Showing 27001 words to 30000 words out of 188614 words

Chapter 10 - FURAR DANƘO COMPLETE

akan cikin ba kamar nasu ƴan biyu da Abba. Sai dai banyi magana ba. Bayan haka al'amuransa da yawa sun

ɗ

an fara canjawa a yanda na sansu. Za

i fita aiki da sassafe

batare daya karyaba yanzu, bai dawowa kuma sai goma na dare. Wani lokacin ya tsakuri abinci, wataran ma baya ci sai yace min ya ƙoshi a gajiye yake. Tun bana

ɗ

aukar al'amarin wani abu har ya fara damuna naima Yousuf maganar. Shima da

yake yaro ne mai hankali da lura ashe ya fahimta yay shirune kawai. Ku

ɗ

i na sake shigoma Isma'il abubuwa na ƙara rikicewa a tsakaninmu da ban san kansu ba, dan haka Yousuf dake ƙoƙarin kammala sakandire ya lallasheni akan zai bincika. Yaron nan shine yay

ƙ

oƙarin binciko mana komai, inda ya gano ashe Isma'il soyayya suke da Muwaddat ta bugawa a jarida, saboda shi ma yanzu haka ta koma aiki ma'aikatarsu. Hankalina ya tashi da gani har Yousuf, inda duk yanda naso danne abun a raina na kasa Isma'il na dawowa n

a taresa da maganar. Da farko naga shock a fuskarsa, amma da yake halin maza sai ya dake ya shiga borin kunya akan wane munafuki ne yay masa sharrin nan. Ƙin fa

ɗ

a masa nayi, amma duk da haka yace yasan Yousuf ne. A daren ya tado Yousuf da ga

ɗ

akinsa ya zag

esa tas. Hakan da yay ya sake

ɓ

ata min rai muka kwasa da shi sosai abinda bai ta

ɓ

a faruwa ba har ya kaisa ga marina, ya kuma tabbatar min nama shirya aure shi da Muwaddat babu fashi sai dai mu mutu ni da Yousuf

ɗ

in. Kamar yanda ya fa

ɗ

a kuwa ya cika, dan ba

ifi sati biyu dayin rigimar tamu ba aka tsaida bikinsu shi da Muwaddat. Wannan tashin hankalin dana sakama kaina saboda yanda ya sake birkicemana a gidan ni da yaran da Yousuf yasa cikin jikina ya

ɓ

are. Bai nuna ya damu ba ya cigaba da shirye-shirye aurens

a. Inda Alhaji Sufi Garko ya ce ƴarsa fa tace bazata zauna a gidan da muke ba. Dan haka ya bashi mukullin ƙaton gida da dalleliyar motar hawa, nima mota da kayan fa

ɗ

ar kishiya kai kace ma nice amaryar kuma wai da ga gidan iyayenta. Shima Yousuf da ƴan biyu

da nasu hidimar. Wannan abu ya sake

ɗ

agamun hankali dan a ganina Isma'il dai auren jari ma yake shirin yi. Taruwa mukai muka tada masa

hankali ni da Yousuf amma yace ko zamu mutu auren Muwaddat babu fashi wlhy. Hakan kuwa akayi, dan wata

ɗ

aya kacal da kom

awarmu sabon gidan da ya zama dole garemu akai bikinsa shi da Muwaddat........





     

*_Karku rikice wannan Mawaddat

ɗ

in mahaifiyar Lulu ƙamshi ce ba Lulun muke nufi ba

😂

_*

         

_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA

MANTUWA_

*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*

FURAR DANKO

Billyn Abdul

-ZAFIN KAI

Mamuhgee

-TABARMAR ‘KASHI

Safiyya Huguma

-BAKON MUNAFIKI

Miss xoxo

Duka hudu 1k

Uku 800

Biyu 600

Daya 400

Pay at

👇

1487616276

Access

Bank

Bilkisa Ibrahim Musa

Sai katura shedar biyanka anan

👇

09032345899

Idan katin waya ne kuma saika tura anan

👇

09033181070

VIP

🔥💯

Zafin kai 3k

Furar danko 3k

Tabarmar kashi 3k

Bakon munafuki 3k

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR

BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*

🥰

Zafafa

🫶

🔥

*_ALLAH ya gafartama iyayenmu

😭🙏

_*

𝐓𝐲𝐩𝐢𝐧𝐠

📲

 

🫗



𝙁𝙐𝙍𝘼𝙍



𝘿𝘼𝙉𝙆

'

𝙊

.....!!

🫗

          

𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏



𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍



𝒄𝒆

🤙🏻

𝑪𝒉𝒂𝒑𝒕𝒆𝒓

1





5





___________

_________

🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥

*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN

WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU

TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA

ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528

kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji

Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu

Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki a

cikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528

Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji

Maganin infecti

on Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan

Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar

ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa

Sabulun wanka

Kalolin sabulun tsarki

Turaren tsugunno

Turaren

al'ajab

Hatsabibin turare

Da sauransu 07034251528

Kalolin gumba

Gumbar Dabino

Gumbar gero

Gumbar madara

Gumbar matsi

Gumbar ukku bala'i

Gumbar tada zaune tsaye

Gumbar sabon budurci

Gumbar sa buzu kuwa

Gumbar aya da kwakwa

Gumbar ridi

G

umbar mazari

Sarauniyar gumba 3in1

Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,

Kalolin gari

Garin mallaka

Garin hutar da malaminki

dakan jaraba

Dakan Amare

Dakan Ni'ima

Dakan kishiya in bakiyi bani waje

Garin sa buzu kuwa

Garin buje.sharkaf

G

arin Dan la'asar

Yayan hadiya mai suna dan la'asar

Original Dan goshi

Original Dan goshi (sabon salo)

Original man damo

Original man ayu

Kitsen damo

Sirrin tafin kafa

Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata

Kwallin idonka idona

Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki

Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to a

n wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc

Kalolin tsumi

Tsumin mallaka

Tsumin jaraba

Tsumin madarar ni'ima

Tsumin tabaje

Tsumin Amare

Tsumin sabon budurci

Tsumin nono rakumi

Matan gaske

Ruwan jaraba,

Da sauran kalolin da ban fada ba

Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar

Matsin Dan mannau

Matsin mallaka

Dan la'asar

Sabon budurci

Mak'alemata

Mashahurin matsi

Ukku bala'i

Matsin uban budurwa

Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan

da basa son yin matsi

Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,

Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake

*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai a

bun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,

KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida

07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kow

ane gari cikin aminci da yardar Allah

Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528

Maman zarah mabera SOKOTO

___________

_____

........Anyi shagalin biki kam na nunama tsara, dan har a gidan tv na ƙasa da jiha an nuna. Ku

ɗ

i sunyi kuka abin sai wanda ya gani. Mudai namu ido ni da Yousuf dan ko shagali

ɗ

aya bamu halarta ba Isma'il ya hanamu wai baƙin ciki muke masa. Amary

a ta tare ita da abubuwan ban mamakinta. Dan kuwa dai Mawaddat ta shigo gidan ne a tsaitsaye da tarin gadararta irin na

ɗ

iyan wasu masu arziƙin. Dan sai da takai hatta kwanakin girkina wani lokacin Mawaddat cemin take wai ta saya tazo ta diremin ku

ɗ

i a gab

an Isma'il baya cewa komai kuma. Akwai lokacin da sai da nai wata guda babu miji, dan ku

ɗ

i maƙudai tazo ta diremin wai ta sayi kwanakin girkina na wata

ɗ

aya dan tana buƙatar hutawa da mijinta yanda ya kamata. Nayi kuka nayi kuka har na rasa hawayen zubarwa

a wannan lokaci, sai Yousuf ne ke lallashina shima idan ya koma gefe yasha kukansa dan yanzu tsakaninsa da

ɗ

an uwansa da ga fa

ɗ

a sai ƙyara. Wannan damuwar tasa yana kammala sakandare da Mawaddat tace ta samar masa gurbin karatu a ƙasar ƙetare bai wani ja

zancen ba ya amince ya tafi dan gara ya bar musu gidan. Tafiyar Yousuf ta sake sakani a cikin ƙuncin rayuwa dan abubuwa sun sake rikicewa sosai tsakanina da Isma'il. Takai yanzu sai dai su shirya su tafi yawon shakatawarsu ƙasashe daban-daban su huta sanna

n su dawo. Ɗan fita aikin da nakeyi ne yake

ɗ

an ragemun nauyin zuciya, amma sai rana tsaka Isma'il ya hanani fita aiki wai ya dakatar dani. Ban ta

ɓ

a shiga damuwa ba irin wannan lokacin, dan takai ko kuka ma na daina iya yi sai na zuci kawai. Dole kuma naba

r aikin na cigaba da fuskantar matsalolin gidan masu ƙona zuciya. Ashe wasa farin girki, dan kuwa ba'ai komai ba sai da ciki ya bayyana a jikin Mawaddat, naga abu iri-iri wasu ma bazasu fa

ɗ

u ba. A haka na cigaba da haƙuri sai dai na rungumi

ɗ

iyana nai kuka

na share hawaye har ALLAH ya kai wannan ciki watan haihuwa lafiya suka fara shirin tafiya ƙasar waje wai haihuwa. Sai dai kuma suna nasu ne ALLAH yana nashi, dan suna saura kwana biyu su wuce Mawaddat ta tashi da naƙuda, ga shi lokacin Isma'il ya fita gid

an. Naso shareta dan ihun kuka sosai ta dingayi har part

ɗ

ina ina jinta, sai dai kuma na kasa saboda hakkin maƙwaftaka da daraja irin ta

ɗ

an adam. Karan farko dana shiga sashenta, ha

ɗ

uwa kam ya

ha

ɗ

u iya ha

ɗ

uwa, dan ma ban iya masa kallon tsaf ba saboda hal

in da take ciki. Ni

ɗ

in dai maƙiyyarta ni na taimaketa, ganin yanda take murƙususun kuka da ihun naƙuda gashi inata kiran Isma'il yaƙi ya

ɗ

agamin ya sani samo ruwa nai mata addu'a a ciki, ina ƙoƙarin bata dai-dai nan ya shigo gidan, da wata irin sassarfa y

ay kammu, babu wani tunani ko bin ba'asi yasa hannu ya ka

ɓ

e ruwan, sai dai harta rigada tasha. Sosai ya balbaleni da masifa yana tabbatar min da duk abinda ya samu matarsa bazai barni ba. Kuka na fashe da shi ina masa bayani amma bai sauraren ba ya

ɗ

auketa

sukai asibiti tana kukan fa

ɗ

in na yafe mata dan ALLAH. Tausayi ta bani, dan haka na bisu har harabar gidan ina fa

ɗ

in, “Na yafe miki Mawaddat, ALLAH ya saukeki lafiya, nima ki yafemin”. Da ƙyar ta iya furta “baki mun komaiba sai alheri” dai-dai yana sakata

a motar. Dazai barni dana bisu, amma rashin ganin fuska da ga garesa ya sani haƙura na bisu da addu'a zuciyata duk babu da

ɗ

i, ga jikina yay matuƙar sanyi da ganin yanayin nata.

Kafin su isa asibiti ta haihu a mota dan haihuwar tarigada tazo, gaba

ɗ

aya ya rikice yama rasa miya kamata yayi, ga holdup da suka samu a hanya da ƙyar suka fita, kafin su isa asibiti Mawaddat ta zubda jini sosai har jikinta ya saki. Ko ta

ɓ

ata likitocin basu kai dayi ba UBANGIJI ya amshi abarsa, sai jaririya da aka samu gyar

awa. Bayyana muku irin tashin hankalin da Isma'il ya shiga da wanda na fuskanta a garesa ma

ɓ

ata lokaci ne. Dan duk da bayanin da likitoci sukai masa akan dalilin rasa ranta cayay sam bai yardaba nice na kasheta, dan ya samu ina bata abu. Wasa-wasa rigima

tai girman da har sai da hukuma suka shiga ciki, ALLAH ya soni mahaifinta mutum ne da yasan abinda ya kamata, shine ya balbale Isma'il

ɗ

in da masifa tare da bani kariya har ALLAH yasa zancen ya mutu. Sai dai fa Isma'il ya koma mana kamar wani zautacce, jar

iriya kuwa tana manne da shi ya hana kowa

ɗ

aukarta har iyayen Mawaddat. Duk kuma yanda sukai masa kurari da jan ido bai basu

ɗ

in ba dole suka barshi da kayarsa. Randa akai addu'ar bakwai mahaifin Mawaddat Alhaji Sufi Garko ya ra

ɗ

ama yarinya sunan mahaifiya

rta Mawaddat. A taƙaice dai Isma'il shine ya koma rainon Mawaddat da hanunsa, yayinda soyayyar mahaifiyarta kacokan ta koma kanta, tare da tausayinta. Komai shine kema yarinyar, a saboda ita ya ajiye aikinsa ya koma rainonta. Ko motsi idan tana barci babu

wanda ya isa yayi. Idan kuma akayi kosu ƴan biyu ne ya kamasu yay musu dukan mutuwa. Nasha shan mari a wajensa saboda Mawaddat. A haka yarinyar ta taso a ta

ɓ

are babu kwa

ɓ

a komai sai wanda take so za'ayi. Lokacin data isa shiga makaranta ya sakata a mafi ts

ada dake cikin garin na Kano, Islamiyya ce dai dole ya barta atasu ƴan biyu saboda tsayawar Yousuf da ya kammala karatunsa ya dawo, sai dai bai yarda ba sai da ya kafama malaman shara

ɗ

i akanta. Sabbin matsaloli sun fara akan zuwan Mawaddat Islamiyya, dan b

ata karatun sai jibgar ƴaƴan jama'a, idan malami yay mata fa

ɗ

a koya daketa koda akan karatu ne saita fa

ɗ

ama mahaifinsu, shiko ba kunya zai

ɗ

ebo ƴan sanda su kama malamin su rufe, wani lokacin ma har marin malaman yake da kansa. Yousuf ne da ya fahimci al'a

marin na neman zama wani abu daban ya fara tsayawa akan tarbiyyar Mawaddat, dan ni ko kallon yarinyar na cikayi yanzu zaice itama ina son kashetane kamar uwarta. Dole duk yanda nake kwa

ɗ

ayin janta jikina kodan maraicin mahaifiyarta da bata sani ba na haƙur

a na zuba ido dan a zauna lafiya. Dai-daita rayuwar yarinyar da Yousuf ke son yi ce yasa Isma'il ganin

ɗ

an uwan nasa na takura mata. Dan haka ya tattarata ya

ɗ

auke bayan gama Nursery school

ɗ

inta ya maida ƙasar Garmany da zama. Ya

ɗ

auka mata Nanny acan ƙas

ar aka sakata makaranta. Shima dai wasu harkokin kasuwanci da mahaifin Mawaddat ya sake

ɗ

irasa akai ne yasa zamansa yafi ƙarfi a

Garmany

ɗ

in, ga kuma ƴar sonsa da ya maida can. Tafiyar Mawaddat babu jimawa na sake haihuwar yarona Namiji da yaci sunan Mubee

n, bayan shi na sake ƴan biyu duk mata da gabonsu Suhaib sai auta Nazeer. Tunda aka

ɗ

auke Mawaddat daga Nigeria bamu sake ganinta ba sai Yousuf dake zuwa akai-akai ganinta, dan shima Isma'il ya tsindumasa akan harkar kasuwancin kawo motocin da yake kanyi a

yanzu, duk da dai kuma yana aikinsa anan ƙasar Nigeria saboda shine hubby nasa. Rayuwa ta shu

ɗ

a Isma'il ya sake bunƙasa haka ma Yousuf da yay aurensa, ya auri yarinyar kirki mai tarbiyya da sanin yakamata Saliha

ɗ

iyar maƙwafcin nan namu da ya jagoranci bi

kina da Isma'il. Dan muna zaune lafiya kuma tana matuƙar girmamani. Mawaddat dai bata dawo ba, ko hutu bata ta

ɓ

a zuwa ba har sai da ta kammala sakandare

ɗ

inta a can sannan tazo mana. A halayen banzanta babu abinda ya canja sai ma ƙaruwa da yayi, dan yariny

ar gaba

ɗ

aya a fan

ɗ

are take babu wanda ya isa ya sakata ko ya hanata. Ko kallon banza kamata sai ta maida maka murtani, Yousuf ne kawai ke iya tsawatar mata ta nutsu. Hankalina ya tashi matuƙa, dan koba komai Mawaddat

ɗ

iyar Isma'il ce, ita

ɗ

in jininace ai

koba aure tsakanina da shi. Dan haka na duƙufa da addu'a akanta kamar yanda nakema nawa yaran. Tawani

ɓ

angaren kuma ina

ɗ

an janta a jikina cikin hikima sai dai ban bata wata ƙofar da zata kawomin raini ba ko ka

ɗ

an. Kusan watanta shidda ta sake barin ƙasar

zuwa London karatun ta na University, daga haka bata sake zuwa ba sai da ta kammala ta zama cikakkiyar lawyer. Da ƙyar daya ALLAHU Yousuf ya tilastata dawowa gida Nigeria, amma shi Daddynsu ko'a jikinsa. Dawowar tata kuma baisa abubuwa sun canja a yanda su

ke ba kanta a can baya tsakanina da Isma'il, dan ƙiri-ƙiri yake nuna bambanci tsakanin yarana da Mawaddat, idan nai magana yace arziƙin uwarta da Kakanta muke ci, dole na tattara na watsar da al'amarinsu, dan dama da ƙyar ya biyama su ƴan biyu ku

ɗ

in karatu

zuwa Saudiyya, a yanzu haka kuma sun dawo suna aikinsu sai dai ba'a nan cikin Kano ba, shiyyasa sai Lokaci-lokaci suke zuwa mana weekend. Mubeen ne kawai tare damu sai ƴanmatana da da Suhaib da auta.....

      Wannan kenan.

      

  ∆••••∆



∆••••



         A

ɓ

angaren su Uncle Smart da Lulu ƙamshi sun bar anguwar gaba

ɗ

aya amma taƙi ta fa

ɗ

a masa inda suka nufa. Shi kuma ya shareta ya cigaba da tafiyarsa a nutse. Yanda yake juya steering motar a nutse ya sata

ɗ

an tsira masa ido a kaikaice. Sai da

i ga duk wanda zai iya kallonta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login