Showing 108001 words to 111000 words out of 174924 words
saka mishi drip kila bai tashi ba har
lokacin, bai shiga ba don ya san akwai bambancin da da yanzu ba zai yiwu ya je har
ɗ
akin ba
sai fita yayi akan yana parlorn waje.
Sai k
arfe sha
ɗ
aya da rabi da Afeefah ta leƙa ta samu baya kan gadon alamar ya shiga wanka,
gadon ta gyara tsaf kaman ba'a kwanta ba ta fice chan sai gata rike da tray mai dauke da
dafaffen dankali sai wani curry chicken soup da ta mishi da kifi gasashe a gef
e sanin yana so
sai tea da ta ha
ɗ
a mishi, ya gama shiryawa cikin riga da wando masu taushi don ba jeans bane
wandon cotton ne mai
ɗ
an fa
ɗ
i Brown, shirt
ɗ
in burnt orange ya kar
ɓ
e shi sossai ya sake zama
pale kana kallonshi zaka san yana ciwo.
A kan ta
ble na gaban couches na
ɗ
akin ta ajiye ta kalleshi shima ita ya kalla sai suka ha
ɗ
a
idanu ta
ɗ
an rausayar da nata tace
"Ina kwana Ya Saraki? Ya jikin?"
Bata zaci zai wani amsa ba sai kuma taji ya ce
"Alhamdulillah da sauƙi"
Dukda a hankali yayi maga
na amma ta ji ta
ɗ
an murmusa
"ka karya sai ka sha magani"
Ya nufo inda take sai da ya
ɗ
an wuce taji ya ce
"Thank you!"
Zama yayi ya ja abincin ya shiga ci hakan ya faranta ranta sossai ta juya ta fice, a parlor ta
zauna tana kallo kusan mintuna talati
n sai gashi ya fito ya fita waje.
Sai lokacin hankalinta ya kwanta ta miƙe itama ta nufi wurin su Jannah tana shiga babban
parlorn da sallama suka hada idanu da Mommy...
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
F
atima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gureenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*41*
"Sannunku"
Ta fa
ɗ
a tana
ɗ
auke kanta daga cikin idanun mommyn da ta kusa daskarewa a wurin a zaune.
Bata ƙara firgit
a ba sai da taji matar uncle sanusi na cewa
"Sannu Afeefah, jigilar nan ba zai haifar miki da ciwon jiki ba? Kece nan ke ce chan ya kamata
kina hutawa fa"
Matar uncle Mansur tace
"Gaskiya kam ya kamata ki dinga ji da mijinki kawai su jannah duk ba ga m
u nan ba, shima ba
don baudadden halinshi ba ai da duk sai mu kula da ku don kema na tabbatar raunin tafiyar
Mammi na nan
ɗ
anye a zuciyarki."
Murmushi ta
ɗ
an saki tana zama za tayi magana Sameera ta miƙe tsaye don tun dazu duk su
hu
ɗ
un kaman an kafa su
ne idanunsu ƙurrr a kanta.
Nuna ta take hannunta na rawa
"Afee...fah?"
"Ita ce ko Ya Sameera? Ita ce ba gizo na gani jiya ba ashe!"
Samha tayi saurin fa
ɗ
a kaman jira take wani ya fara magana cikinsu.
Mommy ta kasa ma magana tsabar yadda taji da gan
in Afeefar ƙare mata kallo take yadda ta
wani sauya tayi mugun kyau ko atamphar jikinta ka gani ka san bata cikin wahala sai hawaye
suka fara zuba mata ta tuna ranar auren Saleem inda take ce mishi a lokacin Afeefah na chan
tana raba wa maza kanta tana
samun na cin abinci idan zai mantata gyara ya mantata.
"Kun santa ne?"
Mama tayi tambayar da mamakin irin shock da ta gani a tare da su ga mommy ta fashe da
kuka.
Jannah ce da daman ta kasa sakewa dasu saboda har lokacin bakinsu take gani akan abin
da
suka yi wa Afeefah tace
"Sun santa Mama, mommy kin ga ta sauya ko? Kun ga yadda Allah ke ikonshi ko? Ku kun ƙi ta
mu mun so ta mun kar
ɓ
eta hannu bibbiyu, kun muzguna mata hakan bai hana ta muku taimako
mafi girma ba a rayuwarku... Ita ce ta taimaka
da ayoyi da ruwan tofi ba ji ba gani har saida ta
tabbatar asirin da aka yiwa Ya Saleem ya karye, gata nan yanzu haka ana dawowa makaranta
exams na karshe zasu rubuta tana kan karatu. Nasara mafi girma da daraja shine tayi aure ta
auri namijin nunawa sa
'a wanda ko cikin maza sai an tara dubu a samu tamkarsa
ɗ
aya. Afeefar
da kuka sani ce dai ita ce matar Ya Rayyan ta sunna a yanzu haka"
Afeefah ta mayar da kanta ƙasa hawaye na taruwa a idanunta sam bata san sun zo gangarta
ba sai jin mommy tayi ta ri
ƙ
e hannunta tana sake ƙara fashewa da kuka mai tsuma rai, Abeeha
ma bata yi shiru ba ta kara da labarin irin yadda ta taimakesu akan Saleem.
"Don Allah ki yafe mana Afeefah, haƙiƙa ba mu da bakin neman yafiyarki saboda mun aikata
miki ba daidai ba, mu
n kasa duba kasantuwarki mace mun kasa yarda cewa Allah ke komai a
sadda ya so na bi dare na raba ki da Saleem karfi da yafi na aura mishi wacce nake ganin ta fi
cancanta ashe ban sani ba ƙabari na haƙa mana... Haƙiƙa na so na ganki ba tare da aure ba
n
ayi adu'ar Allah ya bayyana mini ke ko ta wani hali in nemi yafiyarki in kuma gyara kuskurena
ashe ke kam Allah ya dubeki ya Musanya miki da alkhairinki... Don Allah ki yafe mana ki yafe
mana Afeefah!"
Sossai duk suke kuka suna neman yafiyarta sai ta
nemi rudewa Dukda tayi mamaki amma ta
sani duniya aka ce makaranta.
"Mommy ku daina neman yafiyata wlh tun kafin na bar gidan duk na yafe muku Yaya Saleem ya
wuce yadda kuke zato a wuri na. Ban riƙe ku a zuciyata ba ku daina wannan kukan don Allah".
Samha ta fi kowa bata haƙuri sai Mommy, duk ta nuna ita komai ya wuce a wurinta suka koma
gefe suna ta kallonta ko motsi tayi burgesu take, basu ta
ɓ
a sanin haka take ba sai a yanzu yinin
da suka yi a ranar suka kara sanin wacece ita kunyar duniya duk ya
rufesu na tunanin duk irin
wulakancin da suka yi mata, lallai da gaske ne da aka ce mai haƙuri shi yake dafa dutse har ma
ya sha romonta.
Mommy ta tabbatar Saleem bai san da wannan labarin ba, gab za su tafi ta kira shi a waya
akan ya zo ciki duk jam
a'ar sun watse a babban parlorn sai Afeefah dake zaune tana duba abu
a waya mommyn ta fito daga
ɗ
aki ganinta yasa tace
"Yauwa ashe kina nan dama ke zan je dubawa kitchen. Yanzu Saleem zai shigo ku gaisa..."
Gabanta ne ya fa
ɗ
i rabon da su hadu kusan wa
tanni bakwai zuwa takwas kenan, ya rabu da ita
cikin kuna da zafin zuciya tare da hawaye a yanzu zai ha
ɗ
u da ita matsayin matar aure, matar
ma ta abokinshi me zata ce mishi? Ta san akwai laifin mahaifiyarshi a rabuwarsu amma ta san
dole zai ji zafin sam
un wannan labari, anya ma zai yi farin ciki da ganinta? Bata gama tunanin
ba ta ji sallamarshi gabanta ya sake fa
ɗ
uwa ta miƙe tsaye sai suka ha
ɗ
a idanu a lokacin da take
amsawa da iyaka lips
ɗ
inta.
"A...Afeefah? Ke..ke ce nake gani? Afeefah ba gizo id
anuna suke min ba kece tsaye a gabana?
Ta yaya kika zo gidan nan? Ina kika shiga Afeefah? Ina kika shiga...?"
A ru
ɗ
e yake maganan idanunshi na cika da kwallah kaman yadda nata ya cika fal da hawayen
ganinshi.
"Ya Saleem...!"
Ta fa
ɗ
a a sanyaye sai ta
kama hawaye.
Sake matsowa yayi kaman zai ta
ɓ
a ta tayi saurin matsawa baya sossai tana girgiza mishi kai.
"Ka gafarceni Ya Saleem yanzu da baya ba
ɗ
aya bane..."
"Afeefah na san akan mahaifiyata ne wlh yanzu duk sun yi nadamar abin da suka aikata miki,
na tabbatar za kuma su nemi yafiyarki don Kullum adu'arsu shine mu ganki mu nemi
yafiyarki...ko babu komai a yanzu za mu cika burinmu za mu cika alkawarinmu na mallakar
juna..."
Daidai lokacin Rayyan ya sanyo kai parlorn he just stood there fuskarshi
kadaran-hadaran yana
kallonsu.
Hawaye take yi sossai
"Lokaci ya riga ya ƙure ya Saleem, kayi hakuri Allah bai nufa na zama rabonka ba. Ni din yanzu
matar aure ce."
Jikinshi yayi wani irin sanyi wani tashin hankali da damuwa na lalla
ɓ
o wa ya rufe s
hi murya na
shaking yake furta
"A..a..aure Afeefah? Aure kika yi? Da waye? Me..me yasa?"
Idanunta ne suka shiga cikin na Rayyan da sauri ta kawar heartbreat
ɗ
inta na kara gudu ganin
kallon da yake mata.
"Ka sa a ranka ƙaddara ce ta zo haka, amma n
i matar aure ce don Allah ka ajiye zancen alaƙar
da ta riga ta wuce Ya Saleem"
Daga haka tayi saurin wucewa sashensu ta barshi kanshi a matukar kulle, idan bai ce ya
matuƙar ka
ɗ
uwa da wannan zance ba yayi ƙarya zuciyarshi ra
ɗ
a
ɗ
i ya shiga mishi, saboda
rauninshi tuni hawaye suka shiga zubo mishi haƙiƙa ya so Afeefah kaman ranshi har gobe yana
ƙ
aunarta amma gashi ƙaddarar su ya za
ɓ
ar musu rabuwa aure tayi a sadda yana chan ya rasa
hankalinshi, me yasa bata yi haƙuri ba? Meyasa bata jira ba? Me yasa yayi
jinkiri? Tun da ya
dawo hayyacinshi a neman ta yake ko Allah zai sa ya ganta ashe ita kam tana chan tare da
mijinta tana rayuwa mai kyau don ko skin
ɗ
inta ya bayyana hakan.
Mommy ce ta fito ganin yanayin da yake ciki ta kalli Rayyan dake tsaye har lo
kacin a bakin kofa
hannunshi harde a kirjinshi wanda da alama Saleem
ɗ
in bai kula da wanzuwar shi ba tayi saurin
kama Saleem
ɗ
in ta zaunar taje ta kawo mishi ruwa bai kar
ɓ
a ba sai ma maganganu da ya fara
"Mommy ta ya kika ga Afeefah? Me ya kawo ta gid
an nan? Mommy wai da gaske Afeefah aure
tayi? Aure tayi? A yanzu haka Afeefah ta haramta mini?"
Mommy ta kalli Rayyan ta mayar da idanunta kan Saleem.
"Saleem Afeefah ta yi aure laifina ne duka, laifina ne ta subuce maka ka yafemin ciwon da nake
saka
wa zuciyarka ka
ɗ
auki dangana da haƙuri. A gidan nan muka samu Afeefah tana kuma
auren abokinka ne Rayyan..."
Da ƙarfin gaske ya miƙe har yana Buge ruwan hannunta ya fa
ɗ
i ƙasa
"Rayyan?? Mommy all this while Rayyan na tare da Afeefah? Har ma ya aureta? R
ayyan dai
Rayyan Moh'd Khamis??"
Gaba
ɗ
aya wani duhu ne ya taso ya rufe mishi gani tsabar wani irin bacin rai da ya zo mishi
juyawa yayi zai fita yaje ya samu Rayyan
ɗ
in sai suka ha
ɗ
a idanu nan ya nufe shi ya tsaya a
gabanshi.
"Rayyan da gaske Afee
fah ka aura?"
Shi karan kanshi ya san yayi mugun ƙoƙari a sadda ya bu
ɗ
i baki ya furta
"Saleem Afeefah matata ce idan har ka san darajar aure da kuma martabarsa za ka kiyaye irin
kalmanka a kan matata... Ƙaddara ta riga ta raba ku ta bani ita a lokac
in da ban yi zato ko
tsammani ba don haka don't Look at me with those eyes dake nuna kaman I betrayed you or
something like that, you should questioned yourself nd your family not me..."
Yana kai nan ya wuce don har ga Allah bai san dalilin da yasa yake
ji kaman zai kama da wuta
ba, mommy ya kalla har kaman zai wuce ya tsayar da idanunshi kanta ba zai iya yi mata
magana kai tsaye ba ba kuma don komai ba sai don uwa ce ya juyo ya kalli Saleem dake
kallonshi rai a tsananin
ɓ
ace yace in a respectful mann
er.
"Rasuwa aka yi mana ko ba rasuwa ba muna da darajar da ba za'a tako har nan a ci mana
mutunci ba Saleem, idan ba zaka taya mu baƙin ciki da jajen rasa wani sashe na bangonmu ba
za ka iya zama da kai da familyn ka a gida. Mun gode"
Daga haka ya nu
fi sashensu ya bar su nan tsaye calmly kaman ranshi ba suya yake ba.
Wani irin duka Saleem ya kaiwa bangon wurin yana yin baya tare da zuba yatsun shi cikin
gashin kanshi kaman zai fashe haka yake ji, su Samha ne duk suka fito a tare da Abeeha jin
sal
atin mommy.
Ganin yanayin da suke ciki suka shiga tambayar me ya faru? Menene?
Mommy tana zubar da hawaye tace
"Na sake wani kuskuren, da na san hakan zai kasance Saleem da ban nemi ku gaisa da
Afeefah ba! Na zaci zaka yi farin cikin ganinta idan ka
ji kuma tana da aure zaka taya ta murna
da Adu'a ka kar
ɓ
i kaddara amma me kayin nan? Abokinka ne fa Rayyan abokin da ya zama
ɗ
an uwa ya kuma tsaya mana duka a sadda muke neman tagayyara. Rasuwa fa mahaifiyarshi
tayi ko lafiya bai samu ba me kake yin nan
?"
"Rayyan ya ci amanata mommy, ashe ya san inda Afeefah take ya za
ɓ
i ya
ɓ
oye min? Ashe
aurenta yake shirin yi ko da na matsa ya nemo min ita a sadda ba ni da daman hakan saboda
kalamanki ya san inda take ya dinga zurma ni akan ya neme ta ya rasa? Mey
asa tun farko bai
ce min sonta yake in sakawa zuciyata hakan ba? Idan ba da wata manufa yayi hakan ba
Meyasa ina zuwa gidan nan bai ta
ɓ
a nuna min tana nan ko ya bari na ganta ba?"
Abeeha da ranta yayi mugun
ɓ
aci tace
"Ya Saleem baka kyauta ba sam...!
Ban zaci ko Ya Rayyan amanarka ya ci zaka iya aikata
hakan kuma ka jefe shi da irin kalaman nan ba. kar hankalinka ya gushe mana... Toh wallahi
Yaya Rayyan ya auri Afeefah ne bisa umurnin Mammi, ya kar
ɓ
i auren cike da tunanin mai zaka
ɗ
auki hakan a d
uk sadda ka dawo hayyacinka... Idan ma ya fa
ɗ
a maka a lokacin kake nemanta
cewa coincidently sun ha
ɗ
u a sadda ta taimaki Mammi Mammi ma ta taimaka mata ta kawo ta
gidan nan me zaka yi? Kar ka manta a sannan Allah ya isan mahaifiyarka ke kanka muddin ka
mata magana? Idan da yana da mugun nufi kanka da ba zai ba da gudummawar dinga kawo ka
gidan nan kana ci da sha daga ayoyin Allah ba har ka dawo cikin hayyacinka...idan da yana da
wata manufa ta daban da ba zai bari ku kasance tare da ita a zaman makonki
n nan ba don
kaima ka san zai iya kaita ko ma inane... Wallahi ko ni bayan labarin da Afeefah ta bamu na ji
har abada ban bata goyon bayan aurenka ba, Mammi ta za
ɓ
a mata miji kuma ta kar
ɓ
a hannu
bibbiyu kuma take ibadar aure... Ko da Yaya Rayyan baya so
nta a baya bai kyamaceta ba
Dukda ya san labarinta kaman yadda kaima baka kyamaceta ba bambancin kawai mu da
mahsifiyarmu muna sonta kuma muna so rayuwarta ta inganta ashe idan baka godewa Ya
Rayyan ba ba zaka ga baƙin shi ba. Ka je kayi nazarin kalamai
na kan ka sake yanke kowani irin
hukunci ne"
Tana kai nan ta juya ta koma ciki cike da jin haushinsu dukkansu, tunanin ta ya tsaya akan ya
Rayyan da banzar zuciyarshi Allah ya sa kar ya sauke akan Afeefar.
Tana zaune bakin gado ta toshe bakinta da
gyalen ta tana kuka kawai taji an turo kofan an
shigo, da sauri ta
ɗ
aga idanunta dake zub da hawaye sai suka shige cikin nashi da ya jirkice,
wani irin kallo ya mata da ya sa tayi saurin mayar da idanunta ƙasa tana Miƙewa tsaye.
"Kin raina ni ko? Ni z
a ki wulaƙanta??"
A hankali yayi maganan. Sai ta
ɗ
ago tana cewa
"Kayi haƙuri ban san zai shigo ba, ban san mahaifiyarshi ta kira shi ba da na nemi izini..."
"Shuttt up!! Just shut up Afeefahh"
Ya daka mata tsawa har saida ta tsorata tayi baya baya
zata fa
ɗ
i ta dafe jikin gado kirjinta na
sama da ƙasa. Yau ne karo na farko da taji sunanta a bakinshi Dukda ka
ɗ
uwar da tayi hakan
bai hana sunan sake amsa kuwwa cikin kunnuwanta ba da muryarshi.
Shiru yayi yana sauke numfashi idanunshi a tsaye a kant
a ya ce a zafafe
"Ko babyn roba na aura, ko 'yar tsana ce ta amsa sunan matar Rayyan Moh'd Khamis wallahi
billahi na fi ƙarfin ta wulaƙanta min aure... A gabana kike cewa aurena dake ƙaddara ce??"
"Ka yi ha..kuri ba haka..."
Juyawa kawai yayi ya fice
yana buga kofar da karfin gaske sai da ta sake razana.
"Na shiga uku!"
Ta ambata tana zama bakin gadon.
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gu
reenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*Yauwa. Ga Page
ɗ
in ku na yau, it's monday already! ba ni da tabbacin zama available through
out.*
*42*
Zaune kawai yake a kan couch bayanshi na jingine da jikin kujerar idanunshi a lumshe, tun
da
ya dawo daga Sallar isha haka yake.
Wani iri yake ji lokaci lokaci ya kan bu
ɗ
e idanu ya kalli kofan ko za ta shigo amma shiru babu ita
ba alamunta, sai wuraren sha biyu ya miƙe ya
ɗ
an yi shirye-shiryen shi na bacci ya koma gado
ya kwanta sai ya tsin
ci