Showing 141001 words to 144000 words out of 216641 words

Chapter 48 - BABU SO COMPLETE

10 Sep 2026

46

/>
🤙🏻

_*

*_BABU SO

👉🏻

AREWABOOKS_*

https://arewabooks.com/book?id=63447a616580db4ec203d718

*_52_*

.

.........Sake maido da ita yayi da riƙo fuskarta cikin hanunsa da

ɗ

age gira sama. “Fa

ɗ

i abinda ke ranki mana yarinya. Koba angon bane?”.

      “Kaima kasan bashi

ɗ

in bane ba, dan auren wata uku ne, kamar yau ne zai ƙare”.

   “Oh really?”.

Cike da confid

ence ta bashi amsa. “Ka rubuta ka ajiye”.

        Wani ƙayataccen murmushi daya nema sumar da ita ya saki, yaja hancinta da kashe mata ido

ɗ

aya har sannan murmushin bai bar fuskarsa ba. “Kin tabbatar zaki iya?”.

     Da ƙyar ta iya jawo yawu mai kauri ta

jiƙa bushashshen maƙoshinta tana ƙyaƙyƙyafta ido. “Babu tantama a alwashina Yaya MM”.

          Juyata yay suka koma tsakkiyar gadon, ta koma ƙasa shi kuma ya dawo samanta. ƙara ta saki da ƙoƙarin son turesa sai dai ko gezau, ta fara jan numfashi da fesa

rwa da ƙyar dan gaba

ɗ

aya ya sakar mata nauyinsa dan mugunta. Ɗan

ɗ

agata yay sai dai ba duka ba, ya kalla cikin tsakkiyar idanunta da har sun canja launin farinsu zuwa ja harda tara ƴan ƙwalla. Murmushi ya kuma saki da shafa lips

ɗ

inta ka

ɗ

an da yatsun hanu

nsa. Ya

ɗ

an kashe mata ido

ɗ

aya da kai bakinsa saitin kunenta ya fara magana kamar mai ra

ɗ

an. “Wannan bakin naki ne zai kaiki ya baroki yarinya. Idan kikace zaki buga game

ɗ

in nan dani zubar hawaye bata shirya barin idaniyarkiba kenan....”

    Janye fuska

rta tayi saboda wani zirrr da takeji a cikin jikinta. Cike da tsiwa da son hana ganin lagonta ta sake maido fuskar “Never for ever, ka rubuta ka ajiye Yaya nanda wata uku zamu koma gaban Baba Ibrahim da kai ka bani sakina, dan ni da kai bazamu ta

ɓ

a son jun

a ba, kaima kasan da haka ai”. Itama ta ƙare maganar da salon kashe masa idanu daya nema

ɗ

auke masa numfashi.

     Jin zata zille yay azamar tareta da hannunsa, gaba

ɗ

aya annurin fuskarsa ya gushe, cikin

ɗ

an kausasa harshe da zuba mata idanunsa da launins

u ya canja tsakkiyar nata ya fara magana. “Kuma dole ki zauna da ni yarinya, zan kuma tabbatar miki da hakan ki rubuta ki ajiye”.

            Alwashin nasa ya matuƙar tsaya mata a rai, amma sai ta basar cike da rainin wayo ta saki siririyar dariyar data s

aka tsigar jikinsa tashi. “Yaya MM kana wasa da wannan Anaam

ɗ

in, amma dai muje zuwa, hausawa kance ba'a san maci tuwo ba sai miya ta ƙare, nanda cikar wata uku zan tuna maka wannan”.

      “Ni kuma kafin cikar wata ukun zan maimaita miki”. Ya fa

ɗ

a yana

janye jikinsa a nata ya sauka a gadon baki

ɗ

aya. Harara ta dallama bayansa zuciyarta na bugawa da sauri-sauri, harda sakin

ɓ

oyayyar ajiyar zuciya. Ita kanta ta yabama kanta da kanta, dan tasan ba ƙaramin dauriya taiba na riƙe tsoronta. Sai da taga ya fice

a

ɗ

akin gaba

ɗ

aya ta dafe ƙirji da rumtse ido. Sai kuma ta bu

ɗ

e da

ɗ

an mangarin kanta. “Stupid girl! Anaam kina da hankali kuwa?. Wayyo ni ALLAH miya kaini yin wa

ɗ

an nan cika bakin yanzu idan yaƙi sakin fa?” (Sai ki kaisa kotu) zuciyarya ta bata amsa kai t

saye. (Ya zakiyi da su Abie kuma?) wani gefen ya tambayeta. “Shike nan na mutu” ta fa

ɗ

a a fili tana sake dafe kanta. Ganin zata zarar da kanta sai ta miƙe cikin murgu

ɗ

a baki da fa

ɗ

in, “Koma miye bazan yarda yaci galaba a kaina ba. Kafinma wata uku nayi gab

a abina”.

   

🤣

To bara muga yaya wasan zai kaya ƴar mitsila

😝

.

       

★★★

   Duk yanda taso danne zuciyarta yau ta musu breakfast kasawa tai, koda maman Abu kuma tace zatayi saita hanata. Kallo

ɗ

aya zakai mata ka fahimci taci kuka sosai dan idan

unta har sun nuna. Tun tana kallon agogo da tsumayen shigowar Shareff harta daina zuciyarta na cigaba da mata zafi da ra

ɗ

a

ɗ

i. Da alama ya fita ko sallama bai mataba kenan dan yanzu dai lokacin zuwa office ya gota matuƙa, ta kuma tabbatar bazai zauna har zu

wa yanzun bai fitaba dan bai ha

ɗ

a aikinsa da komai ba. Zuwa yanzu ta yarda kuka rahama ne, dan jiya tayi kuma taji sauƙi da sassaucin zuciyarta. Amma yanzu ya gagara fita ko ka

ɗ

anne balle taji sauƙi. Wani irin tsanarsa da haushinsa takeji mara misaltuwa, z

uciyarta kuma ta kasa tsayawa waje guda da tunanin abu biyu. Shin maganin su Aunty Malika ne baiyi aiki a kansa ba? Kokuwa dai asirin dasu Gwaggo suka jima suna fa

ɗ

a iyayen yarinyar nan nayine yafi nasu ƙarfi. Kanta ya kulle, ta rasa ina zata kama. Zafafan

hawayen da taketa son fitarsu suka sami damar silalowa saman kumatunta masu matuƙar zafi, daga haka kuka mai cin rai ya kufce mata har ya shigo bata sani ba.. Ƙamshin turarensa dake ƙara yawaita a

ɗ

akin da hancintane ya sakata

ɗ

agowa ka

ɗ

an ta dubi ƙofar.

Tsaye yake cikin ƙananun kaya masu taushi da sukai matuƙar fidda ƙuruciyarsa ta matashin namiji alamar yau bai fita ko'ina ba kamar yanda tai hasashe. Wani irin damm zuciyarta ta bada sauti a cikin ƙirjinta, abinda zai hana Shareff fita office kam lallai b

a ƙarami bane, hawaye ne suka sake ziraro mata, ta sake

ɗ

ago ido ta kallesa har yanzu yana a ƙofar tsaye hannayensa duka a cikin aljihun wandonsa idanunsa a kanta tamkar ya samu television. Sakkowa tai a gadon da gudu taje ta rungumesa. Murmushi ya saki ma

i fa

ɗ

i, tare da zare hannayensa daga cikin aljihu shima ya rungumeta. Ta saki ajiyar zuciya da sake kanƙamesa. Kusan mintuna uku suna a haka tsaye kafin ya

ɗ

agota, fuskarta ya rike a tafukan hannayensa yana raba idanu akan hawayenta, ya girgiza mata kansa

yana binta da wani kallon ƙasa-ƙasa.

      “Kukan bai isaba?”.

   Ya fa

ɗ

a idanunsa cikin nata.

Kasa jure kallon nasa tai dan tamkar yana zuba mata wasu magana

ɗ

isune masu wahalar ja'inja. Tai ƙoƙarin maida idanun nata ƙasa amma ya hana hakan ta hanyar

ɗ

ora lips nashi kan nata. A tare suka lumshe ido. light kiss ya sakar mata. Taja numfashi da ƙyar da ajiyar zuciya mai ƙarfi.

      Murmushi ya saki da kai goshinsa saman nata ya ha

ɗ

e, “Kin huce ko?”.

Baki ta tura masa zata kautar da kan nata ya hana h

akan. Dole ta haƙura ta tsaya tanata sauke ajiyar zuciya a jere. Sai da ya tabbatar ta nutsu sannan ya saketa suka koma bakin gado. tissue ya miƙa mata, babu musu ta amsa ta share hawayenta.

    “Kin tashi lafiya?”.

“Alhmdllh”.

Ta fa

ɗ

a a taƙaice. Shiru



ɗ

akin ya

ɗ

auka kamar wasu baƙin juna. Taso ta danne komai kamar yanda taga ya basar, sai dai bazata iyaba. Ta

ɗ

an dubesa muryarta na rawa. “Yau bazakaje office ba ne?”.

      Bai iya

ɓ

oye magana ba ko kwana-kwana, dan haka kai tsaye ya bata amsa da “Haba

dai Madam, ango a office ai a koro ni. Ko ke

ɗ

in nan ai baƙya so ganina a can ba ko. Ina hutu ne sai monday insha ALLAH”.

           Ido ta tsura masa ko ƙyaftawa babu, “Sati

ɗ

aya fa kenan?”.

    “Kinga sun ragemin mudu ba kamar lokacin naki amarcinba k

o? Nima dai inajin kamar zanyi bore na ƙara wani satin akan wannan na more angwancina da kyau, amma bani shawara kar ace na cika son bati”.

         Da yasan yanda zancensa ke ƙona zuciyarta da bai cigaba da yinsa ba. Ta janye idanunta dake cikowa da ƙwal

la a kansa tana jan numfashi da ha

ɗ

iye abinda ya tokare maƙoshinta da ƙyar.

      “Babie kinyi shiru?”.

Kanta ta girgiza masa hawaye na sakkowa a kumatunta. Ta miƙe batare data bari ya gani ba, toilet ta nufa tana fa

ɗ

in, “Wannan ai maganar amarya ce ba

tawaba ita ya kamata ka samu kaga ko wata guda saiku je a ƙara muku”.

     Ƙofar toilet

ɗ

in data bugo da

ɗ

an ƙarfi ya tsurama ido, zuciyarsa na jujjuya maganar tata da son bata fassara. Ganin zai takura kansa akan son fahinta sai kawai ya

ɗ

age kafa

ɗ

u da

ɗ

an ta

ɓ

e bakinsa. Shiru-shiru taƙi fitowa har kusan mintuna biyar, ya kalla agogon dake

ɗ

aure a hanunsa tare da kai dubansa ga ƙofar toilet

ɗ

in da mamaki. “Wai nikam mi kike a toilet

ɗ

in nan haka kizo ki bamu breakfast”.

     Shiru babu alamar zata amsa ma

sa balle fitowar tata. Ya sake maimaita maganar sai dai anan

ɗ

in ma babu alamar motsinta. Miƙewa yay zuwa ga ƙofar cikin

ɗ

an tunzura ya bubbuga. “Wai kina jina inata magana kikai min banza?”.

         Nan ma yitai kamar zata sharesa sai kuma ta bu

ɗ

e, gani

nta

ɗ

aure da toilet ya sashi fa

ɗ

in, “Wai dan walaƙanci dama wanka kika shiga kika barni anan?”.

     “Toni ai ban san zaka tsaya jirana bane kayi haƙuri”.

Ta fa

ɗ

a cikin son yanƙwala shi tana nufar mirror. Da kallo ya bita kawai. Sai kuma ta

ɗ

an juyo ta k

allesa. “Kana buƙatar wani abu ne?”.

     Bai tanka mata ba, bai kuma janye idanunsa akanta ba, sai dai haka kawai zuciyarsa ta sosu da yanda take masan. Idanunsa ya

ɗ

auke kawai da nufar ƙofa ya fice abinsa... Ta raka bayansa da harara cikin ta

ɓ

e baki.

        Shawarar fita neman abinci ya yanke a ransa, sai dai kuma wata zuciya ta ƙwa

ɓ

esa dayin hakan dan ba mutuncinsa bane yana da mata har biyu ace yana fita yawon gidajen abinci siyowa. Sai dai kuma ko yunwa zata hakalashi yayi alƙawarin a yanzu dai b

azaici abincin na Fadwa ba. Sashensa ya koma, ya zube a kujera hanunsa dafe da kansa. Kusan mintuna uku ya samu zaune shiru, sai da ya tabbatar zuciyarsa ta

ɗ

an nutsu sannan ya

ɗ

auka waya yay kiran Anaam.

      Kammala wankin toilet

ɗ

inta kenan kiran nasa

ya shigo mata. Batai saving number

ɗ

in ba duk da ranar ya kirata da ita. Tai

ɗ

an jimm kafin ta

ɗ

aga da tunanin wanene. Shiru babu wanda keda alamar magana a tsakanin ita da shi. Ganin haka a

ɗ

an harzuƙe tace, “Nikam idan mai kiran nan baida abinyi ni ina

da”.

       Guntun murmushi yayi. Har cikin rai yake jinjina tsiwar yarinyar nan, ita kowa bata jin shakka na waya ma da batasan ko wanene ba bazata raga masa ba. Ya

ɗ

an girgiza kansa da furzar da numfashi. “Ki samo min tea da wani abu ki kawo min”.

  

Kafin ta samu damar tofa tata ya yanke wayar. Tai takwa-takwa na takaici sai kuma ta tsuke baki da buge wayar.........



_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*

_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*

_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*

_Hafsat Rano_

*_FARHATA

L QALB_*

_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*

_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_

*_Littafi biyu 400_*

*_Littafi uku 500_*

*_Littafi hudu 700_*

*_Littafi biyar 1k_*

YADDA ZAKU BIYA KUDIN BOOKS

👇🏾👇🏾👇🏾

ZENITH BANK

HAFSAT UMAR KABIR

2270637070

SEKU TURA SHEDAR BIYA TA:

07040727902

IDAN KUMA KATI NE SEKU TURAWA

👇

09134848107

*_ALLAH ka gafartama iyayenmu

😭🙏🏻

_*[11/11, 7:37 PM] Marsy

😘

: *_Typing

📲

_*

*_





🔥

BABU SO....!!





🔥

_*

_(Miya kawo kishi?)_

*_Bilyn Abdull ce

🤙🏻

_*

*_BABU SO

👉🏻

AREWABOOKS_*

https://arewabooks.com/book?id=63447a616580db4ec203d718

*_53_*

.........Da sallama ta shigo

ɗ

auke da madaidaicin tray mai ƙyau, a samansa  madaidaiciyar butar shayi ce da

kofinta

ɗ

aya, sai tea spoon da sugar a ƙaramin bowl. Sai kuma plate dake rufe da robar ruwa

ɗ

aya duk da tasan za'a iya samun ruwan a sashensa. Ka

ɗ

an ya juyo daga kallon tvn da yake ya

ɗ

an dubeta, sai kuma ya

ɗ

auke da amsa sallamarta akan lips. Gaba

ɗ

ayansu

haushinsu yakeji dan kowacce da kalar laifin datai masa, sai dai yafi ganin sassaucin na Fadwa akan wannan tsiwatacciyar yarinyar da har yanzu maganganunta na

ɗ

azun basu daina masa zafi a zuciya da ruhi ba.

      Ita dai da bata san yanayi ba ma koda ta

gama zuba shayin

ɗ

an

ɗ

agowa tai ta dubesa da zata saka sugar. A taƙaice yace, “biyu” ya cigaba da kallonsa. Baki ta

ɗ

an ta

ɓ

e itama ta jefa masa biyun ta saka cokali. Plate

ɗ

in datai warming sauran naman jiya daya kawo da dare ta zubo a ciki ta bu

ɗ

e masa,

sai sauran meatpie

ɗ

inta da shima dai baiyi komaiba kasancewar a fridge yake shima dai tayi warming

ɗ

in nasa.

      “Bani waya a bedroom”.

Ya fa

ɗ

a dai-dai tana

ɗ

agowa alamar ta kammala aikinta. Ganin yanda yake tsume-tsumen fuska ta wuce salin-alin bata

re da tace komai ba. Babu jimawa ta fito da wayar a hannu. Harya fara cin abincin hankalinsa rabi a tv. Nanma dai tana bashi tai ficewarta tabarsa.

       Motar da bata san kota wacece ba take shigowa gidan. Bata san wani a gidansu da motar ba, dan haka

tai wucewarta batare da maida hankali ba dan maybe baƙin Fadwa ne kona mai gidan...

     “Kinga kallon da yarinyar can taima motarmu ta watsar kuwa Sakina?”.

     Hajiya Luba ƴar uwa ga Mommy kuma mahaifiya ga Bibah ta fa

ɗ

a idonta akan Anaam dake shig

ewa sashenta. Aunty Sakinar ma kallon nata take, tai ƙwafa da

ɓ

alle murfin motar ta fita. “Yaya Luba ba dole tai mana kallon banza ba tunda wanda ya kawota gidan ya nuna mata tafimu, yo ta fimu mana tunda ya za

ɓ

eta sama da umarnin uwarsa ma”.

    “To aiku

wa zasu ci ubansu daga shi har ita, dan zamu sauke mata abinda ke kanta yanda uwarta ta mallake ubanta mu anan AL-Mustapha yafi ƙarfin haka. Jiba yanda take yawo da wata ƴar iskar shiga dan ALLAH”.

        “Duk dama ta samu ai ke dai Yaya Luba, muje dai”.

Wanda ya kawosu babban

ɗ

an Aunty Sakina

ɗ

inne, ya girgiza kai duk zuciyarsa babu da

ɗ

i, dan shi dai baiga abinda yarinyar tayi ba suke cusa mata wannan zagin, shikam harma ya fara tausayin Yaya AL-Mustapha wlhy.

      Suko sashen Fadwa suka fara nufa,

a falo suka sameta zaune tana shan lemun fata, mai-aikinta zaune daga ƙasa itama. Kallon sukeyi na wani horro film sai dai sam hankalin Fadwa ba gaba

ɗ

aya yake akan film

ɗ

in ba. Maman Abu ta miƙe tana musu sannu da zuwa. Da ƙyar suka amsa mata, bata damuba

ta nufi kitchen

ɗ

akko musu ruwa dan ba yau ta saba da halinsu ba tunda sanda tana can gidan su Fadwa

ɗ

in ma suna zuwa babu kalar wulaƙancin da basa gani su masu aiki a wajensu su a dole ƙanen masu gida (Karku manta suma ƙanen uba suke ga Fadwa, kuma ƙanen

uwa ga Shareff).

       “Baki da lafiya ne?”.

   Aunty Sakina ta fa

ɗ

a idonta fas akan Fadwa. Kanta ta girgiza mata kawai. Baki aunty Sakinar ta ta

ɓ

e. Hajiya Luba ta kar

ɓ

e da fa

ɗ

in, “Ciwo ya wuce baƙin cikin miji da kishiya mai kama da karuwai, k yanzu

nan Fadwa har waccan ƴar tsefatar yarinyar ce zata razanaki ki koma haka firingau-firingau ido luhu-luhu. Kuka kenan kika zauna kinayi kamar wata sakara?”.

     Hawayen da taketa riƙewa ne suka silalo mata. Aunty Sakina da Hajiya Luba suka

ɗ

auki sallallam

i da tafi kamar wa

ɗ

anda sukai gamo. Ita dai Fadwa kanta a ƙasa tana hawayenta.

  “A to wlhy aiki ya ganki kuwa, yima kishiya kuka. Kishiyarma wadda bata wuci a sati ki ka

ɗ

a shegiya ba tabar gidan saboda ke

ɗ

in shashashar ce kika zauna kinamata kuka. To b

ara kiji, idan zaki dawo cikin hankalinki ki dawo, a duk zuri'armu babu sakarai. Balle ke da mijin nan naki tako ina jininki ne, da ubansa da uwarki uwarsu

ɗ

aya ubansu

ɗ

aya, da ubanki da uwarsa iyayensu uwarsu

ɗ

aya ubansu

ɗ

aya. Gaba da baya aka tsaga jikin

ku jini iri

ɗ

aya za'a gani, itako fa miye ha

ɗ

insa da ita banda

ɗ

iyar

ɗ

an uban ubansa, dalla malama sharemin wa

ɗ

an nan banzayen hawayen ki tashi ki rakamu sashen shegiyar”.

     Hawayen Fadwa ta share, sai dai kuma tuna yana gidan yasa ta kasa tashi. “Aunt

y yana nan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login