ta

ɓ

a bari hadimai su mishi girki ba kenan ita ta fito tayi,

ɗ

akin ya nufa ya

murda handle

ɗ

in sai dai a rufe still goshinshi ya dafe bai taba sanin tana da fushi haka b

a, ya

san kalar haƙurinta lallai ya kaita maƙura.

Dakinshi ya nufa don abincin ba zai shiga ba ya rage kayan jikinshi ya kai zaune yana lissafi.

Wasa wasa har dare ta ƙi bude kofan, ko da ya fita Magrib da isha kan ya dawo ya samu ta

ɗ

auke abincin da

zu ta ajiye wani daban, shima bai bi ta kanshi ba ya sake komawa kofar

ɗ

akin

yana kiran sunanta amma ta ƙi ta bu

ɗ

e daren tea ya sha daga ita har shi baccin su rabi da rabi

don tunda suka shirya basu ta

ɓ

a kwana ba tare da juna ba cikin bargo

ɗ

aya skin to

skin sai

ranar.

Ɓ

angaren Afeefah Da asuba bayan ta yi sallah ta

ɗ

an yi azkar kan ta miƙe ta saka wani silk

fabric gown ta

ɗ

aura dankwalin fuskarta har lokacin da alamun kuka don kukan da ta jima bata

yi ba tayi shi a jiya a ƙarshe ta yi finalizing so

lution

ɗ

inta, ta sakawa zuciyarta haƙuri da juriya

don ba zata ta

ɓ

a hana shi ba idan Allah ya rubuta, haka ba zata saka ya ƙi bin umurnin

iyayenshi ba ta riga ta sakawa zuciyarta cewa ko ba jima ko da bai auri zarah ba zai iya yin

wani auren don haka za

tayi Adu'a Allah ya kawo wacce za su zauna lafiya, za ta kuma yi iya

kokarinta na ganin ta cigaba da zama ta farko a zuciyarshi har abada sai dai ba zata

ɗ

auki ya

dinga binne ta a komai ba, don yawan fushin nata ma na rashin fa

ɗ

a mata akan lokaci ne.

Ta zubawa dining

ɗ

in idanu ganin bai ta

ɓ

a komai ba ta tattare ta nufi kitchen ta saka a

microwave don bai lalace ba, kokarin

ɗ

ora mishi wani abin take don ta san shi kam ba zai ci

wanchan ba kawai ta ji an rungumeta ta baya, daga ita har shi sai da suka

sauƙe wani

nannauyan numfashi, shiru tayi bata ce komai ba ta cigaba da kokarin aikinta ya

ɗ

aga ta chak

yayi

ɗ

akinshi da ita ya sauketa a kan gado yana zama ya riƙo hannayenta duk biyu.

"Bo

ɗɗ

i am...!"

Idanunta ta kawar yayi murmushi mai sauti ya ce

"Na tuba ki yafe ni Afeefah, ba zan iya jure fushinki ba Allah ka

ɗ

ai ya san wani hali kika jefa ni

daga jiya zuwa yanzu... Please lets talk kin ji?"

Idanunta suka cika da kwallah bai ankara ba ya ji ta fashe mishi da sabon kuka a fili ya furta

"Yaaa

Salaam Afeefah...."

Rungumeshi da tayi ya saka maganan yankewa, ya rufeta cikin jikinshi yana shafa bayanta

idanunshi a rufe yana jin zafin kukan nata har ranshi.

"Ki yi haƙuri na saka ki cikin wannan hali, it wasn't intentional ban san yadda zan iya

fuskantarki

da maganan bane but am sorry kin ji?"

"Promise me Ya Saraki, ka min alkawarin cewa ba za ka ta

ɓ

a juya min baya ba, ka yi min

alkawari cewa ba zaka sake

ɓ

oye min duk wani abu da ya shafe mu gaba

ɗ

aya ba, i felt hurt

zuciyana ya kwana yana zaf

i da ra

ɗ

a

ɗ

in jin zancen aurenka ba tare da na sani ba"

Ɗ

ago fuskarta yayi yana share mata hawayen da hannayenshi biyu cikin karyayyen murya yace

"I promise Afeefah, na miki alkawari in shaa Allahu. Ki yi haƙuri i didnt meant to hurt you that

badly dubi

fuskar ki yadda yayi looking so tired and pale sbd zubar da hawaye"

Wani hawayen ne ya gangaro sai ya runtse ido yayi shiruu.

Shesheka ta ja ta sa bayan hannunta ta share wani ya sake zuba ta sake sharewa looking cute

nd sad at the same moment.

"Ka y

i haƙuri i couldnt control my emotions ba laifina ba ne, am jealous kishi nake ji in na tuna

nan da kwanaki kadan zan raba ka da wata, za ka shaki kamshinta ba nawa ba, za ka hada jiki

da ita.... Am sorry"

Duk ta rasa yadda zata yi bata san tana da irin

wannan kishin ba kuma ruwan kaunar da ya

zuba mata ya sa take jin shigo da wata duniyar su zai yanke mata wannan ƙauna.

Jikinshi ya janyota zuciyarshi na tsananta zafi ya kasa magana, ita kuma ta zaci shirun da yayi

ita ce take

ɓ

ata ranshi cikin kuka

tace

"ka taya ni Adu'a Allah ya sassauta min abin da nake ji Ya Saraki, am just jealous because I

love you, angry because all i care about is you a lokaci guda kuma am scared because am

afraid of losing you"

Ɗ

agota kawai yayi ya ha

ɗ

e bakinsu don kuk

an ya gama hawa kanshi, wani irin deep Kiss yake

yi mata da tun bata amshi signal

ɗ

in ba har ta amsa, a iya romance ya tsaya sai da ya tabbatar

jikinta yayi laushi ainun fatarshi da nata na a manne da juna yana shafa bayanta a hankali suna

sauƙe numfash

i zai yi magana ta riga shi muryarta chan ƙasa tace

"I wanted to be the only one to tells you I love you, wacce za ta ha

ɗ

a miyaun baki da kai,

touches your skin and feel you inside me sai dai kash! kana naka ne Allah na nashi, Kana da

damar auren mata h

ar hu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login