Showing 171001 words to 174000 words out of 174924 words
ya sa ko motsi tunda
suka zauna basu yi ba su Saleem sun ta kiranshi ya ƙi zuwa sai Sulaiman ne yake representing
ɗ
in shi, gabansu Suhail da Suhaila ne shigan ryan shine irin na Suhail haka Suhaila
ma irin na
Afeefah sai suka ba da wani kyau mai ma'ana.
Zarah ce da yanzu ta sake saboda janta da su Abeeha ke yi a jiki kuma tayi tuban gaskiya ta zo
ta ja su Suhaila don tana kaunarsu su ma kuma sun sonta, Afeefah ta kalli Ryan
"Ya Saraki..!"
A S
hagwa
ɓ
e tayi maganan ya kalleta
"Matar Masu Sarauta ya aka yi?"
Yayi maganan yana
ɗ
age mata gira tace
"Eyyaa dubi ana yi wa Adda Abeeha barin kudi in je in manna ka
ɗ
an mu yi hoto?"
"Wanda kuka yi kan ku zo nan ya isa ba za ki shiga cikin maza ba"
Ta
ɗ
an
ɓ
ata rai har ma nadamar Kwalliyar take ji yadda ya kasa ya tsare dama bikin duk ya
hanata wani hidima yadda ta so cin uwar sabada sai dai ta ga su Samha na yi don duk Fombina
suka zo har Sadiqa da ake hidimar aurensu tare sun zabi su zo nan in za'a
ɗ
aura aurenta sai ta
koma tunda sai an
ɗ
aura na Saleem an kai mishi matarshi zai ba da nata.
Har su kawu sun zo bikin da Inna Asabe sun bar inna Larai a gida, kawu ya sauya ƙwarai
natsuwa ta shige shi haka Inna Asabe da inna Larai babu wannan rawan kan
da son zuciyar
sam sam sam.
A bikin ne ma take samun labarin Sabrina da iyayenta inda ta kwaso HIV da ya kasa warkewa
ga talauci da yayi musu katutu ita Gaje garin zuwa boka nema mata waraka ta fa
ɗ
o daga tsauni
sai gawa aka
ɗ
auka Yaya ne ya zo neman
tuba wurin mommy kuma ta yafe musu.
"Assalamu Alaikum warahmatullah"
Wata ƙawar Aisha ce ta yi musu sallama, Afeefah ta kalleta da mamaki don ta kula yarinyar na ji
da uban ta wani ne tun fara bikin sai rawar kai take bata zaci Rayyan zai wani kula ta
ba sai ta ji
ya amsa, a take wani abu ya taso mata zuwa wuya wato ita ce bata da kishi shi ya hanata tashi
saboda maza ita kuma tana kallonshi yana magana da wata macen.
"Yayanmu barka dai, mun jima muna kallon irin kokarin ka akan rayuwar matasanmu
a
koyaushe His Excerllency ba shi da zance sai taka gaskiya samun shugaba irinka abin alfahari
ne in kuwa da irin ku rayuwar matasanmu ba zai ta
ɓ
ar
ɓ
are ba"
Ya san mahaifinta Gomna ne mai ci a yanzu don haka yana martaba gidansu sai ya
ɗ
an
murmusa
"Tha
nk you"
"idan ba damuwa ga wannan na jima ina so na baka ban samu ganinka ba Its a small gift don
Allah kar ka ce a'a"
Ta ajiye wani karamin paper bag tayi murmushi ta juya ta wuce.
Kaman an ce ya kalli Afeefah ta ha
ɗ
a gabas da yamma kudu da arewa, i
danunta har shekin
kwalla su ke, hannunshi dake cikin nata ya
ɗ
an murza don ta kalleshi amma ta
ɗ
auke kai sai ma
ta miƙe chadak ta nufi waje, da sauri ya bi bayanta yana dan kiranta amma bata waiga ba dab
wurin mota ya riƙo damtsen hannunta a hankali ya
janyota bayanta ya sauƙa kan kirjinshi yana
dan lekan fuskanta yace
"Tsaya mana Bo
ɗɗ
i fushi kika yi?"
Fuskarta babu walwala ta janye tare da Juyowa ta kalleshi
"No, Meyasa zan yi fushi?"
"Me yasa kika fito to ina ta magana kin ki kulani?"
Ta kalle
shi
"Gashi na kula ka, ina jinka"
Numfashi ya sauke
"It seems kin gaji mu tafi gida"
Ta juya ta nufi motarshi bata ce komai ba, numfashi ya sauke yana
ɗ
an shafa gira ya nufi motar
tuni ta bu
ɗ
e ta zauna ya shiga shima drivern shi ya ja suka nufi
ɓ
ang
aren su tunda akwai tafiya
sossai, hannunta ya riƙe ta zame tare da juyawa tana kallon Window.
"Akwai abinda ya faru ne? Ko na miki ba daidai bane?"
"Babu, me kuwa zai faru?"
"Ta ya zan sani Afeefah na ga kina fushi"
Ta
ɗ
an bashi side eye tana sake
juyawa
"Ni ba fushi nake ba"
Lip dinshi na kasa ya
ɗ
an lasa har ga Allah bai zaci wai kishi take ba a hankali yace
"Ok"
Ya kalleta sai ya ga ta sake ha
ɗ
a rai ya sauke numfashi har suka isa ta sauƙa tun kan ya
zagayo ya bu
ɗ
e mata.
Ɗ
akinshi kai tsaye
suka nufa don suna shiga parlorn ya riƙo hannunta, bata ga amfanin make
up
ɗ
in ba bayan hotunan da suka yi musamman nata dashi da yayi kyau ainun hannunshi kan
cikinta yana murmushi yalwatacce ita kuma tana kallon hannun nashi tana murmushi wanda har
t
a mayar wallpaper to bayan shi bata ga amfanin adon ba.
Wanka ta shiga bayan ta goge Kwalliyar shima ya kwa
ɓ
e ya bi bayanta, tana tsaye shower ta ji
ya manne da ita yana bin wuyanta da tafiyar tsutsa, zamewa take har ta gama
ɗ
auraye jikinta ta
fice ta
bar shi ya bi bayanta da kallo, bata wani tsaya drying kanta ba ta duba shirt din shi ta
saka don tana jin daa
ɗ
insu sossai ta zame towel
ɗ
in tana bottuning shirt
ɗ
in da iyakarshi rabin
cinyarta ya fito
ɗ
aure da towel a kugunshi da wani irin kallo yake b
inta ganin ta nufi bakin gado
ya isa ya kama hannunta
"Kina so ki yi mura ko?"
Bata tanka ba yaje ya ajiye ta gaban madubi ya zaro hand drayer ya shiga busar mata da
gashin cikin kulawa.
Miyau take hadiyewa tana bin ginannen jikinshi dake bayyane da
kallo, ganin zai kalleta ta
ɗ
auke kai yayi murmushi ajiye drayer
ɗ
in yayi ya duƙa sossai yana shunshunar wuyanta da
baya rabo da kamshin da yake masifar so, a yanzu har da lips
ɗ
in shi yake goga mata zuwa
sajenshi da ya sa duk numfashi na kwace musu ba
rin ma shi da yake a kunne, hannunshi ya
mayar ta gaban rigar nashi dake jikinta ya fara unbottuning saman shirt
ɗ
in yana sauke
wahalallen numfashi mai rikitarwa.
"Ya Saraki ka bari, bacc..."
Hannun da ya tura cikin rigar ya sa ta
ɗ
auke numfashi gani
n zaunen ba zai kai su ba ya
ɗ
agata
chadak zuwa gado yana ƙarasa unbottuning shirt
ɗ
in, tun tana resisting har ta sallamar suka
rikice a duniyar masoya sai da komai ya kamallah ta zame za ta sauƙa ya dawo da ita yana
shafa lallausar Fatan bayanta
"Ki
ka cigaba da fushin nan zuciyata za ta iya shiga matsala Ya Alami" (Duniyata)
Yana cigaba da shafata a natse ya cigaba
"A fa
ɗ
a laifina in yi gaggawar tuba kin san Sameer mai biyayya ne a fadarki"
Ta
ɗ
an yi murmushi ta isa? Sarkin gobe ya zama bawan ta
?
"Shine har da yiwa wata murmushi a gabana har da kar
ɓ
ar gift
ɗ
inta"
"O'ooo am very sorry ban san dalilin fushin ba kenan, kin fa san babu macen da take da daraja
ko kima a idanuna bayan ke da Ammi, Afeefah ke ce mahadina daga ke kuma Ryan ya gama
kal
lon 'yanmata"
Wani sanyi ne ke kwarara mata yana mata son da bata san adadin shi ba,
ɗ
agowa tayi ta
mayar da kanta kan pillown da yake sai ya juyo suna kallon juna tace
"Na sani ba zaka ta
ɓ
a zama da mace daya ba amma na rasa Meyasa duk sadda wata mace
n
ta kallar min kai sai in ji mutuwa ne kawai ya saura mini tsabar zafin zuciya"
Yayi murmushi yana riƙo hannunta a tsakiyarsu
"Wa yace miki hakan?"
"An ce sarakai ba sa zama da mace
ɗ
aya"
"Za'a fara a kan Sameer Muhammad Modibbo don daga ke na rufe k
ofa a gidana"
Soyayyarsu suka cigaba da sha yana bata duk kulawarshi ta so ta tafi Kd ya hana don haka ta
mayar da hankali kan lectures
ɗ
inta da kulawa da shi da kuma cikinta har Allah ya kawo ta
watan haihuwa, wani ranar Alhamis da dare labour ya sak
a su nufar asibiti babu shiri a safiyar
juma'a ta santalo katoton
ɗ
an ta fari tas mai kama sak da mahaifinshi wanda a ranar BOƊEJO
ta sha kuka ganguna da kalangu sun yini dokawa kowa ya gifta Masarautar Fombina sai ya san
ana cikin alkhairi dumu-dumu.
Yaro ya zo da tarin alkhairi don Mai martaba ji yake kaman ranar ne ya fara riƙe Sameer a
hannunshi tuni lungu da saƙo sun samu labari hotunan kuwa har ya je Kaduna uwar jego ta sha
ƙ
auna iri iri, ko da suka dawo masarauta sashenta take wata dattijuwa
ta shiga hidimar kula da
ita da bata cikakken kulawa na masu jegon gargajiya, ranar suna an yi bidiri Aisha ta zo da
cikinta kuwa haka sulaimi ma ta zo da nata tamfatsatsen cikin Haihuwa yau ko gobe sai Jannah
da take shirin zuwa amma labour ya hanata i
tama a ranar sunan ta haifi danta namiji, Abeeha
ma na fama da laulayi aka yi hidimar suna na ji da gani kuwa yaro ya ci suna Muhammad
Sameer Modibbo.
A daren sunan Rayyan ya tafi Kaduna don da Jannah ya yini, Ammi ma da kanta ta tafi da wasu
hadimai
duk basu dawo ba sai da aka yi suna suka bar mata hadimar da zata kula da ita mai
martaba ya aika sha tara na arziki inda yaro ya ci sunan Rayyan.
Bayan sunan Muhammad da suke cewa Arham Sulaimi ta koma da sati biyu itama nakuda ya
tashi mata sai dai s
he didnt survive bayan ta haihu Allah ya karbi ranta sun shiga tashin hankali
dole Afeefah suka tafi Kadunan duk sun yi jimamin mutuwar ba kadan ba, inda Sameera ta
samu Saleem ta roƙe shi ko don 'yar da ummu sulaimi ta bari tana so ta auri Sulaiman ta s
hayar
da yarinyar kaman na ta.
Kan Sulaiman ya amince Umman shi ta amince aka daura musu aure kuwa babu wanda ya
hanata shan kwayoyin da ruwan nono ya zo ta shiga kula da ummu sulaimi ƙarama don
soyayyar da take yiwa Sulaiman shi ya dawo kan yarinyar
kuma tana haƙuri don auren mijin
matacciya wanda yake son matarshi sai a hankali. Baaba jummai da Afeefah kaman jiƙa da
kaka don kusan kullum suna tare a waya kuma Daga ita har Rayyan da su Ammi su kan yi mata
sha tara na arziki don kaman uwa take ha
r a gidansu Sulaiman
ɗ
in ba 'yar aiki ba.
Rayuwa ya cigaba da juyawa ba za'a ce ba'a sa
ɓ
awa ba sai dai duk abu da fahimtar juna ba
karamin lasting yake yi ba, sossai rayuwar Afeefah yake kan saiti har aka wayi gari ta gama
karatu inda ranar da ta gama
last paper
ɗ
inta ta shigo masarautar ta sauƙa a sashensu kawai ta
ga wata hadaddiyar tsadaddiyar Maybaach Ash Color an yi mata ado da furanni, Rayyan ta gani
ya fito cikin kyakyawar shiga fuskarshi
ɗ
auke da smile yace
"Congratulations Allah ya albarkac
i abinda kika karanta My baby mama"
Tsallen murna tayi fuskarta dauke da fara'a ainun ta karbi keyn ta bu
ɗ
e motar sai taga balloons
na zubowa kaloli daban daban Juyowa tayi rungumeshi cike da farin ciki take cewa
"Thank you so much My love, My best frie
nd, My for ever, My safe space. Thank you for being
you and choosing me everyday.."
kan yayi wani motsi ko magana sai ta fara jin tashin trumpet ana yi mata congratulations tana
juyawa ta ga abokan arziki na kusa da na nesa ta ma rasa yaushe suka zo ku
ma ta yaya?
Ameer da Abeeha sanye cikin shiga iri daya Abeeha na rungume da
ɗ
iyarta mai sunan Mammi
ana kiranta Mamah bata wuce shekara da wata biyu ba, Jannah da Rayyan
ɗ
inta da yake ma
wurin shekara uku da wani cikin a jikinta, Saleem da Aisha da su
ke riƙe da wani Rayyan
ɗ
in dan
wata hu
ɗ
u kacal, Sameera na tura ciki ga Ummu sulaimi da tayi wayo sossai gefen ta Sulaiman,
ga Samha Amarya wacce bikin ta ne next suke ta planning don abin bai zo da wuri ba, sossai
take murmushi tana kallonsu yayyenta n
e, Ƙawayenta ne kuma 'yan uwanta ne... Hawaye taji
ma tana ji a daidai sadda su Suhail su uku cikin shiga iri daya na kananun kaya suka zo suka
rungume ta.
"Congratulations Ammah"
Ta
ɗ
aga Arham ta na dariya sossai take cewa
"Thank you love, na gode
sossai"
Rayyan ya matso yana dauke mata hawayen farin cikin da take, nan suka isa parlor abincicikka
da cakes iri daban daban an ci an sha an yi hira kaman ba gobe, Rayyan dai baya cewa komai
sai murmushi dama sun riga sun san hali Afeefah ce mai shan m
aganarshi idan ta ciyo shi.
Sai dare suka watse ta fito cikin shirin kananun ƙaya wani half gown purple da ya amshe ta ya
fitar da duk wani sura na jikinta, parlorn su kaman ba shine dazu kaca kaca ba hadimai sun
gyare tsaff an cika turarukan wuta,
ɗ
a
kinshi ta nufa bayan ta duba yaran sun yi bacci yana yana
operating Phone
ɗ
in shi hankalinshi ya
ɗ
an dauku a chan jikinshi ba riga, tana isa ta sa hannu
ta zame wayan ya
ɗ
ago ta jefa wayan kan gado tana murmushi sai ya saki baki yana kallon
rigar na jik
inta da ya fito da full chest
ɗ
inta daga sama, rabin cinyanta duk a waje gashinta a
ɗ
aure wuri guda sai sheki yake tana ta zuba kamshi bakinta da ta sa wani lilac lip gloss sai
sheki yake, hannu ya wara mata ta kuwa tafi a slow suka yi baya baya tana kwa
nciya nashe
nashe akan jikinshi don babu inda ya ta
ɓ
a katifa a nata jikin, da hannunta take wasa da kirjinshi
idanunshi a lumshe ya ce
"Bo
ɗɗ
i"
"uhmm Bo
ɗɗ
in Bo
ɗɗ
i"
Idanunshi da suke ta lumshe wa a mayen ƙaunarta ya bu
ɗ
e don sunan ya mishi daa
ɗ
i
'kya
kyawan mai kyau'
"I love the name"
"kai wani suna ne baka so?"
Yayi murmushi mai sauti
"Ai duk sunayen ne daga kin fa
ɗ
a sai sun motsa zuciyar maza"
Tayi murmushi tana tuna lokacin da yake mata masifa in ta kirashi Saraki ta ce
"Shiyasa baka son na ce
Ya Saraki?"
Ya ja iska kadan yana furta
"Aouchhh sunan ya fi ta
ɓ
a ni but sincerely wani irin fusgata yake zuwa gareki in kika fa
ɗ
a cikin
wannan voice din naki mai daa
ɗ
i"
Tayi murmushi yana zame ribbon
ɗ
inta ya cusa hannunshi cikin gashinta ya ce
"Fa
ɗ
amin abu mai daa
ɗ
i"
"I love you"
Ya tsinci kanshi da lumshe ido yana jin kalmar straight to his heart.
"Fa
ɗ
i wani"
"Ina sonka!"
Tayi maganan tana wasa da sajenshi cikin susa mai daa
ɗ
i.
"Sake fa
ɗ
amin"
"wani waƙa Naji da ya dace da kai in rera maka?
"
Gira ya
ɗ
aga ta gyara kwanciyar ta akan jikinshi ta shiga mishi wakan
"ka sace zuciyata!
Kana kai mini gatah!
Mata nai musu rata..
Ka ce in je in hutaaa..
Ga mijina mai tsafta
Mai halin girma na sarauta
Zama da kai sam babu wahalta..!
Cikin ma
zaje ka cire tutaaa
Mai adalci da nagarta..!
Fushinka shi ke sa ni
ɗ
imautaaa
Mai haƙuri shi ke dafa dutsseee!!"
Numfashi ya sauke muryarta wane sarewa haka ya bu
ɗ
e idanunshi da suka mace a so yana
kallonta a hankali yace
"hakane kam mai haƙuri shi
ke dafa dutse, nima na cire tuta tunda na same ki"
Tayi dariya mai yanayi da giggle ya juya ta yana shunshunar wuyanta ta zura hannunta gashin
shi tana
ɗ
an kame jikinta tace
"Toh ai ban gama waƙar ba fa Bo
ɗɗ
in Bo
ɗɗ
i"
Ɗ
agowa yayi yayi pecking lips
ɗ
inta
chan ƙasa yace
"Toh ƙarasa Babylove"
"Kaine tsanina...maqabulina!!
Kai ne rabin raina... Makasudina!!
Kaine muradina.. Kai ne
Farin cikin raina... Kai ne
Al'amari babba... Kai ne
Abin da duk zan ma.. So ne
Murmushi in kai kyau neeee"
Ya kuw
a doka murmushin yana rasa wani baiti ne ma ya fi daa
ɗ
i, bakinsu ya ha
ɗ
e ya shiga aika
mata zazzafar Kiss cikin kiss
ɗ
in ya
ɗ
an zame yace
"Nima ke ce farin cikin raina, ke ce muradina kuma ke ce rabin raina My Hayateee... Help me
mu samu Mammin mu a dar
en nan"
Kaman jira kuwa ta sakalo wuyanshi tana mayar da Bakinta cikin nashi.
*BAYAN TSAWON LOKACI*
Afeefah ce ke saukowa jirgi hannayenta rike da wasu 'yan mata kyawawa biyu, bayanta Suhail
ne da Suhaila da za su yi shekara shidda zuwa bakwa
i sai Arham da yake hu
ɗ
u da 'yan kai
bayansu wasu hadimai ne guda biyu da suke taimakonta da yaran har zuwa wani prado baƙi
wuluk a jere motocin hu
ɗ
u suka fice daga airport
ɗ
in sai fadar Fombina wanda a yanzu Laami
ɗ
o
Sameer Muhammad Modibbo ne ke kan mu
lki, Ƙashin bayan matasan Fombina, jagoran
al'umma kuma jarumin Afeefah uba ga Ciroma