Showing 87001 words to 90000 words out of 174924 words
ta saka kaya aka kawo ta karamin akwatin da Abeeha tace mata kayan bacci ne
ciki ta bu
ɗ
e ta duba silk riga da wando cream Color yana da adon Black lace daga kirji da kuma
ƙ
asan kafafun wandon ta saka, kamshinta da
kamshin
ɗ
akin har ya so yayi mata yawa ga
sanyin Acn dake busawa kashe wutan tayi ta hau gado ta kwanta tana sake jin salama a ranta
sam bata wani sa damuwar rashin ganin Sarakin ba don ta riga ta sakawa kanta haƙuri da juriya
har Allah ya kawo karshe
n komai Dukda bata san yaushe ba bata san ko karshen zai zo ba
amma she have her trust in Allah zai mata komai ba sai ta damu kanta ba Adu'a ne babba
kuma zata cigaba.
Washegari da safe bayan tayi sallah ta
ɗ
an koma bacci, ƙarfe tara ta farka ta sauƙa
daga gadon
da kaman kar ta tashi tsabar daadinshi da take ji ta wuce bayi ta yi wanka ta fito ta fara neman
kaya cikin sababbin dinkunan da telan Jannah ya chanchada mata, wani atampha doguwar riga
A shape ta fitar ta shirya ciki tayi kyau sossai ta fe
she jikinta da turarukanta sababbin waenda
kamshin suka yi mata ta kafa
ɗ
auri, bata sa kwalli ba sai ta saka lipstick kawai accesories da
tayi anfani na silver sai suka ƙara haskata tayi kyau ainun gidan ba baƙonta bane amma sai ta
fara tunanin ta saka
gyale ne ko kar ta saka?
Tsoro take kar ta fita su ha
ɗ
u don yanzu ba kaman da bane da ba lallai ma su hadu ba in ba
wurin Mammi ba, a hankali dai ta sa hannu ta bu
ɗ
e kofan
ɗ
akin ta sanyo kai cikin parlorn, ko
taku biyu bata yi ba idanunta suka sauƙa k
anshi a farko ta tsorata sai kuma ta fahimci kaman
bashi da lafiya ne don ga matar da take matsayin likitarshi zaune a kujeran dake fuskantar shi,
yayi relaxing sanye da wasu blue pjamas riga da wando complete, kafafunshi babu takalmi
suna lume cikin ta
ttausan carpet
ɗ
in dake shimfide parlorn, fuskarshi yayi ja sossai haka gashin
kanshi a hautsine.
Wani iri taji a ranta sai taji tausayin shi na bin jikinta kaman ruwa, ta riga ta san dalilin da ka iya
kawo mishi ciwon a hankali ta shigo cikin parlorn
Likitar na kallonta ta saki murmushi itama ta
mayar mata a hankali ta
ɗ
an duƙa ta gaisheta ta amsa da kulawa tana tambayarta Ya Rayyan
da jiki? Ita dai ta amsa da da sauƙi amma bata ma san bashi da lafiyan ba sai yanzu.
A hankali ta kalleshi idanunsh
i na a lumshe har lokacin, matar ta miƙe
"Allah ya baka lafiya zan zo gobe da safe, please make sure ka ci abinci ka sha waennan pills
ɗ
in"
Ta karashe tana ajiye mishi wasu pink pills a roba.
Sai a lokacin ya
ɗ
an bu
ɗ
e ido
"Thank you"
Tayi murmushi ta
yiwa Afeefah sallama ta fice.
Sai aka bar su su biyu a parlorn, yatsina fuska yake don kamshinta har kanshi yake ji ba tun
yanzu ya fara ji ba tun ranar da suka same shi a dining da Abeeha ya iya bambance nata
kamshin da na Abeeha, yanzu ma gashi ta
zo ta tsaya mishi sai hawa kanshi yake tsaki ya
ɗ
an
ja ya bu
ɗ
e ido sai karap suka hada idanu don kallonshi dama take tana tunanin ta inda zata fara
gaishe shi ganin ya kalleta sai tayi saurin cewa
"Ina..kwana!"
Ya yunkura ya miƙe zaune da kyau, bat
a yi zaton zai amsa ba sai jin deep and calm voice
ɗ
in
shi da bai yi matcing da situation da yake ciki ba ya ce
"Good Morning!"
Daga haka ya miƙe ya wuce ta ya shige
ɗ
akinshi, ta sauke numfashin tsoro tana nufan kofa
saboda knocking da ake, masu aiki
ne rike da baskets na abinci kai tsaye suka jere mata su a
dining suna gaisawa don sun saba da juna dama, plates, cups da spoons taje ta
ɗ
auko ta zo ta
ƙ
arasa ha
ɗ
a dining
ɗ
in amma bata sani ba ta kirashi ne ko ta kyale shi, ta san ba zai so
shisshigi b
a in ta dameshi ya iya karyata don ya sha ambata kalan ya zo ya faru ta shiga uku,
abincinta ta zuba ta ci har ta gama karyawa bai fito ba don haka tayi sashen Mammi don ta
duba ta.
A zaune ta sameta ta gama karyawa tana shan magani tana ganinta fuska
rta ya washe da
fara'a
"Ɗiyata ni da nace yau za ki huta sossai sai ga ki da sassafe? Sannu da zuwa"
Yadda take mata sai ya saka kunya kamata kaman wacce ta fito daga wani unguwar, a ƙasa ta
duƙa ta gaisheta tana mata ya jiki.
"Alhamdulillah dawo na
n gefena Afeefah, ina shi Sarakin?"
Wani kunyar ne ya sake lullubeta ta kasa magana Mammi tayi dariya kawai ta janyo wayanta ta
kirashi
"Jiya ya tafi anan ban gamsu da yanayinshi ba, kun gaisa da safen nan?"
Kai ta gya
ɗ
a
"Eh na fito na same su da liki
tan shi suna magana"
"kin ga ko, sai in rasa Meyasa yake ajiye damuwar da baya bayyanawa yanzu baya so in sani
ne ya ƙi zuwa nan tun sassafe na kira ban same shi ba je ki ce ya zo"
Gabanta ne ya fa
ɗ
i rassss, ta ya zata fara kiranshi? A hankali ta miƙe
ta fice zuciyarta na racing
har ta shiga parlorn inda Allah ya taimaketa ma ta samu yana parlor a zaune kan dining yana
karyawa wayanshi na a speaker alamu waya yake, a gefenshi ta ja ta tsaya sai ta ji Muryar
dake tashi kaman ta san Muryar kuka me Mur
yar take har tana shidewa a hankali take cewa
"Ya Rayyan bakin cikin Ya Saleem zai kashe mana Mommy, duk abubuwan da ya dinga yi a
baya mai sauƙi ne yanzu ya kore mu ya saka surakanshi a gidan, bai damu da mun ci ko bamu
ci ba, mun yi karatu ko ba mu
yi ba muna lafiya ko babu tun muna zuba ido yanzu wata kenan
da ko mun je gidan ba'a bari mu shiga, ga mommy kwance a asibiti saboda damuwa da hawan
jini...!"
Dukda maganan da take yi
ɗ
in ya shige shi sossai, damuwa ya nuna a kan fuskarshi sai dai bai
tanka ba har ta gama ta cigaba da kukan.
"A wani asibiti take?"
Ya jefa maganan a hankali
"Tana 44 ne, anan muke da file"
Kai ya gya
ɗ
a kan ya katse wayan, Afeefah dake tsaye jikinta ne yayi wani irin sanyi a hankali
zuciyarta ke motsawa da wani
irin yanayin damuwa ba dai saleem da ta sani ake magana akai
ba? Amma ai wannan Muryar ta Sadiqa ce, saleem ne har ya kori mahaifiyarshi a gidanshi? Ko
jikinta duka kunnuwa ne ba zata yarda yana cikin hankalinshi yayi hakan ba, Wani irin tashin
hankali
ne ya zo mata har ta kasa boyewa ta manta waye a gabanta tace
"Yaya Saleem ne cikin wannan hali? Shi ne ya kori mahaifiyarshi da kanshi? Su Samha ne ke
cikin irin wannan damu..."
Ha
ɗ
a idanu da suka yi ya sa maganar ta katsewa idanunta har sun cika da
kwalla suna shirin
zubowa, gani irin kallon da ya mata ya sa ta saukar da idanun ƙasa, ajiye spoon
ɗ
in hannunshi
yayi ya zari wayan bai miƙe ba yana nuna ta da wayan ya ce
"Kika kuskura kika sake hawaye
ɗ
aya ya zubo miki a kan fuska za ki gane ba ki d
a wayo...!"
Mukut haka ta ha
ɗ
iye kukan zuciyarta na cigaba da racing cikin mixed feeling ga idanun da ya
zuba mata yana jira ya ga zata yi kukan ne ko ba zata yi ba ga damuwar halin da ta ji wai
saleem na ciki.
"Mam..mi na ƙiran ka"
Ta fa
ɗ
a a
ɗ
an
tsorace. Kwafa yayi ya miƙe ya fice daga wurin da sauri ta dafa dining
ɗ
in tana
jan kujera ta zauna....
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks
-Gureenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*34*
*Don Allah readers ina
ɗ
an so ne in ja hankalinmu a kan wani abu da na fahimta, zan
ɗ
an yi
magana ne da miyaun marubuta. A duk sadda marubuci ke rubutu ba duba iya zallar
nishadantarwa yak
e ba ko da kuwa littafin akan nishadi ne, ba son rai ake dubawa ba saboda
ba shi ne ake son isarwa ba, duk sadda marubuci ya
ɗ
ora alkaminshi a kan Littafi tunanin farko
da zai fara shine me ya kamata na isar? Shin wani saƙo ne nake da shi a cikin labarin
nan da
zan ba al'umma kuma su amfana da shi? Kar mu raja'a ga iya fannin nisha
ɗ
i ko soyayya don
rayuwa bai ta
ɓ
a tafiya babu ƙalubale ba... Don haka don Girman Allah mu daure muna karatu ta
fuskar
ɗ
aukar darasi don akwai darusa masu yawa da marubuci kan
jefa a cikin kowani labari
wanda ba sai an fito fili an ce yi kaza kar ka yi kaza ba mu dinga kokari muna fahimtar hakan
saboda mu marubuta mu samu ladar ku
👏🙏
*
****
Da kyar ta iya danne kukan da ke taso mata, tsoron Allah na ƙara rufeta tana tun
a irin iko da
isan mommy akan saleem ashe har za'a iya samu macen da za ta raba wannan iko da isar cikin
lokaci kankani haka?
Miƙewa tayi ta nufi sashen Mammi, ba za ta zuba ido rayuwar saleem ya cigaba da tafiya a
haka ba don salim ya cika mutum cikak
ke
ɗ
ari bisa
ɗ
ari ya taimaketa a sadda bata da mai
taimako bayan Allah, shi ne namiji na farko da ya fara nuna mata so tsakani da Allah ba tare da
kyama ko tsoron tabbatuwar zancen al'umma a kanta ba, ya hana hawayenta zuba ya kuma
ƙ
arfafa mata gwiwa ak
an jajircewa da haƙuri da rayuwa, ta san babu abin da zai saka saleem
sa
ɓ
awa mahaifiyarshi don ya san darajar ta fiye da kowa face sharrin asiri. Abin da ya sake
bata mamaki ya
ɗ
aure mata kai shine ta yaya wacce mommyn ta yarda da ita har ta aura mata
s
aleem ba tare da yana so ba ta zama sanadiyar rabuwarta da
ɗ
anta? Sam bata kawo cewa ko
alhakinta bane saboda ta san ita
ɗ
in ba dolen su ba ce da su taimaketa da kar su taimaketa duk
wannan tsakaninsu da ubangiji ne yo waenda suka zama dolen nata ma basu
mata ba sai bare
ne za su mata?
Ta saka a ranta son zuciyar mommy ne ya janyo mata wannan wahala da suke ciki, tayi
negleting duty
ɗ
inta a matsayin uwa tana ganin dabararta shi zai sa 'ya'yanta su cigaba da
zama ƙarƙashin ikon ta alhali 'ya'ya ba ab
aben iko da gadara bane ta manta Allah ne ke da
dukkan iko akan bayinsa kuma shi ne ya san abin da yake fili da na
ɓ
oye.
Ko da ta isa wurin Mammi bata samu Rayyan ba, zama tayi cike da damuwa tace
"Mammi Yaya saleem na cikin masifa"
Ta ƙarasa idanunt
a na cika da kwallah, Mammin ma ta fahimce damuwar Afeefar don Saraki ya
sanar da ita komai kuma tausayin Saleem
ɗ
in duk ya rufeta itama.
"Yanzu Saraki ya gama sanar mini, nayi mamakin yadda aka dau lokaci bai zo ba har ma aka yi
auren Saraki saleem b
a ya a kusa da shi ashe abin da ke faruwa kenan, laifin mahaifiyarshi ne
Allah ya sa wannan abu da ya faru ya zame mata Aya ya sa ta hankalta"
Kai Afeefah ta gya
ɗ
a tana amsawa da
"Ameen ya rabbi, Mammi ina so in taimaki Saleem Dukda ban san me Ya Sara
ki zai yi ba
amma ina so in ba saleem gudummawa kaman yadda ya ba ni a sadda na rasa madafa don
Allah ki taimakeni akan hakan"
Ta ƙarasa a karye.
"Me kike tunani Afeefah?"
Mammi tayi tambayar cike da kulawa.
"Mammi ina so ki yi convincing Ya Saraki
akan za ki dinga bashi magani yana saka saleem sha
ni kuma zan dinga ha
ɗ
a zobo ko wani kalar drink da ayoyin da mafificin annabin mu annabi
Muhammad (SAW)
Yayi mana umarnin amfani da shi don karya sihiri, ko da kurba bibbiyu zai yi Allah zai ba mu
nas
ara kuma ina so zan yi wani abu na sadaka da tawassilin Allah ya dube shi ya dawo dashi
hayyacinshi kar mahaifiyarshi ta mutu da damuwarshi"
Sossai Mammi ta yabawa hankalin Afeefah ta kara jin kuma tabbas bata yi wa Rayyan za
ɓ
en
tumun dare ba, ta gamsu
kuma da shawarar don haka ta tabbatar mata zata bata duk wani
taimako da take so.
Afeefah ta ji daa
ɗ
i ta koma
ɗ
aki ta fara neman takardar ta da tayi rubutu akan hakan a sadda
malaminsu na islamiyyat ke koyar da su, ta kuwa samu bayan dogon bincike Adu
'a kawai take a
ranta Allah ya taimaketa.
****
Rayyan na fita Asibitin ya wuce kai tsaye ya samu kuwa mommyn na jin jiki yaran sai kuka suke
yi, har ranshi tausayinsu yake ji kuma yana jin su ne tamkar su Abeeha, shi karan kanshi a
yanzu ya gamsu
cewa asiri ne ke dawainiya da abokin shi in ba haka ba ko mahaukaci ai ya
san girma da darajar uwa.
"Kukan nan me zai yi mata? Ko ba ku san Adu'a shi ne makamin ko wani mumini ba? Ko kukan
lafiya zai bata?"
Da
ɗ
an fa
ɗ
a yayi maganan don sun cika mishi
kunne, duk shiru suka yi don sun san shi baya
ɗ
aukan nonsense da likitan da ya duba ta yaje yayi magana don anan
ɗ
in ma yana da office
kuma yana aiki da nan
ɗ
in Dukda ya fi zama Capital.
Daga nan ya shiga ya duba ta tana bacci ya dawo ya kallesu yana
so yayi magana da
hankalinsu zai kwanta bai iya ba sai cewa yayi
"Komai zai wuce in shaa Allah"
Daga haka ya zaro ku
ɗ
i mai yawa ya basu kana ya fice, yana shiga mota Mammi ta ƙira shi a
waya.
"Saraki idan ka samu Saleem ko da a waya ne kar ka yi mi
shi magana da tashin hankali, ka bi
shi da lalama kuma kar ka tsananta magana akan mahaifiyarshi da 'yan uwanshi ka nuna baka
damu ba don kar matar tashi tayi yunkurin shiga tsakaninku don akwai abinda nake so kullum
ka tabbatar kana bashi yana sha, s
hi ramin ƙarya a koyaushe ƙurarre ne zai wuce ne kaman
ba'a yi ba"
Ya gamsu kuma ya san Mammi wani abin zata sama mishi na karya sihiri ya ji daa
ɗ
i don bai
san ya zai yi ba, ya tabbatar saleem a gidan ba zasu barshi yayi komai na malamai ba bare
yace z
ai kaishi wurin wani malami. A kan ibada da azkar ne zai tsaya sossai ya ga saleem
ɗ
in
ya koma yi don tun da chan
ɗ
in shi saleem ba mai wasa da ibada bane kai duk iya ibadarka
idan Allah ya nufa kamun asiri na cikin jarabawarka dole sai ya kama ka sai da
i ka samu
sassauci saboda ka riga ka yi tawasilli ubangiji shine mai yin komai.
Kai tsaye gidan Saleem ya je Allah ya bashi sa'a ya dawo don yana horn aka bu
ɗ
e mai gate a
mota ya tsaya ya shiga kiran Layin saleem
ɗ
in ringing na karshe aka sada shi das
hi, amsa
sallamar kawai yayi ya ce
"Ina waje"
Yana kai nan ya yanke wayan kusan mintuna uku sai ga saleem
ɗ
in ya fito, ido kawai Rayyan
ya kura mishi don kaman ba shi ba ya
ɗ
an yi duhu kuma ya tara gashi sannan fuskarshi babu
walwala haka ya iso ya
bu
ɗ
e gefen zaman banza ya shiga ya zauna.
"Ya kake?"
Saleem
ɗ
in ya tambayi Rayyan yana kallonshi.
"Lafiya ƙalau, ka yi wuyar gani."
Murmushi yayi wani dry smile da babu annuri ciki
"An tura ni Lagos ne wani aiki shine muka tafi da madame fa, inda na
ke kuma babu wani
service na kirki"
Kai Rayyan ya gya
ɗ
a.
"No wonder, ya kowa da kowa?"
"Lafiya ƙalau"
"mu shiga mana in gaishe da mommy kwana biyu ban leƙa ta ba"
Saleem ya
ɗ
an yi shiru don wlh ya manta da ya tura su chan gidan.
"Mommy bata nan sun
koma tsohon gidan mu"
"Amma me yasa? Ina haya kuka saka a chan?"
Ya
ɗ
an yi shiru
"Eh, nan
ɗ
in ya
ɗ
an takura mu ne ga iyayen Sabrina sun dawo shiyasa nace su koma chan"
Kai kawai Rayyan ya girgiza duk ranar da Allah ya bashi macen da zata raba shi da Ma
mmi bai
san irin hukuncin da zai mata ba don idan bai kasheta har lahira ba sai ya nakasata yadda ba
zata ta
ɓ
a amfani ba har abada.
"Ya Mammi da jiki?"
Saleem ya katse mishi tunanin da yake yi
"Tana ta fa
ɗ
an kwana biyu baka shigo ba ai, ni kam salee
m in tambayeka mana?"
Kai yaa gya
ɗ
a mishi
"Ya tsakaninka da ubangijinka?"
Ya