Showing 51001 words to 54000 words out of 174924 words

Chapter 18 - Haihuwa-Da-Hanji-Complete

ma yanzu

haka yana kwance Hajiyar na a hasale, 'yan matan kuma sai kuka Toh

ita ma Afeefar da ta fito

a chan ta tsuguna ta ci kukanta isashe kan ta tashi ta tafi"

Sossai damuwa ya nuna a fuskanshi, idan tunanin shi ya bashi daidai Saleem ya fa

ɗ

awa

Afeefah yana sonta mamanshi ta ji shine suka kore ta, godiya yayiwa su Mudi ya

juya ya nufi

gida, kila ta koma kauyensu yana ji a ranshi da sauƙi ma tunda har ta fa

ɗ

a mishi sunan kauyen

kan su rabu da bai san inda zai sa kanshi ba, dole ya je ya neme ta.

Gida ya dawo Umma na ganinshi tace

"Ah Sulaiman ina asibitin? Me ya faru n

a ga kaman kana cikin damuwa?"

"Umma su saleem sun kori Afeefah a gidansu, mamanshi ta kore ta ta koma kauyensu dole

gobe in nemi leave in je in sameta ban san ya take ba kuma wayanta baya shiga"

"Wacece haka?"

Suka ji Muryar Abba!

Umma ce ta mish

i bayani yana murmushi yace

"Toh ai Alhamdulillah! Dama da niyyar aura maka mata na dawo a yau na gama maka uzuri

goben da su Yaya Zubairu za ku tafi a yi maka tambaya gaba

ɗ

aya tunda Allah ya sa ka samu

wacce kake so kuma mahaifiyarka ta gamsu da tarbiy

ar ta"

Murmushi ya saki yana jin sanyi a ranshi Dukda ta wani

ɓ

angaren yana tunanin kar Afeefah taji

ba daa

ɗ

i tunda bata sani ba kuma ba wai soyayyarsu yayi zurfi bane ita ke ture shi yana sa kai

amma dai ya ji daa

ɗ

i don da farin ciki ya koma asibitin

da bai yi niyyan zuwan ba ya tafi saboda

ya samu leave a gobe

ɗ

in don su tafi Dutsen-wai.

A waya Abba ya sanarwa yayyenshi biyu akan za'a je wa Sulaiman tambayar Na gani ina so a

kauyen Dutsen-wai, basu wani damu ba don duk su burin su ba su hada zur

i'a da masu ku

ɗ

i ba

sai su hada da gidan mutunci gidan tarbiya da sanin ya kamata shi ne abin da suke dubawa.



🖤

Gureenjoh

🖤

HAIHUWA DA HANJI

(A True life story)

Fatima Muhammad Gurin

(Gureenjoh)

Wattpad-Gureenjo6763

Arewabooks-Gureenjoh

*FREE BOOK*

*Gobe in muna raye sai dare za ku ji ni da yardar Allah*

*020*

Harara ya sakar mata da sauri ta mayar da idanun ta rufe ruff tsaki ya ja a fili, ya fara ƙoƙarin

neman vain

ɗ

inta... 'Asshh' ta fa

ɗ

a a hankali ji

n ya soka allurar sai ta fara kokarin janye hannun.

"Kina janye hannun nan sai na wanka miki mari akwai wanda yace ki yi ta tuna samarin ki kina

kuka har ciwo ya kama ki?"

Tsit tayi bata kuma motsan ba, kila Rayyan shine ajalinta wa ya sani don tund

a ya daka mata

tsawar nan ko numfashi mai kyau ba ta iya ja har ya gama

ɗ

aura mata drip

ɗ

in, bata ji fitan shi

ba ita kam tun tana pretending har baccin gaske ya

ɗ

auke ta a haka, don dama jiya ba baccin ta

samu ba na kirki gashi yau ta yini a kan hanya

tana galantoyi.

Sashenshi kawai ya miƙa daga nan don ya matuƙar gajiya hutu kawai yake buƙata, wanka yayi

ya fito da alwala ya zo ya shirya cikin wani morrocon jallabiya baƙi sidik mai sheki wanda ya fito

da ainihin kyaunshi fatarshi ya haska jallabiy

ar, masallaci kawai ya wuce bai dawo cikin gidan

ba sai da yayi isha, time ya kalla ya

ɗ

auke ido ya nufi cikin main parlorn kai tsaye

ɗ

akin da take

ya wuce, ta miƙe zaune bayanta jingine da jikin gadon kafafunta na cikin bargo, idanunta sun

kara girma s

un dan sauya saboda kukan da ta yini yi ga kuma bacci da tayi tayi, hulan kanta ya

zame sosai ya bayyana rabin gashinta mai sulbi, tunani take ya zata yi in ruwan ya ƙare sai taji

an yi knocking seconds uku zuwa hu

ɗ

u ya turo kofan ya sanyo kai da sallama

wadda iya shi

ka

ɗ

ai ya san yayi kayanshi.

Kanta tayi saurin mayarwa kasa Alamu sun nuna bashi da niyyar magana don har ya zo ya cire

ruwan da ya ƙare ya bare wani allura ya fasa yayi mata a canular bai ce takk ba itama bata ce

ba, kamshinshi duk ya

cika

ɗ

akin har ya gama ya juya zai fita ta furta

"Na gode"

Bai ce komai ba ya fice daga

ɗ

akin, kai tsaye wurin Mammi yayi, tana daga parlor a zaune cikin

kujera abinci ne a gabanta wanda ta gama ci yanzu cikin kula sossai da cimar tata

ɗ

in don

prof

essional cooker ya samo mata wacce take kulawa da zallar abincinta kuma take da karatu

na musamman akan cimar da ake ba wa masu ciwon ƙoda da kan tafi da diabetes, ba'a so ta ci

late kuma da ta gama ta sha magani tana so ya

ɗ

an saketa sai taje ta duba Af

eefah.

Bai yi magana ba kawai ya zo ya zauna gefenta, ta kalleshi tayi murmushi

"Gajiya ne a jikinka sossai Saraki, ka ci abinci sai ka je ka huta"

Kai ya gya

ɗ

a kawai don bashi da niyyar magana, da intercom tayi amfani ta kira su a kitchen a

kan a ka

wo abincin Saraki, simple abinci ne marar nauyi yake ci da dare suka kawo suka jere a

gabanshi, har lokacin yana kishindige kusa da ita idanunshi a lumshe.

"Tashi ka ci kar yayi sanyi babana ko in baka?"

Ya bu

ɗ

e ido a hankali ya

ɗ

an yi murmushi ka

ɗ

an

sai wani sirrin kyaunshi ya bayyana Dukda

murmushin bai jima ba sai dai tabbas duk wanda yayi wa irin murmushin zai jima bai manta ba.

Itama murmushi tayi don ita kam akwai fara'a masha Allah, abincin ya

ɗ

an ci ka

ɗ

an ya kalleta

jin tana cewa

"Ina zuw

a zan duba Afeefah"

Da Kai ya amsa ta fice, ta samu Afeefar ta idar da sallolinta tana kokarin cin abincin da aka

shigo mata dashi Abeeha na zaune cikin kujera daya daga cikin hu

ɗ

u dake gefen

ɗ

akin tana

danna waya ganin Mammi ya sa ta taso

"Afeefah

ɗ

iyata ya jikin?"

Murmushi ta saki a kunyace tace

"Alhamdulillah da sauƙi sossai Aunty na gode"

"Bana son sake ji kin ce Auntyn nan baki ji Abin da su Saraki ke fa

ɗ

a bane?"

Murmushi tayi.

"Abeeha ki kula da ita har tayi bacci zan je Saraki na jirana in

na sha sauran magungunan kuma

kin san bana iya ta

ɓ

uka komai sai da safenku"

"Toh Mammi sai da safe Allah ya kara sauƙi"

"Allah ya baki lafiya sai da safe Mammi"

Afeefah ta fa

ɗ

a ta amsa da murmushi kan ta fice.

"Na ga dai baki da niyyar sa abincin

nan bari na zuba miki"

Abeeha ta fa

ɗ

a tana zuba mata Afeefar ke cewa yayi amma sai da taji ya mata a ranta kan ta

bari kuma tace sai Afeefar ta cinye, sossai moment

ɗ

inta a gidan na yan awannin nan yayi mata

daa

ɗ

i in ka cire arangamarsu da Rayyan amm

a Mammi da Abeeha mutanen kirki ne da suka yi

ƙ

arancin samu a wannan zamani.

Mammi na komawa ta samu ya gama,

ɗ

aki ta shige ta fara shirin kwanciya cike da dauriya take

komai fuskarta dai baya nuna wa amma ita ta san me take ji, sai da ya bata mintuna

n da yake

da tabbacin ta gama yayi knocking ya shiga

ɗ

akin tana zaune bakin gado sanye da doguwar

rigan bacci har ƙasa mai kauri, frigde yaje ya

ɗ

auko mata ruwa tulin magungunanta da suke

cikin wani basket guda mai kyau ya

ɗ

auko ya za

ɓ

i na daren ya bare

ya sanya mata a tafin

hannunta, babu musu ta sha yadda ya buƙata kan ta kwanta, ya ja mata bargo ya zauna daga

gefenta tare da riƙe hannunta

ɗ

aya.

Adu'a yayi ta mata tun tana kallonshi tana danne hawayen da suke ta yunkurin zubo mata har

tayi bacci,

idanunshi da suka rine ya

ɗ

an rintse yana jin azaban da zuciyarshi ke yi, da yana da

yadda zai yi ya mayar da ciwon Mammi jikinshi da bata shekara takwas tana fama da kidney

failure ba, da ku

ɗ

i za su yi mishi maganin ciwon Mammi da ko zai yi yawo tsirar

a sai ya samar

mata lafiya, sai dai yana roƙon Allah a koyaushe yadda aka bata wa'adin watanni uku za ta

mutu amma yanzu shekara har bakwai da abin ya san ba yin su bane ba kuma dabararsu bace

Allah ne mai yadda ya so, sai dai a tsananin tsorace yake ha

kan ya sa sadaqa da duk adu'ar

shi yake kan Mamminshi itama saboda rage mishi damuwa take danne wani abin.

Sai da ya tabbatar komai intact kan ya fice daga

ɗ

akin yayi Sashenshi, Saleem ya ƙira da har

lokacin yana asibiti yana samun kulawa

"Har yanz

u babu labarin Afeefah ko Rayyan?"

Ajiyar zuciya Rayyan ya sauƙe

"Na ce ka daina

ɗ

aga hankalinka za mu same ta, ina kan bincike dai in har tana cikin Kaduna

ba zata

ɓ

ace ba just focus on your health"

Kai saleem ya gya

ɗ

a sai yake ganin kaman Rayyan

bai yi niyya bane, da yayi niyya ba zai kai

zuwa lokacin bai same ta ba, damuwarshi ya zata kwana? A ina zata kwana? Me ta ci? Duk ya

kasa kwantar da hankalinshi a gefe ga damuwar rashin ganin mommy Dukda ta mishi abin da

ya zama gyambo a zuciyarshi sai

dai uwa ce babu yadda ya iya kuma yana ƙaunarta bata da

mahadi a wannan duniya.

A

ɗ

an sanyaye yayi sallama da Rayyan, Rayyan ya bi wayan da kallo baya jin zai gaya mishi

inda Afeefah take saboda yana son Saleem

ɗ

in ya manta da ita once and for all ya

nzu in ya san

tana nan zai cigaba da sa hope a kan samunta alhali mahaifiyarshi bata

ɗ

aura wannan damara

ba na mallaka wa yaron nata cikar burin shi hakan ya sa ya

ɓ

oye mishi wanzuwar Afeefar a

gidansu.

Su Samha ko da suka zo sun ƙaraci zamansu ko ci

kanku bai ce musu ba sun gaishe shi ma

bai amsa ba, wani irin zafin su yake ji a lokaci

ɗ

aya yana mamaki bai ta

ɓ

a sanin inhumanity

ɗ

insu ya kai haka ba, suka gaji suka tafi.

****

Washegari

Da misalin karfe bakwai na safe Sulaiman ya fito shirye

cikin manyan kaya, sallama yayi wa

umma tana ta adu'ar dacewa Baba Jummai ma Adu'a tayi ta mishi har ya fice. Gidan Yaya

Zubairu ya fara zuwa ya

ɗ

auke shi kan ya wuce gidan babban Yayansu Abban Yaya Ummaru,

dattijai ne masu mutunci da kamala kuma duk s

una da dukiyar su daidai gwargwadon.

Anan suka kama hanyar kauyen su Afeefah yana ta Adu'a da Fatan ya same ta chan Dukda bai

yi ma tunanin rashin samunta ba don ina zata koma in ba gida ba? Tafiyan awanni kadan ya

kawo su kauyen yana jin hirarsu Yaya

Zubairu da suke zaune a baya, sai da suka

ɗ

an shiga

cikin garin kan ya

ɗ

an tsaya jikin wani shago matasa ne zaune su wurin hu

ɗ

u ya sauƙe glass

"Assalamu Alaikum barkanmu da warhaka"

"Barka dai Alhaji"

"Don Allah tambaya nake yi"

"To Allah ya

sa mun sani"

"Gidan su Afeefah kamal"

Tsittt suka

ɗ

an yi wannan ya kalli wanchan wanchan ya kalli wanchan..

"Kai ko me zaka yi gidan su Mayyar yarinyar nan? Ai Annoba za ka ce sai mun fi gane ta"

"Annoba"

Ya maimaita sunan, abin da ta fa

ɗ

a mis

hi kenan me yasa ake ce mata annoba? Dan kallon su

Yaya Zubairu yayi duk fuskar su ya

ɗ

an nuna mamaki.

"Gidansu nake nema"

Ya fa

ɗ

a ba tare da ya ji daa

ɗ

in furucin su a kanta ba.

"Ka ga kara gaba sai ka tambaya a chan, ba mu san ko laifi ta muku ba

kun zo yi wa kawunta

tijara abu ya shafe mu lalala bamu shirya rigimar Labaran ba"

Babu wanda ya tanka a cikinsu har ya ja motan suka yi gaba, wasu yara 'yan daidai ya samu ya

kira su su biyu

"Gidan su Afeefah kamal nake nema"

Ɗ

ayan ya

ɗ

an kalli



ɗ

ayan

"Mayyar nan fa suke nema ta gidan su Auwalu"

Ɗ

ayan ya zaro ido

"Wacce ta cinye Amadun gidan malam yahaya ta gudu duniya?"

"Eh ita ce..."

Sai

ɗ

ayan ya gya

ɗ

a kai ya juya ga Sulaiman da kanshi ya sake mugun

ɗ

aurewa.

"Idan kayi gaba ka

ɗ

auki Lay

in hagu gida na biyu in baka gane ba ka ce gidan su Annoba kake

nema ajalin duk wanda ya ra

ɓ

eki"

Suna kai nan suka gudu.

"Sulaimanu a wani irin gida ka nemo aure? Wace irin yarinya ce wannan bata da shaida mai

kyau?"

Shiru yayi shima amsar yake nema

don kwata kwata ya kasa fahimtar komai.

Gaba yayi don clearing doubt ya sake tambayar wata mata a yanzu annobar shima ya fa

ɗ

a

yana runtse ido aiko ta nuna mishi, Da gaske ne ko wasa? Ya kasa ba kanshi amsa, kaman

mafarki yake kaman kuma duniyar hallu

scination ya shiga don abin ya fi yanayi da almara,

wacece Afeefah?

Tarin mutane da suka gani kofar gidan kawu ne ya

ɗ

an basu mamaki, bayan yayi parking suka

fito su uku suka tsaya suna kallon abin mamaki, dambe ake ci da Kawu da inna larai har kofar

gida duk ana tsatsaye ana kallonsu don su in suna yi ba'a raba su in ma ka shiga karshe kai za

ka ji kunya, kuma ba karamin dukan ta yake ba, Bakinta ya ƙi shiru duk yaransu na zagaye

suna kwasar kallo.

"Wani irin tsantsar jahilci ne wannan? Sulaiman

a nan gidan ka

ɗ

auko aure? Anya da

hankalinka?"

Kawu Zubairu yayi maganan kaman ya rusa kuka.

Kawu Ummaru ne ya je ya janye kawu Labaran daga riƙon da yayiwa larai ya ce

"Haba malam baka san wannan abin da kake yin ya sa

ɓ

a shari'a ba? Musulmi ne fa

kai sannan

mutum ba dabba ba wannan ai

ɗ

abi'ar dabbobi ne, ba matarka bace ta sunna?"

"Kyale shi ai ni wandon roba nake daidai da kugun kowa, wlh ba zan yi wahala in nemi kudina

Labaran ya dinga bin dare yana sace min ba shi ba ciyar da mu yayi ba kum

a muyi wahala mu

samu ya zama

ɓ

era, Toh ni ba Asabe bace da ka gama kassarata ta koma cima zaune babu

abin da take ba, kuma wallahi sai ka biyani kudina"

"Ni kike cewa

ɓ

arawo? Yau sai na ci ubanki Larai sai na zubar da hakwaran rashin da'ar nan

Malam

Sallau shi zai raba mu"

Babanta yake nufi, ganin za su cigaba da rigimar su kawu Ummaru ya ja shi gefe.

"Ashe baka san Annabi yayi mana hani da dukan matan mu ba? Yanzu kai ba abin kunya bane

yaranka gode-gode suna tsaye suna kallon ku ba? Dambe har

kan layi? Subhallah"

Kwarjini mutumin ya mishi da sai ya yanko mishi magana amma sai ya Buge da cewa

"Waye kai? Me kake so? In baka da abin fa

ɗ

a zan kama gabana don ina da abin yi"

Girgiza kai Kawu Zubairu yake Sulaiman kam ya mayar da kanshi kasa y

ana jin yadda

zuciyarshi ke cigaba da tsitstsinkewa don tabbas da matukar wuya Su kawu su bari su yi

surkuntaka da mutum irin kawu, yanzu wannan baban Afeefah ne? Innalillahi wainna ilaihi rajiun

ya maimaita ya kai sau biyar.

"Sunana Umaru Malami zuw

an namu ya shafi 'yar wurin ka Afeefah"

Zaro ido kawu yayi

"Ba dai a yawon tamba

ɗ

arta ba ne ta kashe muku wani kuka zo nemanta? Ni fa na jima da

yanke alaqa da yarinyar chan ba zai yiwu a dinga zuwa ana

ɗ

aga min hankali akan kashe-

kashe da take ba"

"kashe-kashe?"

Kawu Zubairu ya maimaita

"Wai baku sani ba? Ai rikakkiyar Mayya ce da ta addabi al'ummar garin nan a ƙarshe korinta

muka yi ta shiga duniya"

Jiri ne ya kwashi Sulaiman yayi baya baya ya dafa mota, zuciyarshi na harbawa da karfin gaske

tuni idanunshi suka sauya, kwalwarshi ya nemi tsayawa da aiki amma sai ya tuna farkon abin

da ya kawo Afeefah asibitin su ta sha poison ne don ta kashe kanta! Afeefah tana da tarin

damuwa da yake haddasawa jininta sauƙa sossai zuciyarta kuma na ta koka

rin samun matsala,

me kenan? Menene ke kunshe a rayuwarta haka? Duk ya rikice amsa yake buƙata sai dai ba

daga bakin wannan kaskantaccen mutumin da ya kira kanshi kawunta ba.

"Toh mun gode ko, sai anjima"

Juyawa kawu yayi ya kada rigar shi yayi gaba.

"Sulaiman wannan ƙasƙanci har ina? Yanzu inda ka zabi neman aure kenan? Toh ba'a zuriyar

Malami ba"

Kawu Zubairu ya fa

ɗ

a yana bude mota ya shiga, kawu Ummaru ma ya shiga Sulaiman da kyar

yayi composing kanshi ya zagaya ya shiga ya tada motar a hanka

li yace

"Don Allah ku yi haƙuri kawu ku yi min uzuri, wallahi Afeefah ba haka take ba ita nake so ba

kawu..."

"Sulaiman ko Afeefah ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login