Showing 30001 words to 33000 words out of 216641 words

Chapter 11 - BABU SO COMPLETE

10 Sep 2026

53

tanaji idan yadawo gida sbd kada ya rigasu komawa yaga sunyi yammacin dawowa.

Da motan Neesah suka dawo sbd yauma Abbinta ne ya ajeta makarantar Dan dama haryanzu da

ta girma dinnan idan yana gari yawanci shine yake ajeta school saidai driver yaje ya daukota kokuma su dawo a motar Neesah.

Neesah Bata shigoba ta wuce Dan hakan itama Kai tsaye tana shigowa bakowa a palo dakinta ta nufa.

Ajiye kayan hannunta tayi ta

na ajiye numfashin 'yar gajiya da yunwa datake ji Dan haka tubewa tahi ta fada toilet tayo wanka tafito ta sanya Abayar sallarta tana idarwa tayi adhkar ta miqe ta sanya ash riga da wandon Burberry masu kauri saidai qananun size ne Dan sun zauna daidai jik

inta,basu matsetaba hakama basuyi mata yawaba daidai jikinta.

Sponge resort Slippers ta zuro ta fito tana qamshinta hankali kwance.

Dakin umma yagana take kokarin zuwa saiga umman ta fito.

Cikin shagwabe fuska ta rungumo hannun umman suna juyawa z

uwa dakin cin abinci tana cewa"

Umma yaganah yunwa nakeji sosai.

Murmushi umman tayi tareda Dan janye jikinta daga Inayar tana cewa"

Haryanzu kin kasa iya fara gaisuwa kafin komai ko Inayah?

Sake kwantar da kanta tayi kafadar umman tana cewa"

Umma yaganah kullum fa Ina gaisheki kafin nafita idan nadawoma inayi ranarda na manta ba sai ayi hakuri Amin uzuriba for God sake,Kuma ma fa na........

Qamshin Turaren Abbinta yasata shanye abinda Zata fada din suka kalla hanyar palonsa atareda umma y

aganah aikuwa shi dinne tafe cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.

Sanye yake da fararen Adidas riga da wando masu kauri hular dake hadeda rigar itace rufe akansa

Qafafunsa kuma black santoni slippers ne.

Gabaki daya Abbinta idan yayi shiga tamkar mat

ashi yake komawa musamman irin wainnan shigar da yakeyi idan zaiyi geamin(exercise/motsa jiki) ko idan zai kwanta ranarda yakejin sanyi kenan,

Yawan geamin dinsa yasa kullum yake sake Zama tamkar wani sabon matashin da yanzune yake lokacinsa sudaima sun

rasa gane irin kyan jiki da kyan siffarsa daya hanasa manyanta sosai.

Umma yaganah ce tafara bude Baki tana kallonsa tace"

ABDULMAJEED barka da fitowa.

Cikin yar girmamawa ya Dan kalleta kadan tareda dauke idonsa akanta yana cewa"

Mun wuni lfy

umma yaganah?

Wata jarabawa kokuma ace lalura datake kansa tsawon shekaru shine Baya kallon mata kallon daya wuce daya zuwa biyu,

Sam ya dade da rufe shafin mace ata kowanne fani na rayuwarsa bayan 'yarsa,

Duk huldar aiki dazata hadasa da mata Baya

wani maida hankali sosai akansu Wanda Kuma kusan ba kowane ya fahimci hakanba tunda dama shi ba mutum ne Mai sakewa mutuneba shiyasa baa wani ganewa

saidai umma yaganah da Inayah dasuka Sansa ciki da Bai sune sukasan babu macen dayakewa kallon daya wuce

biyu zuwa uku,

Umman ma haryanzu idan yayi mata kallo daya zuwa biyu koda suna magana ne Baya qarawa shiyasa da yawa idan kana Masa bayani saika dauka hankalinsa Baya kanka and yafi maida hankali kan wani abun daban ko waya haka Amma Kuma ahakan yafi f

ahimtar bayanin da ake masa.

Wainda suka 'dan Sansa da kadan daga halayensa idan suna magana dashi sukaga Baya wani abun daban ya tsaya yana saurarensu to kuwa sun San tabbas Bayada niyar saurarensu ne,idan kanason Kama mutuncin kanka saika dakata kabar

maganar Dan ba lokacinta zaiyiba.

Zama sukayi dukkaninsu a dining Inayah ta zubawa kowa abincin kafin Takoma ta zauna itama bayan ta zuba nata,

White rice ce da chicken vegetables with scrambled eggs.

Suna fara cin abincin Inayah ta kalli abbin d

ayakecin abincin a natse kunnuwansa na sauraren sautin yanayin cin abincinta take ya fahimci akwai maganar datakeson yi.

"Abbi" ta furta sunan ahankali cikin kulawa da bayyanarda 'yar shagwaban data taso acikinta.

Kallonta umma yaganah tayi cikin kul

awa ya katseta da cewa"

Ba yanzu ba Inayah,

Bakiga Abbinki yanacin abinciba?

Surutu lokacin cin abinci baida amfanin kinmatane?

Marairaice fuska tayi cikin son fadar abinda yaketa nuqurqusanta Kuma tasan Idan ba fada Masa tayiba Dad din Zaid yayi M

asa zuwan Kai tsaye da bazata ransa zai baci akan da sanin ta akazo maganar,

Bazata iya daukan fushi ko bacin ran abbintaba akanta Dan haka Kai tsaye takuma kallonsa bayan tayiwa umma yaganah fuskar riqon tabarta tayi magana.

Abbi Dad din Zaid Yana g

ari yazo fa....

Ahankali ya qarasa hadiye sauran abincin dayake bakinsa ya dauki ruwa mara sanyi sosai dake gabansa cikin glass cup yasha ya ajiye sauran ya dauki tissue Saida ya goge bakinsa ya dago da manyan idanuwansa ya kalleta hankali kwance yace"

Yes,Uhum?

Dad din Zaid Yana gari zan Masa wani Abun ne?

Gurina yazo ne?

Abbi dama gurinka ne zaizo kuyi magana,karyazo ne baka saniba ranka ya baci Abbi shine nafada maka Kuma banice nace suzoba Abb...

Umma yaganah ya kalla Kai tsaye da tambayar

"Kinsan da hakan ne umma yaganah?

Ta sanar dake Zata basu Daman zuwa neman aurenta?

Ajiyar zuciya umman ta sauke cikin sanyin jiki sbd Inayah dai Bata gane kwaba,

Kallonsa take cikin sanyin jiki tace"

Ta sanarmun da mahaifin nasa zaizo Amma n

a kaina na Kira Zaid din nace su dakatar da zuwan sbd Jan magana daya koyaushe baida amfani tunda dai anbasu auren Inayar

Yin auren ne dai tunda anfada musu ba yanzuba na rasa naci irin na 'yaran yanzu tunda ba cewa akai a gaban zaa fasaba...

Jin shir

unsa Yana saurarensu yasa dukkaninsu suka Sha jikinsu sbd sanin hakan abinda yake nufi,

Dukkaninsu sun fahimci bacin ransa akan hakan shiyasa suka sake yin wani tsamo tsamo.

Cikowa idanuwan Inayah sukai da hawaye batareda ta saniba cikin sanyin murya

da sigar ban hakuri ta taso tadawo gefensa tareda Dafa hannunsa ahankali tana cewa"

Abbi Banice nace suzoba wlh,

Nayiwa Zaid din maganar kada dad din yazo Amma baijiba,

Abbi wlh bani bace...

Batareda ya kalletaba yace

"It's okay saiyaxo Ina jir

ansa.

Miqewa yayi tareda kallon umma kadan yace"

Mu kwana lfy umma yaganah.

Allah ya tashemu lfy" tafada itama tana bin bayansa da kallo ranta babu Dadi da yanayin,

Babbar matsalar basa wani gane bacin rai ko fushinsa bare kasan halinda kake ci

ki shiyasa koyaushe irin wannan kuskuren yafaru sun ringa Kara kaina kenan gurin samun sanin yanda ransa ya dauki Al'amari.

Bayan barinsa gurin Kallon umma yaganah Inayah tayi da raunannun idanuwanta zatai magana umma ta tareta da cewa"

Inayah meyasa

kikai maganar Nan?

Maimakon ki dakatar dasu Zaid din shine Zaki Kuma kawo maganar gaban mahaifinki bayan kinsan bayason maimaicin zance,

Anyita maimaita zancen Nan Kuma kinfi kowa sanin mahaifinki magana daya yakeyi akanki meyasa bazakiyi respecting hak

anba?

Yanzu gashinan zakiwa kanki Dan kuwa Abbin zai iya Hana auren gabaki daya yace su hakura suje su nema wata su aura idan sunaga bazasu iya jiranba

Kinga kuwa wa garin ya waya.

Batada abin fada sbd jikinta daya Gama mutuwa da yanayin mahaifinta

daya qi barin su gane yanda ya karbi zancen.

Cikin sanyi ta dauki orange juice din dake gabanta ta Sha sosai ta aje cup din sbd bazata iya cin abincinba Kuma.

Miqewa tayi tareda yiwa umma yaganah Saida safe ta wuce dakinta itama.

Itama umman kamma

lawa tayi ta miqe tabar dakin ta dauki sauran abincin datasan zai moru takai fridge ta jera kafin ta wuce nata dakin zubbi tazo ta tattara gurin ta gyare Takoma dakinta itama.

Bayan isarta daki ta Gama duk abinda zatayi ta hau makeken gadonta ta kwanta

tareda daukan wayarta ta saka Kiran Zaid.

Daukan wayar yayi tun kafin yayi wata magana tace"

Zaid please ka dakatar da zuwan dad gurin Abbi banason cigaba da Bata ransa akan maganar wani auren yanzu,

Nidai gskia mu haqura abari sai lokacinda Abbina

yace koma yaushe ne zamu jira

I don't want to stress him with unnecessary abubuwa kaman hakan tunda yace ajira kawai ajira

Dad dinka yakoma please...

Inayah are you out of your mind or what?"" yafada cikin Dan daga murya.

Kinajin kanki da abinda k

ike fada kuwa?

Dad ya taso all the fuckin way from Nigeria yazo kice yakoma sbd kada a dama Abbinki?

Are you for real?Kinajin kanki kuwa?

Zaid please karmu batawa juna Rai abanza mubar maganar auren Nan yanzu sai gaba....

Datse wayar yayi ya kashe

gabaki daya ya jefar gefensa Dan zuciyarsa tafara baci sosai da yanda koyaushe Abbinta shine gaba shine yafi kowa mutunci,yanaji kaman mahaifinsa take kokarin ciwo mutunci Dan haka cigaba da wayarsu yanzu zai iya hadasu fada sosai shiyasa ya kashe din.

Inayah ma wayar tabi da kallo cikeda mamaki da Dan takaici,

Ita Zaid yake kashewa waya yau?

Wai kodai bayan matsalarsa ta buqatan aure yanada wata matsalar ne da ita Bata saniba Dan kuwa wlh bazata dauka wannan wulaqancin tun yanzuba tana magana ya kashe

mata waya.

##MAMUH#

#A MAJEED/AYSHATOUH INAYAH/LOVE/ROMANCE/MARRIAGE

#RIBA BIYU

*_FOR MORE PAGES KUYI FOLLOWING DINA A AREWABOOKS@Mamuhgee_*

_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*

_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*

_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*

_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*

_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*

_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_

*_Littafi biyu 400_*

*_Littafi uku 500_*

*_Littafi hudu 700_*

*_Littafi biyar 1k_*

_BREAKDOWN OF ZAFAFA BIYAR VVIP SINGLE PAID BOOK_

_4 BOO

KS  4500_

_3 BOOKS : 3500_

_2 BOOKS : 2500_

_1 BOOK: 1500_

YADDA ZAKU BIYA KUDIN BOOKS

👇🏾👇🏾👇🏾

ZENITH BANK

HAFSAT UMAR KABIR

2270637070

SEKU TURA SHEDAR BIYA TA:

07040727902

IDAN KUMA KATI NE SEKU TURAWA

👇

09134848107

[10/14, 12:12

PM] +234 803 899 0974: *_Typing

📲

_*

*_





🔥

BABU SO....!!





🔥

_*

_(Miya kawo kishi?)_

*_Bilyn Abdull ce

🤙🏻

_*

*_10_*

*_BABU SO....!! AREWABOOKS_*

https://arewabooks.com/book?id=63447a616580db4

ec203d718

Shin ko kunada labarin Yar Zuru mamar ZEE ZEE Mai maida tsohuwa yarinya wadda ta shahara wurin hada kaya kamar haka





kamar su

Kaza

Zabo

Zakara

Ciccibi

Zuciya

Tsimin kankana d rake

Tsimin tabaje

Zumar dabino d kwakwa

Zumar gorun

tula syrup

Garuka masu kama jiki kamar su





Bita zai zai

Dan wata bakwai

Madarar mata

Bata

🤐🤐🤐



Ba kishiya ba Ko mugun mutan d mugun aljani sai sun barki

Matsin kinfi budurwa

Kalolin gumba dsauransu

Address maberar jariri bayan FGC sokot

o

Phone 08068526455

Instergram Yar Zuru mamar ZEE ZEE kayan mata

_________________

.........Ido ya

ɗ

an tsura ma atm

ɗ

in hanunta cike da nazari, kusan mintuna biyu harta ƙosa da tsaiwar sannan yay magana.

     “Ina zakije?”.

  Yanda yay maganar b

abu alamar wasa yasata

ɗ

an

ɗ

agowa a marairaice ta dubesa. “Abu zan siyo”.

      “Shi abun bashi da suna?”.

   Ƙasa tai da kanta tana tura baki batare datace komai ba.

“Kin kurumuce ne?”.

      Kamar zatai kuka tace, “Sirrine fa Yaya MM, kuma acan sha

gonne bada nisa bane”.

            “Koma ciki”.

    “Yaya zanfayi amfani da shine yanzu”.

      Ƙoƙarin zagayeta yay zai wuce da fa

ɗ

in, “Idan kin matsu da koma miye sai ki fa

ɗ

a kafin ki fitan”.

     Ƙafarta ta

ɗ

an buga a ƙasa kamar zatai kuka sai kuma

ta nufesa da sauri tasha gabansa. “Yaya Shareff dan ALLAH. Wlhy important ne”.

     “Inda important

ɗ

inne da baki tsaya raimin wayo ba. Tashimin a hanya ko nabi ta kanki”.

    Matsawa ta

ɗ

anyi ya ra

ɓ

ata zai wuce. Ganin da gaske tafiyar zaiyi tace “Audiga

zan sayo”. Cak ya tsaya daga yunƙurin barin wajen, kamar wanda akaima tilas ya juyo yana kallonta. Sai dai ita nata kan a ƙasa sai

faman

ɓ

ata fuska take dayin muy-muy da baki alamar akwai abinda take son fa

ɗ

a koma take fa

ɗ

ar a zuciyarta. Harga ALLAH abind

a ya fahimta zatai da audigan da ban. Dan haka ya dalla mata harara.

       “Duk audigan dake cikin First aid box's

ɗ

in gidannan kirasa audigan amfani sai kin fita saya? Bar nan kona mareki, mu nan ba'a mana fitan dare”. Kukane kawai ya rage bata saki ba.

Har tayi niyyar yin zuciya sai kuma ta tuna halin da take ciki da wanda zata iya tsintar kanta kafin anjima ka

ɗ

an. “Yaya Please zanyi amfani da shine ALLAH”. Ransane ya

ɓ

aci, ya ƙaraso inda take a fusace kamar zai kai mata mari ta zabura gefe. “Ina miki m

agana kina fa

ɗ

amin zakiyi amfani da shine”. Ganin ya ƙaraso kanta ta zabura da gudu sai sashen Mom. Baiyi niyyar binta ba, sai dai kawai zuciyarsa ta kitsa masa ya amshe atm

ɗ

in hanunta shiyyasa yabi bayanta. A falo ya sameta tana kumbure-kumbure Mom da su

Salim zagaye da ita ana tanbayarta lafiya? Dan babu wanda yasan tama fita.

         “Wai bazakiyi magana bane Anam ana tambayarki kinyi shiru?”.

     Shigowarsa ta hanata bama Mom amsa, duk suka maida hankalinsu garesa yaran na gaishesa. Amsawa yay idon

sa a kanta. Batare da yayi magana ba ya miƙa mata hanun fuska a tsuke. Ta fahimci mi yake nufi ta bashi dan haka ta zabura zata gudu.

     “Kika tashi a wajen nan sai kinyi kukan da baki ta

ɓ

a yin irinsa ba bani”.

     Mom ta kalla idanunta cike da ƙwall

a. Mom data kasa fahimtar inda suka dosa tace, “Babana miya faru ne?”.

    A taƙaice ya fa

ɗ

ama Mom abinda ya faru. Cikin mamaki Mom

ɗ

in ta kalleta dan tasan dai Anam da tsoron dare, itada da dare yayi ko'a cikin gidan akace taje wani sashin aika saita nem

a ƴan rakiyya. “Anam”. Mom tai kiran sunanta. Ɗagowa tai ta dubeta sai kuma ta maida kanta ƙasa.

     “Ina zakije?”.

   A hankali tace, “Audiga zan siyo”.

Ɗ

an jim Mom

ɗ

in tayi na nazari. Sai kuma ta girgiza kanta “Yanzu Anam har sai kin tafi siyen audig

a basai ki tambayeni ba, idan ma babu ai za'a bada a sayo miki. Amma ko fitama bansan kinyi ba”.

    “Kiyi haƙuri Mom naje naga kina salla”.

    Girgiza kai kawai mom tayi, ta maida kallonta ga Shareff, “Ƙyale shashancin wannan Babana, nasan yanda zatai

maka bayanin ne yay mata nauyi”.

     Janye idanunsa yay daga harar Anam

ɗ

in, komai bai sake cewa ba ya fice. Binsa tai da kallo tana ta

ɓ

e baki, sai dai shi baima san tanai ba.

                    

★★★★★★

   Kamar yanda Daddy ya fa

ɗ

a game da matso d

a auren Shareff

ɗ

in hakane ta kasance. Dan shirye-shirye aka cigaba da yi babu kama hannun yaro. Dama ankai komai gidan su Fadwa, sai gidansa daya rage a ƙarasama ayyuka wanda dama kamfaninsa keyin ginin shi kuma ya zana kayansa da kansa. Sosai yay busy a

tsakanin, Anam ma wataran sai Ya Khaleel take bi ya sauketa ya kuma

ɗ

akkota. Tana dai shan masifa idan ta makara. Ita dai yitake kamarma batasan hidimar da akeba a gidan, ko anko da aka fitar nata cewa tai bataso ita batason kayan zafin nan sai da Mom ta m

ata fa

ɗ

a sosai randa zasuje wajen tela sannan ta yarda tabi su Aysha tanata kumbure-kumbure.

      



Yau data kasance alhamis daya rage 1week bikin Shareff ƙarfe sha biyu ta baro wajen aiki sakamakon mura da take fama da shi. Dama cikin dauriya ta fita

aikin har Khaleel na mata fa

ɗ

a. Zazza

ɓ

i daya rufeta ya

hanata sukuni ga ciwon kai, Yaseer ne ya samu shugabansu yay complain aka bata damar zuwa gida. Karan farko data yarda ta shiga motarsa, dan tayi ƙoƙarin zame masa amma ya

ɓ

ata rai. Maimakon ma gida sa

i ya fara nufar asibiti da ita, taso masa magana ciwon da kanta keyi yasata hakura ta zuba masa ido kawai.

    Basu wani samun tangar

ɗ

ar ganin doctor

ɗ

in ba, kasancewar akwai sanayya tsakaninsa da Yaseer

ɗ

in. Da

ɗ

an mamaki Dr Jamal ke duban Anam

ɗ

in, daga

ƙarshe dai ya kasa daurewa ya jeho mata tambaya. “Anam baki ganeniba ko?.”

       Ɗagowa tai daga kwanciyar datai akan desk nasa ta

ɗ

an dubesa, sai kuma ta maida kanta ta kwantar tana

ɗ

an girgiza masa kai. Shiru yay yana kallonta na wasu daƙiƙu kafin ya

cigaba da rubuta musu maganain ya bama Yaseer da tun tambayar da yayma Anam

ɗ

in ya shiga tunani. “Babu wani damuwa Yaseer murane kawai kuje a sai wa

ɗ

annan drugs

ɗ

in tasha insha ALLAH fiver da headache

ɗ

in zai sauka”.

   Godiya Yaseer yay masa da basa hann

u sukai musabaha. Ya bisu da kallo lokacin da suke fita kansa a matuƙar

ɗ

aure. Jiyay bazai iya haƙuriba ya

ɗ

auka wayarsa domin lalubo abokinsa dan tabbatarwa. A kiran farko dai ba'a

ɗ

aga ba, duk da yasan daliline ya hana hakan sai ya kasa daurewa ya sake k

ira....

      “Ai harna fara tunanin bazaka

ɗ

aukaba nai tracing naka ninazo inda kake”.

      Daga can aka amsa da “Saikace wani

ɓ

arawo”.

    Dariya Dr Jamal yay dakai hannu ya shafi gemunsa. “My Man ai baka da maraba da

ɓ

arawon da ake nema ruwa a jallo

yau a wajena. Dan nasan bazan iya haƙuriba”.

        “Ai dama koda yaushe kai ba haƙurinne da kai ba. Miya faru?”.

     “Muje

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login