Showing 81001 words to 84000 words out of 174924 words
wani
irin sanyi ta fara jin hawaye na zuba mata dukda ta amince har ranta da auren sai dai tana jin
wani irin ciwo a ƙasan ranta na auren wanda baya sonta bai ma dauketa mace ba, kila ma ko
sunanta bai
sani ba don bata ta
ɓ
a ji ya ambata ba, Abeeha ce ta tsuguna tana tsokanarta har ta
fara kukan auren kenan? Da kyar tayi shiru.
Bayan isha Mammi ta aiko aka ƙirata bayani ta mata akan kwanakin da aka sa auren, bata ce
komai ba Mammi ta ce zata iya tafi
ya a Washegarin aka fara zuwa yi mata gyaran jiki don
mammi sossai ta tashi tsaye Dukda ciwo dake nukurkusarta amma auren
ɗ
an farinta babu
batun zama, shi dai kam ma a satin aka tura shi wani assignment Zamfara ya wuce kuma zai yi
akallah sati uku.
*
***
Ta
ɓ
angaren su mommy fa rayuwar ya juye musu, a hankali suka fara fahimtar abin da rayuwa
ya kunsa barin ma da ta mayar da sunna Tv da kuma Africa tv3 abin sauraro, suna takure sai
dai basu rasa ci da sha ba kuma duka yaran suna zuwa makarantar su
sai dai hankalinsu ba'a
kwance yake ba, ga ayyukan su da suka manta yadda ake su wanki, guga, shara wanke wanke
da girki duk su suke yi idan basa nan suna school haka mommyn ce ke yi dole, ko wani dare
karfe uku baccinta ya ƙare don ciwo ne sossai a ra
nta na abin da aka yi wa saleem, tana roƙon
mishi waraka kuma tana roƙon Allah kar ya kama shi da laifi don ba laifinshi bane nata ne.
Yau da ta ji tana matuƙar kewanshi ta tura Sameera da Samha gidan akan su duba shi, ko da
suka je kaman baƙi haka su
ka tsaya jikin kofan suna knocking kusan mintuna biyar tukuna Gaje
ta zo ta bu
ɗ
e ganinsu ya sa tayi murmushi
"Ah ashe su Sameera ne sannunku da zuwa bismillah"
Sai suka ji wani iri a gidansu ne ake musu iso?
Shiga suka yi suka samu Yaya zaune cikin k
ujera relaxed irin gidan shin nan, zama suka yi
suka gaishe shi ya amsa kan Samha tace
"Wurin Yaya ne muka zo yana nan?"
"Eh yana nan bari na dubo Sabrina ta turo muku shi. Talatuwa..! Talatuwa...!! Kawo musu ruwa"
Su dai banda ikon Allah babu abinda
suke gani wai in fa
ɗ
a ya fi karfinka sai ka mayar da shi
wasa ba kuma baki sai kunne murmushin dole kawai suke yi har Talatuwa ta fito, da tausayi
take kallon su amma ya zata yi dole ta cigaba da aiki da mutanen da suke gidan in tana bukatar
abin rufa
wa kai asiri, ruwan ta kawo musu ta gaishe su suka amsa a sanyaye.
Sun fi mintuna talatin kan ya fito ya zauna yana kallon su itama Sabrina ta zauna gefenshi don
su Gajen duk sun tashi sun yi wuraren da nan ne
ɗ
akunan Mommy da nasu suke a baya,
gaishe
shi suka yi ya amsa
"Lafiya?"
Ya tambaya sai Samha ta fara zubar da hawaye, wai yaya saleem ne ya zama musu baƙo?
Yaya saleem dai da yake matuƙar kaunarsu ne wannan zaune?
"Rashin kunyar taku ne kuka zo har nan ku cigaba ko? Duk wanda kuka dinga yi mat
a a baya
bai ishe ku ba?"
Shiru suka yi don basu san me suka yi ba wani irin tsawa ya daka musu
"Ba Za ku gaishe ta ba??"
A
ɗ
an razane suka shiga gaisheta tayi murmushi tana amsawa har da tambayar su mommy na
lafiya? Suka amsa da lafiya lau.
"Me ku
ke so? Ba na ce zan neme ku ba?"
Ya fa
ɗ
a har yanzu babu walwala a fuskarshi
"Dama mommy ce tace mu zo mu duba kana lafiya?"
"Jinjiri ne ni? Ko idan banda lafiya ku nake jira ku kaini asibiti?"
Shiru suka yi sai Sabrina ce tace
"My S ka daina fushi a
i ba laifi bane don sun ji lafiyarka, ku je ku ce mata yana lafiya yana miƙa
saƙon gaisuwa kuma bai manta da ita ba zai zo idan ya shirya shikenan?"
Sameera ta miƙe ta kama hannun Samha
"Za ta ji, sai anjima"
Ta jata suka fice sai kuka samhar ke yi h
ar suka shiga napep hannun Sameera ta rike
"Sameera har da laifina a mayar da yaya saleem haka, duk ni ce da ban kiraku
ɗ
akin Afeefah
ba da bamu san suna soyayya har mu raba su mommy ta aura mishi wannan fitsararriyar mai
ido a tsakar ka ba"
"Samha k
i daina wannan kukan, komai ya wuce dukkanmu muna da laifi... Ki yi shiru bana so
mu je wurin Mommy kina cigaba da wannan kukan kar hankalinta ya sake tashi, Yaya Adu'a
yake bukata ba kuka ba"
Dukda itama hawaye take sharewa lallai ta yarda duk soyayyar
Uwa ga
ɗ
a tana iya zama
mummunar kaddararshi ko da sanin ta ko akasin hakan, mommy ta zamewa salim mummunar
kaddara sai dai Allah ya bashi ikon hayewa ya bashi ƙwarin zuciyar
ɗ
auka kar ya halaka a haka.
****
A sati uku da suka biyo baya idan ka ga
Afeefah za ka rantse da Allah ba itan ba ce, Caramel
skin
ɗ
inta wani irin daukar ido da sheki yake, tayi wani irin kyau har ta gaji, ba gyaran jiki ka
ɗ
ai
ake yi mata ba sessions ne daban daban a satukan ga karatu, ana koya mata dressing irin na
wayyayy
un matan aure, ana koya mata girke girke na zamani da bata kware ba ana kuma koyar
da ita rayuwar auren da ma auren karan kanshi ha
ɗ
e da dabarun zama da miji, ta
ɗ
an rame
saboda stress amma ta wani irin cikowa tayi kyau masha Allah, ba kananun kudi Mammi
ke
bararwa ba Dukda ba buki za su yi ba sam.
Ko da su Umman Sulaiman suka ji labari su ma ba'a bar su a baya ba, Baaba jummai ta kan zo
ta yini bata shawarari kuma tsaff take
ɗ
auka wasu dai sai dai tayi murmushi don ta san ba dai
Rayyan za ta yiwa b
a don wani abin bata tunanin har abada ma zata yi amfani da shawarar,
mixed emotions take ji akan auren.
Wai ita ce Afeefah za ta yi aure? Ita da ta fara sallamar da zancen aure a rayuwarta saboda
mummunar Ta
ɓ
onta, ko da a da ta yi tunanin auren tayi tu
nanin aure zai zo mata a kaskance
cikin rashin galihu da gata, auren da zata iya zuwa ta cigaba da shan wahala kaman yadda ta
faro a rayuwarta sai gashi ta samu gatan da bata ta
ɓ
a tunani ba, gatan da ko iyayenta suna
raye karshen abin da za su yi mata k
enan, ta kan raba dare tana kuka tana miƙa godiyar ta ga
Allah tana kuma roƙon shi da kar ya nuna mata ranar da za tayiwa waennan bayin Allahn
butulci.
Yau Asabar da wuri ta tashi don sun yi class da mai koya mata girki, gasashen kifi suka yi
talapia
ya ji onion sauce sai irish da aka gasa aka yi ganishing a gefen kifin, a gefe wani hot
beef stir fry jollof Rice ne, a dining suka shirya don ita da Abeeha suna ci Mammi ce dai ba zata
ci ba, bayan sun gama taje tayi wanka yadda aka nuna mata sabon met
hod na yi har da
dauraye jiki da ruwan turare ta fito tana zuba uban kamshi, gaban wardrobe ta tsaya tana
tunanin kayan da zata saka, a hankali ta zaro wani dogon riga mai yanayi da silk material ta
zura yayi mata kyau sossai don A line ne rigar bai k
ai ƙasa sosai ba kuma ƙasan ba a zagaye
ba ana iya ganin idanun sawunta, hula mai butterfly a gaban Goshi ta saka ta
ɗ
an tsaya gaban
madubi sai taga kaman kayan ya mata yawa bata fita classy ba, komawa tayi ta nemi belt ta
ɗ
aura a daidai cikinta sai ya
bata wani kyaun na musamman murmushi ta saki ta
ɗ
auki wayanta
ta fito, daidai Abeeha ma ta fito daga nata
ɗ
akin.
"Ku ne kyau amare"
Ta tsokani Afeefar da kullum aikinta kenan, murmushi Afeefah tayi don tun tana rigima har ta
gaji ta shiga kyale Abeeh
ar.
"Wlh Afeefah kina da kyau, kaman fa wata model haka kika fita, duk kayan da zaki sa yanzu kin
san irin adon da zaki musu su fita daban"
Suna shiga cikin parlorn suke zancen, Afeefah na cewa
"Addah Abee ai ina ga zan saka fashion design cikin ma
farkaina don gaskiya abin na burgeni
bana rabo da kallon fashion show"
"Toh ke madam komai ma kina so? Ke fa kika ce business woman kike son zama na inna naha
don kina son yin ku
ɗ
i"
Ta fa
ɗ
a da dariya.
"Ai duk mace tana bukatar waennan a gani na fa
, kin ga girki ya zama favorite thing
ɗ
ina
saboda wajibi ne a gidan aure, dressing ma wajibi ne in kana so ka burge masoyinka duk ba
laifi bane business kuma shine asalin abin da nake so, ina so nayi ku
ɗ
i na samu na kashewa
marayu da bayin Allah, ina so
nayi kudi na tallafi rayuwar yaran da suke wahala a duk sadda
suka rasa iyaye, gidauniyoyi nake mafarkin bu
ɗ
ewa na wayar da kan mata akan mecece
rayuwa da kuma yakar jahilci a yankunanmu"
Abeeha na dariya take cewa
"Su burge masoyi, a'a ka ga Masoyi
yar Ya Ra..."
Katse wa maganar yayi suka tsaya chak idanunsu a kan Rayyan dake zaune dining yana
karyawa hankali kwance, kuma tsaf ya ji su don daskare wa da suka yi ya sa ya
ɗ
ago firgitattun
idanunshi ya zuba musu yana aika musu da kallo mai kama da ga
rga
ɗ
i....
🖤
Gureenjoh
🖤
HAIHUWA DA HANJI
(A True life story)
Fatima Muhammad Gurin
(Gureenjoh)
Wattpad-Gureenjo6763
Arewabooks-Gureenjoh
ADABI WRITERS ASSOCIATION
*FREE BOOK*
*32*
Idanun ya
ɗ
an tsayar a kan
Abeeha kan yayi baya da su kaman zai
ɗ
auke sai ya sauƙe a kanta
ya
ɗ
an tsayar kan ya janye ya mayar kan abincin shi ya cigaba da ci in his majestic way.
Wani irin bugawa zuciyarta ke yi fiye da misali, ko da wasa bata ji Mammi na maganar zuwanshi
ba d
aga ita har Abeeha kasa gaba suka yi kuma sun kasa baya, ita dai Afeefah tsabar bugun
zuciya har idanunta sun tara kwallah kiris take jira ta sako su, a tare suka juya za su bar wurin
suka ji muryarshi ya ce
"Ku zo nan!"
Wani irin tsalle zuciyar da
ke bugawa yayi, ita dai bata san Meyasa bata iya controlling
heartbreat
ɗ
inta ba in dai akan magananshi ko kallonshi ne ta ajiye akan tsananin tsoron shi da
take ji ne ya janyo hakan, Dukda bai ta
ɓ
a dukan ta ba amma ya sha yi mata fa
ɗ
a, fa
ɗ
an ma
babu ka
man na ranar da ta fara
ɗ
ora idanunta a kanshi a rayuwarta.
Kaman waenda kwai ya fashe musu suka dawo, Abeeha da ta san halinshi ba lallai ma ya kara
magana ba ta ja kujera ta nunawa Afeefah kujeran da idanu, kaman ba zata zauna ba sai kuma
ta zauna A
beehar ma ta ja wani ta zauna ta
ɗ
auki plate a hankali ta yi serving
ɗ
insu Rice
ɗ
in
daban daban Allah ma ya sa shinkafar da tsokar nama suka yi da babu protein za su ci don shi
zallar kifi da irish
ɗ
in yake ci.
Abeeha ta fara ci a hankali kan ta bu
ɗ
e
baki tace
"Sannu da dawowa Yaya"
Kai ya
ɗ
an gya
ɗ
a har lokacin bai
ɗ
ago ba, ita dai Afeefah ko spoon
ɗ
in bata
ɗ
auka ba gashi
tana tsoron magana, kuma kar bata yi ba ya zama laifi da kyar ta ce a rarrabe
"S..sannu da d..dawowa"
Yadda tayi maganan ya
sa ya
ɗ
ago slowly ya kalleta kan ya mayar da kanshi yana kai fork na
karshe baki bayan ya ha
ɗ
iye ya
ɗ
auki ruwa daga fari kal
ɗ
in glass cup dake gefenshi ya sha
kan ya miƙe ya bar wurin, a tare suka sauke ajiyar zuciya Afeefah tace
"Adda Abee Meyasa d
a ya dawo da mu kika sa muka zauna?"
Tayi murmushi tana cin shinkafar tace
"Har yanzu baki san Yaya Rayyan ba, ai ya tsani saboda shi ka ƙi yin abinda ke gaban ka
yanzu da za mu tafi bayan ya kiramu ya kuma san me za mu yi anan muddin muka tafi haka zai
titseyemu ya tsare gida ya ce sai mun fa
ɗ
a mishi dodo ne shi da muke avoiding
ɗ
inshi..."
"Shi dai komai kayi baka burgeshi?"
"Aikam bana tunanin akwai abinda yake burgeshi muddin ba abinda ya shafi Mammi bane"
Ajiye hirar shi suka fi suka cigaba da
cin abinci don hanyar lafiya a bita da shekara dazu sun
tsira gaba basu san me zai faru ba.
Bayan sun gama wurin Mammi suka yi suka samu ma tana waya ne da wata cousin
ɗ
inta akan
boxes da ake ha
ɗ
a mata na auren, ita dai Afeefah a kunyace ta zauna don
yanzu sai take jin
kunyar Mammin na rufeta, bayan Mammin ta gama waya ta dube ta
"Afeefah yaushe ne kuke gama exams ne? Bana so kina yawo cikin rana ana wannan gyaran
jikin"
"Mammi wednesday za mu ƙare"
Ta mayar mata da amsa.
"Da sauƙi, saturda
y ne
ɗ
aurin auren Abeeha ya zancen telan?"
Sai da gaban Afeefah ya fa
ɗ
i ita ta kasa sabo da zancen auren sam, ji take kaman ana
daddaureta ne in aka yi maganar sai ta ga kaman ba gaske ba ita ce zata yi aure, auren ma
Rayyan za ta aura? Ya subhallah w
ani chill take ji yana running over her spine.
"Mammi kin san telan Jannah ne zan ƙirata na ji ko ya gama ha
ɗ
awa ko ni sai in je in kar
ɓ
o"
Hira suka cigaba da yi akan bikin da za'a yi shi ne a yini guda,
ɗ
aurin aure, yini, walima da miƙa
amarya
ɗ
aki
in ji mutanen garinmu suka ce Jollof, ba ana yinshi bane saboda talauci ko wani
abin, ana yin hakan ne saboda sauƙaka zirga-zirga expecially a irin situation na Mammi da bata
bukatar stress ko kadan.
Ranar Juma'a ana yi mata lalle sai ga su Fa'iza da
fauziyya har da Ummusalma matar Sulaiman
da ta sake da ita sossai a yanzu, ga Abeeha da Jannah sai suka zama kaman bridemaids suka
cike
ɗ
akin da hirarraki ana yi ana dariya, Mammi kuwa sai sawa take ana turo musu abubuwan
ta
ɓ
awa sossai hakan yayiwa Afe
efah daa
ɗ
i sai take jin nishadi a ranta na taruwansu ko ba
komai Allah ya ha
ɗ
a ta da tarin mutanen kirki, wani irin kyau lallen nata yayi baƙi da ja ya kar
ɓ
i
hannu da kafafunta duk suma 'yan matan sun yi. Mammi ma tayi ja a yatsun hannu.
Sai dare suka
tafi har Jannah akan sai gobe da sassafe za su dawo.
Rana bata ƙarya sai dai uwar
ɗ
iya ta ji kunya, yau aka wayi garin Asabar kuma a yau ne ake
shirin ƙulla wani babban al'amari mai tarin nauyi tsakanin Afeefah da Rayyan, da misalin karfe
takwas ya s
higo
ɗ
akin Mammin don ta kalli kayan da ita ta bashi ya saka a ranar don rana ce ta
musamman a gareta da ma shi baki
ɗ
aya.
Ɗ
an uban sun Men lace ne fari kal mai shegen tsada ƴar ciki da babban riga ya wani zauna
mishi sak kaman don shi aka halicci yad
in, hula da takalminshi bakake ne haka agogo tsadadde
dake
ɗ
aure tsintsiyar hannunshi zuwa azurfa mai baƙin dutse da ke ƴar yatsar shi, fasalta irin
fita a angon da yayi ma
ɓ
ata lokaci ne sai kamshi kam kaman an yi barin turare, fuskar Mammi
ya zubawa i
do kawai don bai ta
ɓ
a ganinta cikin nishadin da ya ganta a ranar ba sai ya ji wani
abu mai sanyi na sauƙa cikin zuciyarshi, matsowa tayi ta kama hannunshi tana murmushi tace
"Za ka tafi a saurayi ka dawo matsayin magidanci Saraki, ba zan ce komai ba il
lah Allah ubangiji
ya tsare muku hanya daga zuwanku har dawowanku"
Yayi murmushi ya juya zai fita tace
"Saraki...!"
Ya waigo ta
ɗ
auko turarenta ta sake fesa mishi ya fita ranshi fess Dukda wani abu da yake ta ji
na tsungulinshi akan auren.
Ga dum
bin mamakin shi yana fita ya tarar da motoci sun fi sha biyar dauke da tarin ma'aikatan
asibiti da ma 'yan uwanshi sojoji, a hankali ya juya ya kalli Sulaiman da ke mishi murmushi sai
yaji wani abu na mishi yawo a jiki, bai taba zaton za'a mishi irin wan
nan karan ba duba da
gaisuwa ce kawai ke hada shi da kowa, wani iri yake ji a sadda ya shiga gaban motan Sulaiman
suka fara barin unguwar babu saleem, ya nemi saleem a waya har ya gaji baya samunshi ko da
ya dawo gidan ya je mai gadi ya tambaya ya tabba
tar mishi sun yi tafiya da madam, ya tambayi
su mommy yace basa nan suma. Ko jiya sai da ya koma amma bai same shi ba akan basu
dawo ba bai