Showing 174001 words to 177000 words out of 216641 words
Hankalin Aysha ya ƙara tashi, ta
ɗ
agota da sauri.
“Ya ALLAH blood wai miya farune? Yaya ne ya miki
wani abu?”.
Kanta ta girgiza mata.
“To minene? Ko dai maganar aurence dai har
yanzu? Da zaman wannan gidan?. Dan ALLAH ki
kwantar da hankalinki Anaam. Ki saurareni a
wannan ga
ɓ
ar na bu
ɗ
e miki kanki ta yanda wlhy
sai Yaya Share" ya dawo tafin hanunki ta hanyarsoyayya da bin dokokin ALLAH. Na fahimci rashin
sanin minene kishi da rayuwar gidan malam
bahaushe ke s
akaki tafiya a haguggunce a wannan
gidan har Fadwa ke jan akalarki da makirci. Ki
nutsu ki saurareni Please”.
Bataƙi ta Ayshan ba, suka koma suka zauna cikin
hikima da basirar da ALLAH ya bama Aysha. Da
kasancewar ta tashi a rayuwane ta cik
in gidan
yawa dama salon kishin Mommy da Aunty Amarya.
Ga karance-karancen littatafan nan na hausa duk
tana ta
ɓ
awa ta shiga warware mata abubuwa
masu yawan gaske. Anaam irin mutanen nanne
masu saurin haddace abu idan an fa
ɗ
a musu,
musamma
n akan abinda ke wahalar da su, ko
wani abu da basa ƙaunar a kaisu ƙasa. Hakan ya
bata matuƙar gudunmawa wajen fahimtar Aysha
daki-daki babu kuskure. Sosai taji da
ɗ
in bayanin
dan haka ta rungume Ayshan.
“Na gode blood, nagode, irin godiyar
da babu
alƙalamin dazai iya rubutawa. Sai dai ki sani duk
abinda kikaga inayi a gidan nan kamar mara wayo
ba rashin wayo bane sarai ina lure da komai da
binsa daki-daki, sannan akan sani nake aikatawa
saboda wasu dalilai nawa. Idan banyi ha
kaba shi
kansa bazan gama fahimtar halayyarsaba balle ita.
Tabbas nasan bazan ta
ɓ
a iya kaiku wayon zama a
irin rayuwar da kuka tashi ba, sai dai koba komai
ina shigowa cikinku nima ina ganin wasuabubuwan. Daliline ya sakani za
ɓ
ar yin duk abinda
nakeyi. Sai dai a yanzu kalar rubutun zai sha
banban da kalar takardar. A yanzu lokacina ne,
kisa a ranki lokacin Juwairiyya Usman MD Share"
zai fara a gidan Al-Mustapha Muhammad MD
Share". Nayi alƙawarin bazanyi abinda zai cutar
da kowa
ba, sai dai zan nunama kowa kowacce
mace da ilimin zaman gidan aure UBANGIJI ya
halicceta, kuma ko wacece ita ko'a ina ta tashi zata
rayuwu, ta kuma riƙe kambunta na
ɗ
iya mace. A
kwanakin da nayi biyar a gidan nan, na karanci
abubuwa masu d
ama a cikinsu, zan kuma fara
sharar fadata da su domin samun damar shimfi
ɗ
a
mulkina batare da wani datti ya sha gaban cikar
burina ba”.
“Woow vary interesting my blood. Haka nake
sonki dan ALLAH. Ki haukata mana Yaya Share", ki
kuma dawo
mana da Fadwa hanya tabar bin
karatun su Mommy, ta zama mai ra'ayin kanta”.
Anaam ta ƙyalƙyale da dariya, zuciyarta fes
tamkar an sauke mata dukkan wani nauyi da
ƙ
uncin da takeji a yau a yanzu yanzu. Basai
amfa
ɗ
a ba, da ni da mai karatu du
k zamu fahimci
hakan nada nasaba da abinda taci karo da shi
wannda a baya bashi take kallo a fuskar Share"
ba. Sun ƙara tattaunawa sosai akan wasu
abubuwan da dama da Aysha kafin ta miƙe ta
koma sashen Share" domin gyarawa bisashawarar Aysha
.
Bata jin da
ɗ
in jikinta saboda
ɗ
inkin da akai mata
na sakata jinta tamkar a takure, ga tafiyarta har
yanzu bai zama normal ba kamar da. Amma haka
ta jure a daddafe na rashin sabon da wahala ta
gyara ko'ina na sashen nasa, sauƙin ma babu d
atti
mai yawa. Sai da ta tabbatar ko'ina ya mata da
kamshi sannan ta rufe ta fito. Baki ta saki tana
kallon yanda Aysha ta ƙara gyara sashenta itama.
Ta saki murmushi da harar Ayshan dake tsaye tana
karanta mata taje tayi wanka ta
ɗ
auki ado
dan
Yaya Share" na gab da dawowa. Akwai tsoro
tattare da ita na abunda ya faru, amma garga
ɗ
in
likita akan Share" ya bata ƙwarin gwiwar
tabbatarma kanta babu wani abu tunda ko dai
baya cikin hayyacinsa ai baya nema wani abu daga
garetaba z
aren
ɗ
inki na a jikinta. Da wannan
tunanin ta fa
ɗ
a wanka. Koda ta fito tsareta Aysha
tai wai sai ta mata kwalliya. Badan taso ba dole ta
tsaya kuwa Aysha ta zaneta tsaf dasu jaja le
ɓ
e da
barba
ɗ
a kumatu na zamani. Turare kuwa har ji
take yana
hawa mata kai dan khumras nata sun
sami ha
ɗ
ine na musamman daga hajiyar sudan,
ga kuma *_YERWA INCENSE AND MORE +234 809
521 5215 da miss xoxo tayo mata ha
ɗ
i da sai ƴar
gata ke samunsa
!
_*. Hakama na kanti duk masu
tsadane da ƙamshi
na musamman da aka zuba a
lefe. Ƙanan kayan nata taso sakawa, sai dai Ayshata hanata hakan, acewarta kayanmu na gida sunfi
mata ƙyau. Dole badan taso ba ta haƙura ta shirya
cikin skirt da riga na lass daya zauna mata a jiki
tamkar ka saceta ka
gudu. Aysha tai mata
ɗ
auri na
zamani daya saka ita kanta kasa rufe baki sai
faman kallon kanta takeyi a mirror da ƙyalla
hotuna da wayarta.....
A gajiye ya iso gidan bayan idar da sallar isha'i. Ya
fiddo ledojin daya shigo da su na fru
its kashi biyu.
Sashen Fadwa ya nufa, ya sameta zaune a falo
ƙ
afa
ɗ
aya kan
ɗ
aya tanata cika da batsewa. Kallo
ɗ
aya yay mata ya
ɗ
auke kansa dan ko sallamarsa
bata amsa ba. Ledar ya ajiye batare daya ce ko a
ba yay ficewarsa yana ƙwafa. Dan a
yanda ta masa
ya bashi tabbacin tana kan sani taƙi
ɗ
auka masa
wayarsa. Sashen Anaam ya nufa da
ɗ
ayar ledar
yanata faman furzar da hucin
ɓ
acin rai......
✍
_
# #
Shike nan an shiga tsakaninmu da
Soulmate
$
, dolene mu koma gida
n.... Basai na fa
ɗ
a ba.
[11/16, 2:25 PM] +234 703 462 8375: jimawa, Anaam dafe da kanta dake mata ciwo
saboda kukan da tasha
ɗ
azun, ga jikinta har
yanzu sam baya mata da
ɗ
i irin na shiga
sabuwar rayuwar da ba'a saba ba. Aysha ce ta
amsa masa sa
llamarsa, ya ƙaraso ciki idonsa
akan Anaam. Ya miƙama Aysha dake masa
sannu ledar hanunsa.
“Ita wannan lafiya kuwa?”.
“Kanta ne ke mata ciwo, nayi-nayi tasha
magani kuma taƙi”. Zaune yakai kusa da ita,
ya janye hanunta dake dafe da kanta
. Kasa
kallonsa tai, dan haka kawai take jin wani irin
matsanancin kunyarsa. Shiko ya matuƙar
shagala ne a kallon kwalliyar dake zane akan
fuskarta, a kasalance yakai hannunsa kan
ha
ɓ
arta ya
ɗ
ago fuskar da ƙyau, hakan sai ya
tilasta mata
ɗ
ago nata idanun dake cike da
ƙ
walla ta kallesa. Ba ƙaramin jarumta yay
wajen jawo numfashinsa dake neman
kufcema ƙirjinsa ba, ya matsota jikinsa tare
da
ɗ
aura hanunsa saman goshin nata.
“Wannan idon naki kinyi kuka da shi, ko
muje asibi
ti ne?”.
Ya fa
ɗ
a a hankali cikin kunenta. Kanta ta
girgiza masa da ƙara lafewa a jikin nasa har
hakan ya so bashi mamaki. Dan yasan dai
koshi ya ringumeta turesa take kota janye
jikinta, amma yanzu ga sa
ɓ
anin hakan yanagani, koda yake tunda
abin nan ya faru ya
fahimci ta zama wata shiru-shiru, tsiwar ta
ɗ
an
ragu ka
ɗ
an ko likimo ne, mata sunji maza
kenan. Fitowar Aysha ta sakata janye jikinta,
shima sai ya miƙe yana fa
ɗ
in, “Bara na watsa
ruwa sai a samo miki magani”.
Baki ta
ɗ
an tura masa da kaiwa kwance. “Ni
basai nasha magani ba fa”.
Juyowa yay daga niyyar barin falon da yayi,
“Oh tunda hakane tashi na fasa barinki anan
ɗ
in”.
Dole badan taso ba ta miƙe, dan ya tsuke
fuska babu alamar wasa, duk da dama d
ai
tunda ya shigo babu fara'ar tattare da shi.
Aysha da tuni ta koma kitchen yay kira. Fitowa
tai da sauri tana amsawa.
“Gyaramin fruits
ɗ
in nan”.
“To Yaya. Ko'a ha
ɗ
a salad?”.
“Duk yanda kikai is ok”.
Kanta ta gya
ɗ
a masa, shi kuma ya
kama
hanun Anaam suka fice. Ta bisu da kallo
murmushi bayyane akan fuskarta. Tana fatan
ALLAH ya hana su Mommy raba wannan
auren har abada. Dan sun kasance abin
birgewa best couple ever matuƙa”.
Koda suka iso sashen nasa a falon ya zaun
a,
ya riƙota saman cinyarsa ya zaunar. Yanzun
ma cikin mamaki yaga ta lafe a jikinsa. Ya
ɗ
an
murmusa da shafar fuskarta idonunsa na binfuskarta dake ƙwa
ɓ
e alamar rashin jin da
ɗ
i
da kallo.
“Kodai har yanzu garden
ɗ
in na zafinne?
Noorie!?
”.
Kanta ta sinne a ƙirjinsa da riƙo hanunsa
dake kaiwa jikinta, dan zuwa yanzu ta fahimci
mi yake kira garden
ɗ
in. “Yaya Please ka
daina”.
“No Aunty babu wannan zancen”.
Ya fa
ɗ
a cikin kwaikwayon muryarta.
Murmushi ya kufce mata tare
da ƙara cusa
kan nata cikin jikinsa. Dan yanda yay maganar
ya matuƙar bata dariya. Shima murmushi yay
da kaima wuyanta kisses. Tsoro ne ya kamata,
tai ƙoƙarin jan jikinta baya amma ya hana
hakan.
“Wayyo kaina zai fashe Yaya”.
Dakata
wa yay daga ƙoƙarin cusa hanunsa
cikin rigarta. Ya riƙo kannata. “Ayya. Sorry,
sorry”. Sake langa
ɓ
ewa tai kamar gaske. A
ƙ
asan ranta kuwa dariyace ke taso mata tana
dannewa. Da gaske kan nata na ciwo, amma
yanda takeyi
ɗ
in yanzu harda preten
ding. Yin
hakan kuma shine mafita a gareta saboda
ganin yana neman sakin layi, itako a yanzu in
ba giyar wake tasha ba mizai kaita sallama
masa ya kasheta. Ai anyi kenan babu ƙari
tunda abun azaba kawai akesha a ciki. Ita jiya
tunaninta g
aba
ɗ
aya akan tayaya wasu matanke iskanci a cikin wannan wahalar? Ko kuwa
su basajin abinda taji da bazata ta
ɓ
a
mantawaba har duniya ta tashi.
Zaunar da ita yay a kujerar ya shiga bedroom
ɗ
insa. Dai-dai nan Fadwa tai sallama. Anaam
tai kama
r bazata amsa ba sai kuma ta amsa
ciki-ciki. Sam Fadwa bataji an amsa ba, sai dai
sanin halin mai sashen da kuma halin da suke
ciki na fushi da juna ya sata shigowa a ganinta
kobai amsa
ɗ
in ba zata shigo. Turuss ta
ɗ
anyi
na ganin Anaam, suka
ima juna kallon cikin
ido kowacce ta janye da takaicin ƴar uwarta
da tsagwaron kishi.. Basuyima juna magana
ba, Fadwa ta nema waje ta zauna.
Fitowarsa ta saka Fadwa
ɗ
aga kai tana
kallonsa, shima ita
ɗ
in yake kallo da mamaki
a ƙasan zuci
ya, sai dai a fuska babu ko
ɗ
igon
hakan sai ma janyewa da yay cikin halin ko'in
kula ya nufi Anaam dake kallonsu ta ƙasan
ido. Ita dai bata san sunada wata matsala ba a
gidan. Dan haka bata kawo komai a ranta ba
game da
ɗ
aure-
ɗ
auren fuskar t
asu. A hanun
kujerar da take kwance ya zauna,
“Tashi kisha. Kimmaci abinci kuwa?”.
Sai da ta
ɗ
an saci kallon gefen Fadwa sannan
ta
ɗ
an tura baki da narke fuska. “Ni banajin
ci”.
“Uhhm baƙya son ci, yarinyar nan ki rageta
ɓ
aran nan nak
i, yanzu abincin ma sai kin
nuna masa hali? Yanzu dai kinga ba'a shan
magani sai da abinci, fa
ɗ
amin mi zaki ci?”.
Kallonsa ta
ɗ
anyi da juya ƙwayoyin
idanunta, sai kuma ta narke fuska da girgiza
kai. “Da gaske bana son ci, barci nakeji kawai
”.
“Uhm-uhm fa, bana son zama da yunwa
sam! Ki dai sha ko fruits
ɗ
in can ne idan Aysha
ta kawo. Zakisha ko?”. Ya ƙare maganar da
ranƙwafowa kanta yana sinsinar wuyanta. Ta
gefen ido ta saci kallon Fadwa, sai taga su
take kallo fuskarta c
i
ɗ
in-ci
ɗ
in kamar zata
fashe har wani jajaja takeyi na alamar
ɓ
acin
rai abunka da fari. Murmushi tai mai sanyi
dakai hannu ta shafi fuskar tasa a ranta tana
fa
ɗ
in (Ashe kin san akwai ciwo ni kike yi masa
kiss a gabana, zan koya miki iya zaman
duniya). Hanunta da take neman janyewa ya
cafke da sauri yana maidashi akan tattausan
gashin kumatun nasa. “Kin yarda zaki sha?”.
“Ni dai
ɗ
an ka
ɗ
an”.
Ta fa
ɗ
a a shagwa
ɓ
e.
Da ƙyar ya iya jan numfashi, dan shagwa
ɓ
ar
tata ba ƙaramin susu
tashi take ba. “Good
girl”.
Murmushi tayi da janye hanun. Riƙeta yay, ta
marairaice masa. “Nifa fitsari zanyi”.
“Okayy to ana buƙatar abokin rakkiya?”.Ta fa
ɗ
a da zille masa tana ƴar dariya.
Bedroom
ɗ
insa ta nufa batare da ko sashen
Fad
wa ta kallaba. Tana shiga ta zube a
gadonsa dan babu wani fitsari dama. Kawai
dai taba Fadwa space ne. Domin rama abinda
tai mata bashike nufin bazata mata adalci ba.
Kuma koba komai yanzu kawai ta nuna mata
cewar alwashinta tabbatacce ne ak
an mantar
da Yaya MM ita in har tana a tare da shi.
Shiko daga can da kallo ya bita har saida ta
shige, a hankali ya ha
ɗ
iye murmushi kan
fuskarsa. Miƙewa yay kamar zai bar falon.
Tasan idan tai wasa da wannan damar zatafi
haka shan
wahala. Kamar yanda Mama
(Gwaggo halima) ta fa
ɗ
a mata ba haka ake
buƙata ba, taje ta shirya dashi kodan
kasancewar gobe ne zata amshi girki, suna
buƙatar tai aiki da wasu fitinannun maganin
mata da aka kawo dominta tun daga ƙasar
sudan.
“Dan ALLAH kayi haƙuri” ta fa
ɗ
a da sauri
tana ƙoƙarin ha
ɗ
iye hawayen da tun
ɗ
azun
take son su zubo ko zata samu sassauci.
Ratseta yay zai wuce tai azamar riƙosa. Bai
juyoba amma ya dakata. Ta share hawayenta
hanunta riƙe da nasa. “Dan AL
LAH kayi
haƙuri, nasan nayi kuskure. Amma wlhysharrin shai
ɗ
anne”.
Ransa a
ɓ
ace ya dubeta da wani mugun kallo
daya matuƙar neman gigitata. Saurin sakinsa
tai da girgiza masa kai. “Nasan nayi kuskure
amma dan ALLAH kayi haƙuri haka bazata
sake faruwa ba”.
“Tashi kibar min falo”.
“Please Soulmate dan ALLAH”.
Sallamar Aysha ce ta sakashi ha
ɗ
iye maganar
bakinsa, ya koma ya zauna da amsa mata.
Itama hawayenta ta shiga sharewa idonta na
satar kallon ƙofar bedroom
ɗ
insa, dan
zuciyarta raya mata take Anaam na wajen
la
ɓ
e tana saurarensu. Sosai takejin ra
ɗ
a
ɗ
i da
ɗ
acin hakan, amma taci alwashi komi zai faru
a yanzu
ɗ
in bashi ne Anaam
ɗ
in zataci itama
zata rama.
Aysha ta dire tray
ɗ
in hanunta a gabansa,
fuskarta
da murmushi ta gaida Fadwa da taƙi
kallonta saboda kar Aysha ta fahimci tayi
kuka. Kanta kawai ta jinjina mata. Ayshan
bata damu ba, dan tasan halin Fadwa wani
lokacin itama akwai yarfi. Hankalinta ta
maida akan Share!, “Yaya a zuba?”. Kai
ya
girgiza mata alamar a'a, sai kawai tai musu
sallama ta fice a ranta tana ayyana akwai
matsala gaskiya, sai dai rashin ganin Anaam
yasa taji wani iri.
Kusa da shi ta taso ta dawo, “Soulmate......Hannu ya
ɗ
aga mata a fusace. “Fadwa! leave
me alone. Tashi ki fita”.
Idanu ta tsura masa zuciyarta na mata
ra
ɗ
a
ɗ
i, tasan a cikin fushi yake, kuma shi baya
son yanke ma mutum hukunci cikin fushi. Jiki
a sa
ɓ
ule ta tashi ta fice wasu hawaye masu
zafi da jin matuƙar tsanar Anaam na ƙ
aruwa a
ranta. Dan a ganin duk an mata hakane
saboda Anaam, ta kuma tabbatar ba haka
iyayen Anaam suka bar Share!
ɗ
in ba kamar
yanda Mama ta sanar mata yanzun.
Ya jima zaune a wajen zuciyarsa na masa
ra
ɗ
a
ɗ
i da ƙuna, baya son
ɓ
acin rai da
damuwa, yama rasa ina zai kama da halin
matan nasa. Ya samu ita Anaam
ɗ
in ta sakko
ya fara samun kwanciyar hankali ita kuma
Fadwar na neman rikita masa lissafi. dole ne
ya musu sabon shiri na zama da kowacce da
halinta. Yasan duk abinda
Anaam zatai tana
yinsane a karan kanta sannan bata da
ɓ
oye-
ɓ
oye. Fadwa kam ya fahimci akwai zugar
mutane baibaye da ita, dan tun zuwan Anaam
gidan ya fahimci ta ajiye wasu halayenta na
zahiri ta aro wa
ɗ
ansu daban, idan bai tashi
tsaye a
kanta ba zasu iya la
ɓ
ewa a bayanta su
tarwatsa masa farin cikin gidansa, shi kuma
harga ALLAH yana sonta itama. Ya furzar da
numfashi mai
ɗ
aci, tunawa da Anaam dakecikin bedroom ya sashi miƙewa ya nufi
bedroom
ɗ
in. Da mamaki yake kallonta
kw
ance a gado har tayi barci, ya tsugunna
saitin fuskarta yana sakin murmushi da kai
hannu ya shafa kanta. “Dama fitsarin ƙarya ne
kenan?”.
Idanu ta bu
ɗ
e a hankali dan dama barcin
baiyi nisa ba, sai kuma ta maida zata lumshe
da ture masa h
annu. Hannun nata ya riƙo
cikin nashi, fuskarsa gab da tata, “Tunda kin
tashi muje kisha fruit
ɗ
in”.
“Ni na ƙoshi barci nakeji Yaya”.
“Ni kuma ban yarda ba idan kika sha sai kiyi
barcin”.
“Uhhum-uhhum”. Ta fa
ɗ
a tana noƙe
kafa
ɗ
arta.
Miƙewa yay yana murmushi, ya
ɗ
agata gaba
ɗ
ayanta. Watsal-watsal ta farayi
da ƙafafunta. “Wayyo Yaya! Wayyo Yaya ni ka
saukeni na ƙoshi”.