Showing 78001 words to 81000 words out of 188614 words

Chapter 27 - FURAR DANƘO COMPLETE

a tare ƙamshin turaren j

unansu ya daki hancinansu duk da dama tun

ɗ

azun suke shaƙar. Shi dai baice komai ba, hakama Uncle Yousuf ya koma tasu motar shima, sun samu ƙaton compound

ɗ

in gidan cike da motoci, ya dai samu gefe yay parking. Hango Uncle

ɗ

inta Khamil na Abuja ya sata sak

in murmushi, cike da zumu

ɗ

i ta bu

ɗ

e motar ta fita.... Baki ya ta

ɓ

e tare da

ɗ

auke kansa. Sai ma ya lumshe idanunsa kamar mai shirin barci tare da kwantar da bayansa a jikin kujerar yay luf...

      Suna shiga aka fara taron dan kamar sune dama na ƙarshen z

uwa. Ana tsaka da tattauna batun Tajuddeen

ɗ

in da Lulu da aka kira amma ta botse musu akan ita fa bata son Tajuddeen, shi ko ya marairaice fuska kamar zai fashe da kuka yanata faman mata alamar roƙo amma tai kamar bata gansa ba. Takaici ya saka Alh. Sulaim

an fara zagin Mawaddat

ɗ

in, ana hakan saƙon isowar su Hon. Nakowa ya iso falon. Damar shigowa Baba ya basu. Su ukune kamar dai jiya. Shi mai gayya mai aikin Hon. HD Nakowa da aminansa Hon. Misau da Alh. Baita. Bayan anyi gaisuwar mutunci tsakaninsu da su d

uk da Alh. Sulaiman yayi mamakin ganinsu a gidan nasu Baba ya gabatar da su da dalilin zuwansu cikin meeting

ɗ

in tare da buƙatarsu. Shiru falon yay kamar wa

ɗ

anda ruwa ya cinye. Sai Lulu ce ke antayama Hon. Nakowa harara tamkar idanunta zasu zubo ƙasa. Ciki

n katseta Baba ya kirayi sunanta. Amsawa tai tana ƙoƙarin danne fushinta. Baba da ya gama lura da duk hararar da take antayama Hon. Nakowan ya cigaba da fa

ɗ

in, “Bayan maganar Tajuddeen ga Hon. Haruna. Nasan shima dai kin sanshi tunda yace kece kika turosa

wajenmu kamar yanda Mahaifinki ya tabbatar mana dama akwai wanda kike so”.

        Da sauri Lulu ta kalla Hon. Nakowan, cikin fushin da ya fara fallasa kansa a maƙoshinta ta ce, “Baba ni bamma san wannan mutumin ba face a poster. Magana kuma bata ta

ɓ

a ha

ɗ

ani da shi ba kota gaisuwa balle zancen soyayya. Ni bashi bane wanda nake so kuma shi yana a waje”. Maganar ƙarshen ta fito a bakinta cikin su

ɓ

ucewar harshe da ita kanta sai da ta gama fa

ɗ

a ta tsinta kanta cikin matuƙar takaicin kan nata. Dan haka ta wani

yatsine fuska, a zuciyarta tana fa

ɗ

in (ALLAH ya kiyaye naso driver na can dai)...

         “Waye shi? Miye sunansa? Ɗan wanene kuma?”.

    Jerarrun tambayoyi da ga bakin Alh. Sulaiman cikin makirci da shirin da ya kammala tsarawa tsaf tun a daren jiya, d

an ya

ɗ

auki alwashin ƙararma da Daddy man kai tsaf kasancewar yana ji a ransa shirine kawai, dan a bibiyar da yake ma Mawaddat ya tabbatar bata da wani saurayi, duk wanda ma ya ra

ɓ

eta da batun soyayya yagashi takeyi. Uncle

ɗ

in nata ta kalla a

ɗ

an daburce,

sai dai kafin tace wani abu Baba da hankalinsa ba'a kanta yake ba balle ya fahimci halin da take ciki ya furta “Jeki shigo da shi”. Kamar wadda dama take jiran umarnin, zumbur kuwa ta miƙe ta fice. Har yanzu yana kwance a motar, sai dai sa

ɓ

anin

ɗ

azun yamzu

karatun Alkur'ani yake saurare a wayarsa. Darajar wa

ɗ

an da ke

ɗ

an kai kawo da gudun kar wani ya ganta ya sata masa knocking a hankali. Tun fitowarta ya riga ya ganta, tsaiwarta a wajen da hararar data dallarama motar wadda yasan tasace kuma duk a kan idon

sa ne. Amma sai yay buris har sai da ta ƙara na biyu cikin

ɗ

an fara tunzura. Gilashi ya sauke ƙasa a hankali, babu zato idanunsu suka shige cikin na juna. Kusan a tare suka janye da sauri, ita tana jan tsaki da ƙarewa da kwafa.

        “Sai ka fito malam.

Saura kuma idan ka shiga kaima mutane ƙauyancin da ka saba. ALLAH sai na koya maka hankali”.

      (idan baki koyamin ba ni zan koya miki) ya fa

ɗ

a a zuciya, a zahiri kam kansa ya gya

ɗ

a mata kamar wani salihin gaske (

😔

🥱

) itako sai taji kan nata ya ƙara

girma. Matsa masa tai ya fito tana watsa masa hararar ƙasan ido. Shi dariya ma ta bashi, amma sai ya kanne, a ransa kam ya riga ya gama tsara haukan da zai manna mata a ciki, dan ya gama shirya kwance mata zani a kasuwa, ya san dai Uncle Yousuf zaiji ba da

ɗ

i, zai bashi haƙuri kawai a wuce wajen dan gaskiya shikam ba za'ai wannan aikin rashin gaskiyar da shi ba. Dan garama ya zame kan nasa kakan nata yay mata auren dolen da shi yafi dacewa da ita ma kodan tarbiyyarta da ke ƙara neman ta

ɓ

ar

ɓ

arewa. A jere suka

tafi tana wani

ɗ

an murmushin da iyakarsa lips. Shima kuma yana murmushin muguntar da ya gama shirya mata. A nutsensa yay sallama. Duk da yawan mutanen da ke a farlon baiji ko

ɗ

ar ba a ransa, sai ma gaishesu da yay a jimlace cikin cikar kamala. Da yawa ya

burgesu, sun kumaji a aransu lallai Mawaddat ta iya za

ɓ

e, ashe girman kan nata da izza bazai ƙare a banza ba irin wannan hot guy haka. Tajuddeen kam sumar zaune yay kansa a juye, haka suma su Hon. Nakowa idanu kawai suka zuba masa cike da

ɗ

imuwar rashin ma

kamar yin tunani. Baba ne yay murmushi bayan ya gama ƙarema masa kallo da ga sama har ƙasa cikin ƴan sakkani. Cike da dattakonsa ya nunama Smart gefensa da fa

ɗ

in, “Ƙaraso nan ka zauna kaji my Grandson”.

       Baiyi musu ba ya ƙarasa garesa, sai dai maim

akon inda ya nuna masa sai ya zauna a ƙasa gaf da ƙafafunsa dan haka kawai tsohon yay masa wani irin masifaffen kwarjini. Murmushi mai ma'anoni da dama Baba ya sake saki, haka ma Uncle Yousuf. Cikin tsantseni da noƙewa ya sake gaishe da Baba da ya miƙo mas

a hannu alamar su sake gaisawa. Nan ma murmushin Baba ya sake yi da fa

ɗ

in, “Shike nan tunda baka so mu samu ladan juna. Minene sunanka yaro na?”.

        “Aliyu Hydar M. Idris Mawashi”.

   Ya bama Baba amsa cikin girmamawa. Kai baba ya jinjina da fa

ɗ

in,

“Masha ALLAH suna mai daraja. ALLAH yasa kayi koyin ainahin mai sunan. Ali mazan fama, Ali gadanga ƙusar yaƙi. Ali zaki, Ali sadauki.”

      Kirarin da Baban yay masa ya saka wasu da yawa sakin murmushi a afalon ciki harda shi kansa Smart

ɗ

in. Baba ya cig

aba da maganarsa kai tsaye. “Sadauki minene alaƙarka da jikata Mawaddat?!”.

     Wani irin bugun ƙirjinsa tambayar tayi har acan ƙasan rai, amma sai ya dake cike da bama kai ƙwarin gwiwa ya

ɗ

ago ka

ɗ

an da nufin kallon Lulu cikin ido ya bama Baba amsa da (b

abu komai) amma aka samu akasi a bazata idanunsa suka sauka akan mutumin daya saka aka satoshi, ya kuma damƙa masa aiki akan Jiƙamshi family. Cikin ido suka kalla juna shi da Alhaji Sulaiman Sufi Ado Garko da shima ya kafeshi da idanu cikin wani irin yanay

i mai wahalar fassara. Matuƙar girgiza Smart ya shiga, sannan mamaki ya nema halaka shi, (wanene shi anan

ɗ

in?) Zuciyarsa ta ayyana masa bayan ya janye idanunsa. Bashi da mai bashi amsa, sai dai yana da damar neman amsar ta dalilin amsar da zai bama Baba a

yanzu. Dan haka kai tsaye ya furta, “Ranka ya da

ɗ

e alaƙar soyayya da muke fatan ta kaimu ga aure. Kuma harta yarjemin turo magabatana duk da kasancewar baka nan ya kawo tsaikon hakan”..  

         “Masha ALLAH Alhamdullah, ai yanzu gani na dawo. Mawadda

t! Ga Tajuddeen, ga Haruna, ga kuma Aliyu Hydar, wanene za

ɓ

inki? Ina son ki fa

ɗ

a ko nace ki sake fa

ɗ

a a gaban kowa domin samun daidaito da rufe wannan babin mu fuskanci na gaba”.

     Da ƙyar Lulu ta ha

ɗ

iye yawun takaicin Smart da ya maƙure mata maƙoshi d

a cimata zuciya. Ta

ɗ

an dubi inda Uncle Yousuf yake, cikin sa'a ta samu ita yake kallo sai ya gya

ɗ

a mata kai a yanayin bata ƙwarin gwiwa. Ajiyar zuciya ta sauke a

ɓ

oye, tare da danne zafin da takeji da ƙyar ta gya

ɗ

a kanta da fa

ɗ

in, “Grandpa ni shi nake so”

.

          “Wa

ɗ

in?”

      Sai da ta rumtse idanunta sannan ta furta “Hydar” a hankali kamar mai ra

ɗ

a.........





   

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_

*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR ‘KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

👇

1487616276

Access Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

👇

09032345

899

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

👇

09033181070

VIP

🔥💯

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

🥰

Zafafa

🫶

🔥

*_ALLAH

ya gafartama iyayenmu

😭🙏

_*

𝐓𝐲𝐩𝐢𝐧𝐠

📲

 

🫗



𝙁𝙐𝙍𝘼𝙍



𝘿𝘼𝙉𝙆

'

𝙊

.....!!

🫗

          

𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏



𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍



𝒄𝒆

🤙🏻

𝑪𝒉𝒂𝒑𝒕𝒆𝒓

3





9





........“Ƙarya kike yi munafukan yarinya”. Alh. Sulaiman ya fa

ɗ

a cikin su

ɓ

ucewar b

aki. Yayinda Daddy da Uncle Yousuf suka saki wata irin ajiyar zuciya a

ɓ

oye. Shiko Smart ƙirjinsa ne yay wata irin yankawa har sai da ya lumshe idanunsa yana mai ambaton sunan ALLAH. Furucin Alh. Sulaiman dana Tajuddeen da shima a zabure ya furta, “What! D

rivern naki? Kai ina wlhy ƙarya kike Mawaddat akwai wani shiri a wannan zancen naki”.

      Falon ne ya nema ru

ɗ

ewa kowa na ƙoƙarin fa

ɗ

in albarkacin bakinsa. Yayinda Smart ya dilmiya cikin kogin ninƙayar nazari. Dan abinda Alh. Sulaiman

ɗ

in yayi ya sake z

aburar da shi ne har wasu abubuwa masu girma da ya gama tsara gujemawa suka fara bijiro masa. Tsawatarwar Baba ta saka falon yin shiru. Hakan ya sake bama Smart da Alh. Sulaiman damar yin kallon kallo, kai tsaye Smart yake nazartar garga

ɗ

i mai firgitarwa d

a ga idanunsa, dan haka ya sakar masa wani shegen murmushi da masa alamar 1-0 ya kashe ido

ɗ

aya. Rawa jikin Alh. Sulaiman ya fara, sai dai ƙoƙarin ganin ya nutsar da kansa yake. Ganin fa hakan bazai faruba ya sashi miƙewa a zabure ya kama hannun Tajuddeen

suka fice. Babu wanda ya hanasu. Ganin haka ma sai suma su Hon. Baita suka ce zasu wuce. Godiya Baba yay musu da basu haƙuri yana mai sake tabbatar musu bazai ma Mawaddat auren dole ba. Amma yana mai basu haƙuri tare da dama idan har akwai wata da Hon. Nak

owa zai iya so a cikin zuri'arsa bayan Mawaddat ya bashi dama yazo ya sake gwada sa'arsa su dai-daita”.

     Godiya sukai masa da tabbatar masa yin nazari akan maganar tasa, suka kuma yi fatan alkairi ga Mawaddat

ɗ

in duk da dai ta ciki fa na ciki. Bayan w

ucewarsu Baba ma addu'a ya saka ayi ya sallami kowa, sai dai banda Daddy da Uncle Yousuf da Smart. Amma har Lulu yace taje. Koma ba'ace taje

ɗ

in ba batai niyyar zama ba, dan in har ta cigaba da zama a falon zata iya aikata

ɓ

aran

ɓ

aramar da komai zai tashi a

wajen....

         Tambayoyi na mutuntawa Alhaji Sufi Ado Garko ya sake yina Smart, shiko ya amsa masa cikin nutsuwa kuma kansa tsaye. Hakan ya saka Uncle Yousuf jin farin ciki, sai dai umarnin Baba na ƙarshe akan Smart na cewar ya je ya sanar ma iyayens

a suzo a cikin satin nan ya girgiza Daddy matuƙa har ya

ɗ

an waro ido sai da Uncle Yousuf ya zunguresa. Shi kansa Smart maganar ta girgiza shi, dan da ƙyar ya iya ha

ɗ

iye yawu ya gya

ɗ

a masa kai.....

      

🤣

Wayaga cakwakiya mai taurari. Kai Smart ka

ɗ

auk

a abin wasa ne kenan, ai gashi nan Baba yay maka

ɗ

aurin huhun goro

🤪🚴

.

          

★★★

.....

   “Kai Yousuf bazai yiwu ba. Ina bazan ta

ɓ

a yarda Mawaddat ta auri yaron nan ba gaskiya. Da ace nasan wannan shawarar ka yanke dana kwa

ɓ

eka tun farko. To ga

shi nan DAGA WASA KARAMAR MAGANA  NA NEMAN ZAMA BABBA. Dama kai kana tunanin yin wasa da hankalin Baba ne?”.

          Daddy ne mai wannan magana cikin tashin hankali da damuwa wa Uncle Yousuf da ke driving. Cikin dakewa da nuna alhini kamar gaske shima U

ncle Yousuf

ɗ

in ya ce, “Yaya sam ba haka nai tunanin kasancewar al'amarin ba fa. Banyi zaton zaice Aliyu ya turo magabanasa da wuri kamar haka ba. Shima fa yaron da ƙyar na shawo kansa ya yarda zai mana aikin. Ni yanzu ma gaba

ɗ

aya kaina ya kulle na rasa m

ima ya kamata nayi”.

     “Fa

ɗ

ama Baba gaskiya mana. Dan nasan Mawaddat bazata ta

ɓ

a yarda ta auri drivern ta ba. Kai koni ma hakan bai min ba Yousuf. Ina impossible kamar yarinyata mai daraja irin Mawaddat ta ƙare da auren drivern ta, sai kace wani almara

ma”.

         Ɓacin raine sosai ya dunƙule zuciyar Uncle Yousuf, cikin matsanancin takaici yake duban Yayan nasa, sai dai baiyi magana ba ya sake maida kansa ga titi har suka isa gida. Shima Daddyn ya fahimci ran ƙanin nasa ne ya

ɓ

aci, amma bai fahimci a

inahin miya

ɓ

ata masa ran ba. Suna isa gida Uncle Yousuf baiko fita a motar ba yay shirin juyawa. Da mamaki Daddy da ke kallonsa ya furta, “Ya zaka koma kuma bamu gama magana ba Yousuf”.

     Idanu Uncle Yousuf

ɗ

in ya rumtse sai kuma ya bu

ɗ

esu akan Daddy.

“Yaya to wace magana kuma ta rage? Kace bazata auri driver ba, shike nan magana ta ƙare ai, dan ni kam iya abinda zanyi nayi k....”

        “Kaga sakko muje ciki wannan ba maganar mota bace.” kamar zai ce a'a sai kuma dai yabi umarninsa ya fito. Falon ba

ƙ

i suka nufa, dan in har zasu maganarsu ta sirri sunfi buƙatar zuwa can kasancewar babu wanda zai iya jinsu. Suna shiga Daddy ya ce, “Yousuf ka fahimceni mana. Ni fa ba ina nufin bakai ƙoƙarinka bane ba. Amma Please ka duba mana. Yaron nan fa driver

ɗ

inta

ne....”

      “Shi driver ba mutum bane? Ko kuwa shi dama mai arziƙi ALLAH ya tabbatar masa shine mafifici ga kowa a duniya da da lahira?. Gaskiya yaya ka fara bani tsoro, matuƙar tsoro ma kuwa. Wai kai kuwa wani irin so mara fasali kake ma Mawaddat? Ko k

ai ne zaka aure ta....”

    “You'r vary stupid Yousuf! Wane irin banzan magana ne wannan?”.

   “Dolene na fa

ɗ

i hakan ai Yaya. Dan al'amarin naka ya fara wuce maka

ɗ

i da rawa kuma. Idan ka manta shekarun Mawaddat ashirin da hu

ɗ

u har da watanni balle kace b

ata isa aure ba. Tun tana shekara ashirin aka saka mata ranar aure ka goya da bayanta al'amarin ya wargatse. Idan kace wancan yana da wani aibu shi wannan minene aibunsa? Dan kawai ya kasance driver mai neman halaliyarsa? To wlhy bakai ya kamata kace Mawad

dat tafi ƙarfin Aliyu ba. Aliyu ne ya kamata yace yafi ƙarfin Mawaddat kodan halin da take a ciki wanda kai ne gaba-gaba wajen zama silarsa. Kai ne ya cancanta kai ƙoƙarin ganin ka gyara ko neman hanyar da zata gyaru ta zama cikakkiyar mutum kafin kowa amm

a baka ƙoƙarin yin hakan sai sake bata damar ma da zatafi yanzu lalacewa kake yi. Ina ji maka tsoron ranar da Baba zai fahimci halin da Mawaddat take a ciki, in dai maganar Aliyu ce kuma na bari.....”

      Da sauri Daddy da jikinsa yay sanyi ya riƙoshi.

“Kaga kayi haƙuri auta.”

          Batare da Uncle Yousuf ya yarda ya juyo ba ya ce, “Kai zan bama haƙuri ai Yaya. Dan na shiga hurumin daba nawa ba. Na manta Mawaddat ƴarka ce kai

ɗ

ay....”

     “Shiiii! Ni ba haka nake nufi ba auta. Amma tunda zuciyarka

ta kaika ga hakan amin afuwa. Ni kaina wani lokacin yanda nake

ɗ

aukar al'amarin Mawaddat na bani tsoro. Amma dan ALLAH ka tayani da addu'a. Sannan kayi haƙuri ka cigaba da duk yanda kake ganin shine dai-dai. Ba Mawaddat ba ko ni ka isa dani ai ko. Wlhy a

duk sanda kake fa

ɗ

amin gaskiya akan lamarin Mawaddat fuskar Mahaifinmu nake gani akan fuskarka, yayinda muryarka kan juye min tamkar ta mahaifiyarmu. ALLAH yay maka albarka auta. Ina alfahari da kai a matsayin

ɗ

an uwana da ga kai har Kareema. Wlhy itama fa

himtata ne kawai batayi tun farko, amma tana da wata daraja da kima mai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login