Showing 3001 words to 6000 words out of 216641 words

Chapter 2 - BABU SO COMPLETE

10 Sep 2026

12

Gwaggo da Mama jajircewa wajen ganin su Muhammad sunyi karatu mai zurfi dan kar Usman yafi ƴaƴansu. Sai dai shi UBANGIJI ba'ai masa dole, dan kuwa shike bama wanda yaso a kuma

lokacin da yaso. Sun sami nasara sosai ta rayuwa saboda zukatansu cike suke da son ganin

ɗ

an uwansu bai zartasu ba kamar yanda iyayensu kullum ke kwa

ɗ

aita musu, dan zuwa yanzu da gaske ƙiyayyar Usaman da nuna masa ƴan ubanci tai tasiri a zukatansu saboda

hu

ɗ

ubar mahaifiyarsu da abokiyar zamanta. Sun buge gidansu na gado kasancewar babba ne sosai tare da siyen na maƙwafta dake son tashi suka ware ma Usman da Maryam nasu gefe su suka gina nasu a tare su hu

ɗ

u tare da kason ƴar uwarsu Halima da tuni tayi aure,

koda Usman yazo Nigeria yaga

ɗ

an abinda aka rage musu baice komaiba, saima ƙoƙarin ganin ya samu kusanci da shaƙuwa da ƴan uwansa yake kamar da. Hakan bata samu ba, dan babu abinda suke masa sai

ɗ

agawa da fariyyar sunada ku

ɗ

i yanzu, koda aka kaisa turai b

ai fisu da komai ba. Murmushi kawai yayi, dan al-amarin nasu yanzu dariya kawai yake bashi. Watansa kusan uku a Nigeria ya tattara mahaifiyarsa da ƙanwarsa Mimi suka wuce Malaysia, wannan ma ya sake

ɗ

aga hankalin su Gwaggo, suka cigaba da tunzura su Muhamm

ad.

     Tsahon shekara hu

ɗ

u bai sake waiwayarsu ba sai da aurensa da

ɗ

iyar kawunsa tilo da suka haifa ya tashi, dan kawun nasa da matarsa mai suna Asiya haihuwarsu

ɗ

aya mace Aysha Humaira, shaƙuwar dake tsakanin Usman da Humaira ta

ɓ

aci dan kusan shine

yay rainonta, Hakan yasa soyayya mai tsanani shiga tsakaninsu. A Nigeria sukazo akai bikin duk da ƴan uwansa nata masa wulaƙanci, shidai baibi takansu ba sai fatan shiriya yake musu.

      Haka rayuwa ta cigaba da shu

ɗ

awa shi da Humaira ALLAH bai basu ha

ihuwa da wuriba har ALLAH yayma mahaifiyarsu Juwairiyya da Asiya rasuwa a ƙasar saudia sunje aikin hajji, mutuwar tasu ta samu asaline dalilin accident daya wanzu a cikin harami a wannan shekarar. Sun shiga tashin hankali sosai, wanda har yay sanadin kawun

sa ya samu ciwo shima yabar duniya. Girma ya dawo hanun Usman, dan kuwa ragamar rayuwar ƙannensa biyu ta dawo garesa, wato dai Humaira data zama matarsa da Mimi. A wannan ga

ɓ

ar ƴan uwansa sun kirashi sun masa gaisuwa, yaji da

ɗ

i har cikin ransa.

       Bay

an ya aurar da Mimi ga wani abokinsa dake anan Malaysia shima dai

ɗ

an Nigeria ne babu jimawa ALLAH yayma Hajara (Mama) mahaifiyar su

Muhammad ƴan uwansa rasuwa itama. Har Nigeria yazo tare da matarsa da ƙanwarsa Mimi dake fama da ƙaramin ciki, hakan da yay

i sai ya sanyaya jikin ƴan uwan nasa dan kuwa su ko auran Mimi duk da ya basu hakkinsu ƙin zuwa sukai, hakama rasuwar mahaifiyarsa da kawunsa da uwar matarsa a waya kawai sukai masa ta'aziyya. Ya nuna musu hakan ba komai bane su manta kawai.

        Ɗan s

hirin da suka samu a tsakaninsu a wannan karon ya samu damar sanin duk iyalansu, dan kuwa a baya basu ta

ɓ

a yarda yasan fuskokin matansu ba ma balle adadin ƴaƴansu ba. Muhammad matansa biyu. uwargidansa Wasila

ɗ

iyar ƙanwar gwaggo nada yara hu

ɗ

u a lokacin, b

abban shine Al-Mustapha da yaci sunan MD Shareff mahaifinsu suna kiransa da *_Shareff_*. Sai Maheer, Binta, Ishaq da ƙaramin ciki da take kan laulayinsa. Wasila da yara ke kira Mommy a gidan ba wani sanin Usman taiba amma ta mugun tsanarsa saboda hu

ɗ

ubar G

waggo, ƙinsa take tamkar itace ƴan uban nasa ba mijinta ba. a gefe tana matuƙar jin kishin yana rayuwa a ƙasar waje a ganinta kodai yaya ya fisu nasibin rayuwa. Ta shiga matuƙar takaicin ganin su Muhammad sun fara sakkowa akan ƙin

ɗ

an uwansu da sukeyi, dan

haka ta shirya sake haddasa sabuwar ƙiyayya a tsakaninsu kamar yanda Gwaggo ke

ɗ

aurata akan hanya. Sai amaryarsa Ubaida da suke kira (Aunty Amarya) nada ciki tsoho itama haihuwa yau ko gobe, mace ce mai son jama'a da haƙuri, duk da ƙiyayyar iyayen miji da

take fuskanta da iskancin kishiya ta zama mai haƙuri da kawaici a gidan. Sai matar Abubakar Mariya da suke kira Mom. Itama mace ce mai dattako da mutunci. Ba wani da

ɗ

in iyayen mijin nata takejiba saboda Gwaggo itace ke juya Mama, bata son kowa yay farin c

iki a gidan sai

ɗ

iyar ƴar uwarta. Amma haka taita kawaici da shanye ha

ɗ

ata fitinar da aka dingayi da uwar mijin tasu har ALLAH ya rabasu lafiya da ita. Itama dai yaranta biyu duk maza. sai dai tana da ciki

ɗ

an watanni biyar. Umar dai yaƙi aure, hasalima ya

zama fan

ɗ

ararre a cikinsu sai addu'a. Tuni yana kudancin ƙasar sai ya gadama yake waiwayen kano tun daga karatu, su kansu ƴan uwan ba'a komai suke sakashi a lissafinsu ba. Rasuwar ma baizo ba sai bayan kwana bakwai duk da mahaifiyarsu ce. Kamar yanda ƴan

uwansa suka gabatar masa iyalansu shima haka ya gabatar da tasa matar a garesu. Ƙyaƙyƙyawar bafulatana mai tarin ilimin zamani dana addini. Ga tarbiyya da mutunta mutane.

     Babu laifin zaune babu na tsaye Mommy ta tsinci kanta da tsanar Humairah wanda

babu makawa kishine kawai da hassada ke cin ranta, dan kuwa ko ba'a fa

ɗ

aba Humairah ta fisu komai na rayuwa. Kasa biye ƙiyayyarta tai ta dinga nunata ga Humairah datai kamarma bata fahimta ba, dan mace ce data iya zama da mutane matuƙa, sai dai koda wasa t

aƙi bada fuskar da Mommy

ɗ

in zata kawo mata raini.

     Rasuwar Mama yasaka baƙin halin Gwaggo fitowa muraran gasu Muhammad. Dan kuwa sun fahimci Gwaggo itace ke tunzura mahaifiyarsu aikata wasu abubuwan ashe. Duk da tana nuna itace uwa a garesu kamar da

can, a yanzu hakan baya hana ta nuna musu bata haifesu ba ko wani abu makamancin haka. Sannan a kullum burinta taga babu zaman lafiya tsakaninsu da ƴan uwansu biyu kacal da ALLAH ya basu, kai hatta lalacewar Umar sun fahimci Gwaggo nada kamasho dan kuwa da

i shi da Muhammad sune ƴan

ɗ

akinta, a yanzu kuma Shareff ma a hanunta yake yaron gaba

ɗ

aya ya tashi a ta

ɓ

are ga rashin kunya da rashin mutunci. A kullum cikin jibgar ƴaƴan anguwa yake da musu ƙwacen abu idan ya gani gashi baya son karatu sam.

      Abubak

ar da yaran gidan suke kira da Abbah ne ya fara nusar da Yayan nasa Muhammad da suke kira Daddy abinda ke shirin faruwa, yana tsoron su sake samun bara gurbi bayan Umar a zuri'arsu. Sannan koba komai Shareff shine babba a ƴaƴansu lalacewarsa na nufin ruguj

ewar sauran

ƙ

anensa. Sosai Daddy ya fahimci Abbah, suka zauna shawarar matakin da zasu

ɗ

auka akan yaronsu duk da gida

ɗ

aya suke da Gwaggon sashenta daban itama inda suke zaune da Mama kafin rasuwarta. Suna a wannan halin Usman yazo Nigeria domin fara ginin

wani fili daya saya, a ganinsa ya ƙyautu ya mallaki muhalli a ƙasar haihuwarsa. Zuwansa ya musu da

ɗ

i, dan basu

ɓ

oye masa komai game da halin da Shareff ke neman shiga ba a hanun Gwaggo. Ya jimanta al'amarin tare da sanar musu subar komai a hanunsa shi zai



ɗ

auke Shareff

ɗ

in ya koma hanunsa insha ALLAH. Ba karamin farin ciki sukai ba, tare da ƙara

ɗ

inkewa kamar komai bai faruba a baya. Ginin da yazo da niyyaryi a nesa da su sai suka hana hakan, suka tilastashi zuwa ya gina filin da suka rage masa tare da ƙar

a masa dana cikin gidansu kasancewar gidan nasu ƙatone sosai kowace mace ma da part

ɗ

inta, ga kuma na Umar ma da babu kowa a ciki tunda yaki zama. Dan da farko ma na Umar

ɗ

in sukace ya

ɗ

auka yaƙi.

     Cikin ƙanƙanin lokaci aka fara ginin daya tada hanka

lin Gwaggo da Mommy, babu kunya suka tada rigimar basu yarda ba. Su su Daddy ma abin har mamaki ya dinga basu, dan sun rasa dalilin Gwaggo na son nisantasu da ƴan uwansu. Basubi takanta ba, dan a lokacinma ne suka nuna mata bore, a wajen Halima kawai ta sa

mu goyon baya dan ita dama sai a hankalice. Wannan rigima bata kwantaba kuma maganar komawar Shareff hanun Usman ta sake tasowa. Nanma dai ansha ƙaramin yaƙi dan Mommy haukane kawai bataiba

ɗ

anta zai koma hanun maƙiyanta. Tsiya ta dinga zazzagama Usman har

da masa gorin haihuwa. Shi dai bai kulata ba kamar yanda bai kula Gwaggo da Halima ba. Iyakaci ma idan suna abun nasu sai dai yayi murmushi. A gefe kuma bai fasa shiryama Shareff tafiya ba.

         A lokacin da zasu wuce dole sai sace Shareff akai daga g

idan batare da sanin Mommy da Gwaggo ba, dama ita Halima tana gidan aurentane zuwa takeyi, itama dai yaranta uku ne a yanzu tana auren

ɗ

an wan gwaggon dan ita ta ha

ɗ

a....

        Humairah da Mimi sunyi farin cikin ganin Shareff, sai dai kuma sam babu ci

kkakkiyar tarbiyya ga yaron. Dan ba ƙaramin wahala da azabarsa suka sha ba duk da kwata-kwata shekararsa tara ne a duniya lokacin. Haka Ruƙayya taita juriyar ganin ta sauya tarbiyyarsa ita da Usman. Basubi takan zagi da walakancin da Mommy ke kira a waya t

a musu ba akan su dawo mata da

ɗ

anta idan sunji haushi su haifa nasu. Gorinta na musu ciwo, amma sukaita dannewa tunda sun san domin ALLAH zasuyi ai da

ɗ

an uwansu. Tunda dai sun san bazatazo ta ƙwacesa ba.

       A hankali komai ya fara daidaita, Shareff

ya fara nutsuwa da son karatu, ga kulawa yana samu da soyayya ga iyayen ruƙonsa. Shaƙuwa kuma mai nagarta ta gama shiga tsakaninsu. Bashi da kamar Abie da Mamie yanzu a duniya sai aunty Mimi da akoda yaushe yakanje gidanta kodan yaronta data haifa Su'ad. S

hareff nada shekara biyar a wajensu ALLAH ya bama Mamie ciki. Zokaga murna da farin ciki wajensu, yayinda Mommy ta shiga baƙin ciki dan taso ace sun ƙare rayuwarsu ne babu haihuwa. Kuma har yanzu tana kan caccakarsu akan su maido mata

ɗ

anta. Sudai basa kul

ata, dan ko ƙasar zasuzo basa zuwa da shi ma.

       Mamie tasha rainon ciki har ALLAH ya sauketa lafiya ta haifo ƴarta mace. Mommy da Gwaggo sun

ɗ

anji sassauci dan a ganinsu darajar mace bata kai ta namiji ba. Dan haka suka shiga shigi da fici gidan mal

amai kai harma da bokaye akan wai a tsaida haihuwar Humairah. Humm abin dariya, dama basu wahal da kansu ba dan iya abinda ALLAH ya rubuto a ƙaddarar bawa shi ka

ɗ

aine rabon dazai samu ai dama. Ita dai batama san sunai ba, dan kuwa da ALLAH ta dogara. Su Da

ddy ne kawai sukaje Malaysia ganin

gudan jinin

ɗ

an uwansu, duk da Gwaggo taso binsu ganin ƙwaf sukaƙi. Yarinya taci sunan *_Juwairiyya_*, mahaifiyar su Abie kenan amma suna mata alkunya da *_Anam (Blessings of GOD)._*

         Rainon Anam ya dawo kamar

a hanun Shareff ne. Bashi da damuwa a yanzu sai ta Anam, daya dawo makaranta tana hanunsa, bacci ne kawai ke rabasu shima sai Mamie tayi jan ido. A haka aka yayeta ta bu

ɗ

a ido da sanin Shareff matsayin Yayanta kawai. Dan kuwa duk wani gata da kulawarta tam

kar ta koma hanunsa ne. Dan hatta wanka da abubuwan da uwa zatayi duk shike mata. A koda yaushe tana maƙale da shi kamar cingam. Hatta da Abie wani lokacin ƙiwa take masa sai shareef. Lokacin da take cika shekara shidda a duniya a lokacin Shareff ya kammal

a secondary school

ɗ

insa. Abie yay masa shirin wucewa jami'a a ƙasar Indonesia. Ya shiga damuwar rabuwa da ƴar ƙanwarsa, dan kuka sosai ya dingayi duk da lokacin yanada shekaru sha takwas a duniya dan ya zama

ɗ

an saurayi abinsa. Haka dai babu yanda ya iya

ya tattara ya tafi badan yaso ba. Yasha matuƙar wahalar kewar Anam a ƙasar Indonesia, dan da ƙyar ya haƙura ya maida hankali ga karatunsa kodan faranta ran Mamie da Abie

ɗ

insa. Fara karatun Shareff a ƙasar Indonesia ya ƙara bama Gwaggo da Mommy ƙwarin gwiw

ar cigaba da shiga da fita domin ganin hankalinsa ya dawo garesu, su kuma nisantashi dasu Mamie. Zuwa lokacin gidan nasu ya ƙara ha

ɓ

aka da ƴaƴa. ALLAH kuwa ya amsa musu, dan kuwa dai a hankali rayuwar Shareff da hankalinsa suka fara dawowa Nigeria, ko hutu

ya samu da yaje Malaysia dake kusa da shi gara ya wuto Nigeria. Takai yakan ma jima bai je inda su Abie suke ba. Sai dai abinka ga ikon UBANGIJI har lokacin soyayyar bayin ALLAHn nan na'a ransa babu abinda ya canja. Kawai dai baya son zuwa inda suke ne ba

tare da yasan dalili ba, sai kuma Anam da sam a yanzu bayama ko san tunata dan babu dalili ya tsani yarinyar. ko Malaysia yaje babu abinda ya damesa da ita, wani lokacin ma kafin ya taho sai ya bugeta. Itako dama tama manta da shi tuni, rashin sakewar da y

ake da ita yasa basa shan inuwa

ɗ

aya, ko inda yake bata kusanta balle ta nuna tama sanshi, idan kuma tsautsayi ya ha

ɗ

asu ko hararta yay sai ta rama saboda tsiwarta.

       A haka rayuwa ta cigaba da shu

ɗ

awa Shareff ya kammala karatunsa ya zama cikakken *_

Architect Al-Mustapha Muhammad Shareff_*. Maimakon ya nufi Malaysia kodan nuna godiyarsa ga ALLAH ga wa

ɗ

anda suke tsaye kan

ɗ

awainiyar karatun nasa sai kawai ya nufo Nigeria. Hakan ya matuƙar bata ran su Daddynsa, yayinda Gwaggo da mahaifiyarsa Mommy suka

bashi goyon baya da kariya. Sosai ran Daddy ya

ɓ

aci har suka sami sa

ɓ

ani tsakaninsa da Mommy irin wanda basu ta

ɓ

a samu ba. Ya kuma fito fili ya nunama Gwaggo kuskurenta. Aiko saita zauna ta dinga kuka wai su Daddy sun nuna mata ba itace ta haifesu ba. Shar

eta sukai, harta ha

ɗ

a kayanta tabar gidan, ganin abin zaiyi tsamari Mom ta sanarma Mamie, itako ta sanarma Abie. Daga ƙarshe dai Abie ne yazo Nigeria ya kwantar da tarzomar tare da nuna shi bai

ɗ

auka abinda Shareff

ɗ

in yayi da wani

ɓ

acin rai ba, abin birge

wama sai yay zaman bashi shawarar mizai hana ya bu

ɗ

e company kawai basai ya zauna neman aiki ba.

     Sosai Shareff yaji kunya, ya dinga bama Abie haƙuri akan shima wani lokacin yana rasa gane kansane akan nisantarsu. Murmushi kawai Abie yay dan ya jima d

a fahimtar komai akan farraƙa yaron akai da su, bai kuma ta

ɓ

a yunƙurin nuna ya sani ba tunda yasan dai Mommy akan abinda yake nata take hanƙoro mizaisa ya damu tunda shima ALLAH ya bashi tashi. Shareff bashi da ku

ɗ

in bu

ɗ

e company, amma sai Abie ya bashi sh

awarar su ha

ɗ

a gwiwa kawai.....

      A ha

ɗ

in gwaiwar ma Shareff baida ko kwatar ku

ɗ

in da zata gina company

ɗ

in, amma sai Abie bai damuba shi ya bada duk ku

ɗ

in da ake buƙata aka kammala aikin cikin ƙanƙanin lokaci, ya kuma garga

ɗ

i Shareff akan baya son Gw

aggo da Mommy su sani, kawai suci gaba da tafiya akan shine ya gina abunsa. Sai dai sun zauna da lauyoyinsu an ajiye komai a rubuce tare da su Daddy matsayin shaida.

     Ginin wannan company yasa Mommy fara hura hanci, a ganinta karan

ɗ

anta yakai tsaiko

shima. Har habaici takema su Mom da su Mamie ko kunya babu. Mamie ce kawai tasan gaskiyar lamarin, su Mom kam da aunty amarya suma duk tasu

ɗ

aukar Shareff

ɗ

inne ya gina da ku

ɗ

insa. Gwaggo ma ta

ɗ

au abun da zafi, dan ita taita tunzura Mommy akan su ƙara tas

hi tsaye su nisanta Shareff da su Abie wai kar wataran Abie yay tunanin ha

ɗ

a Shareff da Anam aure tunda sunga ya ku

ɗ

ance har yama fisa arziƙi. Wannan fanfi kuwa yay tasiri ga Mommy, dan tuni suka bazama shige-shige saboda ko'a mafarki bata fatar ha

ɗ

a zuri'

arta dasu Abie a duniya.....

       Abubuwa da yawa sun faru bayan wannan, ciki harda karatun Anam da ko Nigeria

ɗ

in ma sai jefi-jefi ake kawota, dan idan har suka zo ta dinga kuka kenan zafi-zafi. Anam yarinyace ƙyaƙyƙyawa black beauty, tana tsananin k

ama da mahaifinta a komai, sai dai akwai kamannin Mamie tattare da ita ta wasu wajajen. Yarinyace mai ƙiriniya da rashin ji, ga tsiwa. Sam ƴar babu ragice, dan ko cikin yaran da suka girmeta bata bari a cuceta balle sa'aninta, tanada baki sosai. A

ɓ

angaren

karatu kuwa sam bata da wani ƙoƙari saboda kasancewar ta yarinya mai son wasa, sai da su Abie suka miƙe kanta sosai sannan ta fara fahimtar karatu. Shekaru na karuwa gareta rauni daga idanunta na sake bayyana, dan takai idan abuna'a nesa da ita bata ganin

sa, hakama da daddare idan waje babu haske mai ƙarfi bata ganin abu har saida lalube. Lokacin da su abie suka fahimci wannan matsala hankalinsu ya tashi, sai dai babu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login