Showing 141001 words to 144000 words out of 259716 words

Chapter 48 - MANNUBIYA COMPLETE

Unknown   

01 Sep 2026

25

alamun rarrashi,sun jima a haka sai da ya ji ta yi shiru tukunna yace “Kausar one last question….na ga kina kuka sannan na ga hankalinki ya tashi kuma muna shiga da kika ga Yashjub da Manubiya kika

juya za ki fita which means you can’t take it ba zaki iya ganin su a haka ba kenan!,inaso ki faiyyace mini dalilin reaction d’inki ta yadda komai zai tafi normal a tsakani na da ke.”

Da d’an fushi sakamokon tuno mata da abunda ya fi komai d’aga mata han

kali da yayi tace “Yassir bani da lafiya amai nake ji shiyasa na yi deciding in tafi”

Kallon ta ya yi kafin yace’’amai kuma?….wanne irin rashin lafiya kike yi da zai baiyyana kishi da b’acin rai a kan fuskar ki?ko dai ba zaki iya tolerating ganinsu…’’

Turesa ta yi da dukkannin ragowar k’arfin da take ji tukunna ta juya a fusace ta nufi toilet…bin ta shima ya yi dan bai gama da ita ba yet.

Tana d’auko pts d’in ta juya za ta fita suka yi kicib’is da shi,kallon sa ta yi ta kamo hannunsa ta damk’a masa s

till tana kallon cikin idanunsa tace

“Bani da lafiya!”

Had’e girar sama da k’asa ya yi

kafin ya d’ago abunda ya ji ta saka masa a cikin hannunsa,sai da ya kai hannun nasa saitin fuskarsa kafin ya

janye idanunsa

a cikin nata

ya mayar kan tsinke

n.

Da mamaki k’arara kwance a kan fuskarsa yace

“What!!”

Sai kuma ya kalleta yace

“How?”

Cikin fushi tace

“Kut!!!tambaya ta ma kakeyi

‘How??’.“

Tsabar takaici kasa ma cigaba da tsayuwa tayi dan haka ta bangaje sa ta wuce.

Lumshe idanunsa y

ayi ya furzar da iska kafin ya bud’e ya juya da sauri ya bi bayanta.

Har ta kusan kaiwa bakin k’ofar d’akinta dan haka ya bi bayanta da d’an gudu ya cafkota ya juyo da ita.

Takaicine ya sanya ta fashewa da wani sabon kuka gwanin ban tausayi.

Tashi d’a

ya jikin Yassir ya sake yin sanyi,bai ma san lokacin da ya janyota ya sake rungume ta ba,yana mai jin tausayi da k’aunar.

Cikin muryar lallashi

yace “Haba Kausar,sai kace wata k’aramar Yarinya?

kar ki damu kanki mana just like last time wannan d’in ma

za mu san yadda za mu yi da shi,plss ki daina kukan nan.”

Cikin kuka tace”Yassir ka cuceni!

Shikenan ni na zama sarauniyar zubar da ciki kenan???

kaf gidan nan

a kaff cikin y’an uwan ka mata

ko missing period babu wadda ta tab’a yi amman ni k’ir

i k’iri ka maidani karuwar k’arfi da yaji

saboda ni ba y’ar uwarka baceba ko?

Idan nace ‘A’a’ kuma

ka dasa ayar tambaya a kaina.”

Kamar zai yi kuka yace

“Not at all Kausar,kawai dama I was thinking ne”

shiruu ya yi

sai kuma yace

“Shikenan

I trust you now na fahimci komai komai ya wuce,na yi trusting d’inki daga yau inshaaAllah”

Turesa ta sake yi

tana kuka kamar ranta zai fita

da kyar ta iya cewa Yassir

what were you thinking before a kaina?”

Sake ruk’ota yayi

cikin sigar lall

ashi yace

“Na fad’a miki ki manta kawai”

A karo na uku ta sake turesa itama tukunna tace

“You have to tell me

me kake tunani a kaina da! Ba ya ga tunanin ka na bana sonka ba na kishin ka?what is it?”

Runtse idanunsa yayi ya d’an sunkuyar da ka

nsa

tukunna ya d’ago ya furzar da iska ya bud’e idanuwan nasa sannan yace

“Okay fine!

Da Ina tunanin kamar kina son Yashjub ne.”

Da k’arfi tace

“What,sai kuma ta sake fashewa da kuka

kafin ta sa hannu ta kamo sa sai da suka isa k’ofar d’akin

ta murza key ta bud’e tukunna tace

“Get out Yassir!

Tunda dak’ik’in tunaninka

da kishi sun rufe maka ido

ba na jin akwai abunda zan gaya maka kuma ka yarda da ni.Think what ever you want to think ban damu ba tunda duk bayanin da na yi maka ranar a

d’akinka ba ka yarda ba

htta sirrin da Mommy ta gaya mana wanda ba kowa ake so ya ji ba duk sai da na gaya maka..amma shine still ba m yarda da ni ba??

shikenan!!

Ba komai.”

Ahankali yace “Kausar”

Cikin fushi tace

“trust is a very important thi

ng Yassir taya ma za ka yi wannan tunanin a kaina?.

Baka san yadda ka yi hurting d’ina ba yau!

Just get out of my room”

Matsowa ya yi da sauri yai hugging d’inta yasa k’afa ya tura k’ofar ya rufe.

Ba yadda ba ta yi da shi ba

amman sam ta kasa kw

atar kanta,dan haka ta fashe da wani sabon kuka.

Lallashinta ya shiga yi a chan k’asan zuciyarsa kuma yana daya sanin zarginta da yayi…

Sai da ya ji ta d’anyi shiru

tukunna ya cikata ya ce”na yi laifi

For the first time gashi na yi accepting na y

arda na yi miki laifi,ki yi hak’uri

InshaaAllah ba zan sake ba

sannan daga yau ba zan sake dasa ayar tambaya a kanki game da komai ba I promise!

Duk abunda kika yi I’m going to trust you ko menene.

Pls Kausar forgive me”

Ya fad’i hakan ya na k’ok’ar

in durk’usawa.

Da sauri ta rikesa ta d’an girgiza masa kai…sake yunk’urawa yayi zai durk’usa dan haka tace

“Ya wuce ba komai”

Ahankali yace “thanks love..sosai sosai”

Sai kuma ya d’an kalli flat tummy d’inta yace”mu zauna sai mu yi magana ko?”

Jinjina kai kawai ta yi

daga haka ta wucesa ta isa

bakin gadonta ta zauna

Tana zama shima ya zauna

Ba tare da b’ata lokaci ba yace

“Yaushe kike so mu je asibitin??”

Sai da ta d’an d’auki lokaci tukunna tace”ba zan je asibiti ba,idan cikin ya k

ai wata biyar sai in fara zuwa awo

InshaaAllah”

Da sauri yace “Kausar pls

kar mu yi haka da ke mana!

Wacce irin magana ce wannan??”

Girgiza kai ta yi kafin tace

“Yassir ba zan iya yin wani abortion d’in ba fa,ai ka ji dai da kunnenka abunda Do

ctor yace mana the last time ko?…ko kana so mahaifata ta lalace tun kafin na fara tara iyali??

Besides

ai ni na sha gaya maka dama a ko da yaushe ba son rabuwa da babyna nake yi ba hak’uri kawai nakeyi ina biyeka.”

A hankali ta kamo hannunsa ta d’aura

a kan cikinta tace

“This is our child,

kasancewarsa jininka ya sa na ji Ina matuk’ar k’aunarsa

saboda tsananin son da nake yi maka ba zan iya rabuwa da shi ba,wallahi ban tab’a jin so da k’auna bayan wanda nake yi maka ba sai a kan cikin nan!”

Dam

k’e hannunta ya yi da k’arfi dan ba kad’an ba

maganganunta sun shige sa sun yi tsananin tasiri sun ci galaba a kansa.

Ya jima maganganunta suna ratsa sa kafin a hankali cikin kwantar da murya yace

“Kausar!!

Daddy will kill me

Mommy ma Allah kad’ai

ya san mai za ta ce…me”

Cikin katseshi tace

“Are u just thinking about yourself??”

Da sauri yace

“Of course not!.

Baby I’m also thinking about you mana

ban san wanne kallo duniya za ta yi miki ba!sannan kema ba wai sauk’i za ki samu daga wajen

su Daddy ba.

Kinga dama da ni da ke muna da bak’in jini a wajen Daddy idan ya ji wannan batun ban san mai zai yi mana ba.

Ke da kanki kince 1% kawai gareni,na tabbatar idan Daddy ya ji wannan batu tou kashina ya bushe

Ni da shi babu taimako babu zaman

lafiya daganan har abada

In that case

Yash will remain the king!…

Tayaya kike tunanin zan kula da ke da Baby idan hakan ya faru?

Kausar my company is not that good sannan a wajen Daddy ma 1% gare ni,idan muka haihu

while not yet stable

ya kike so

Babyn namu ya rayu??

I love you sannan nima inason Babyn nan amman

we need to make sure munada plan da better future d’in da za mu bashi kafin mu yanke shawarar kawosa duniya”.

Shiruu duk sukayi kafin chan Kausar tace”Yassir na san abunda zan yi b

ut har yanzu bani da tabbacin ko ka yarda dani d’ari bisa d’ari…”

Ahankali yace”Kausar mun rufe maganar nan fa!na yarda da ke mana”

“Ka tabbatar?”

“Na tabbatar“

Ya bata amsar yana kallonta

sannan ya d’aura da cewa

“Na fad’a miki na riga na y

arda da ke Kausar,kawai dama inaso in yi confirming ne shiyasa na sake yi miki wachchar tambayr amman tun shigowata cikin d’akin nan da kika fara yi mini maganar farko tashi d’aya na yarda dake.Baki ga ban yi miki denying batun estate da cire taya ba?ko s

o kike in yi miki confessing??”

Ba tare da ya jira jin mai zata ce ba yace ‘’ok I did it’’

“If to say

ban yi trusting d’in ki ba kina tunanin zan fad’a miki haka ne?”

Ahankali ta sauke ajiyar zuciya tana ji inama ta saita record a lokacin da yake c

onfession d’innan da ta ajjiye as evidence d’in da za ta nuna ta tura sa prison bayan ya gama taimaka mata ta auri Yash…but with time inshaaAllah kafin ya gama taimaka mata amfaninsa ya k’are a wajenta za ta san yadda za ta yi ta sanya shi ya k’ara confess

ing!”

Ahankali ta gyara zamanta ta fuskancesa sosai

tukunna ta fara magana

“Yassir

Inaso ka cire kishi

da negative thinking ka duba future d’inka sannan Ina so ka san cewa ko ka yarda da wannan shawarar tawa da zan fad’i maka yanzu ko baka yarda

ba ni dai ba zan tab’a zubar da cikin nan ba.

Akwai hanyar da za mu bi

mu haifi Babyn mu ya rayu cikin farin ciki…kuma hanyar ka sani itace silar warwarewar duk wani k’uncinka

amma we need to stick together sannan mu yarda da juna kafin komai”.

J

injina kai yayi

alamun yana jinta kuma yana fahimta.

Ahankali ta sauk’e ajiyar zuciya tace”ka ce Daddy zai ji haushinka zai yi fushi da kai

watak’il forever idan har ya ji maganar cikin nan ko??”

Jin jina kai kawai yayi

“Good!

What if Yashju

b ne a matsayinka??”

Da k’arfi yace

“What!!how??”

“Relax

I mean what if we frame him!.

Ka ga na farko

Ni kaina Daddy zai ji tausayi na

sannan zai yi fushi da Yashjub

Above all

zai shirya da kai ya janyoka a jikin sa sanna idan Yashjub ya

na tunanin wannan Babyn sa ne

tsaf za mu yi amfani da hakan

mu samu abunda mukeso”

Shiruuu kawai Yassir ya yi ya dafe kansa kafin chan ya d’ago ya kalleta tukunna yace

“Taya za ki yi hakan??

Taya hakan zai faru ??”

“Good

Bari kaji step one”

Ahankali ta matso ta zaiyyane masa komai…

Da farkon murmushi ya fara yi sai kuma ya mik’e tsaye yace

“Inaa! Kai!!!

no ba zai yiu ba.”

Mik’ewa ta yi ta rik’e hannunsa cikin son fahimtar da shi tace

“Nothing will happen between us”

“Yeah I kno

w,but just the fact that za ki kwanta waje d’aya da shi that too n**kd,inaa Kausar ki kawo wani plan d’in gaskiya banda wannan.”

Murmushi ta yi tace

“Yasir a lokacin da abun zai faru fa ba ma ya cikin haiyyacin sa

balle ma ya gane komai.

Kuma tha

t’s the only way da za a kamashi red handed.

Kar ka bari kishi ya rufe maka ido mu kasa cimma burin mu.”

Shiruu ya yi kafin yace

Kausar,ta ya zan bayar da d’a na a wani?

Tunda idan fa kika haihu

kowa Yashjub zai ce shine uban Yaron..ta yaya zan

yi claiming rights d’ina a matsayin Uba?”

“Yassir ko wanne family suna da nasu secret d’in let’s this be ours(da ni da kai)..

Ka duba ka ga fa sau biyu kana attempting kashe Yashjub amma hakan bai yiu ba kuma dukiya har yanzu tana hannunsa,a gani na do

n ka hak’ura wannan Yaron ya zama nasa na shekara d’aya ko months mun samu da dabara da sharri da abubuwa komai ya dawo hannunka,it’s normal ai…

A da kai kad’ai ne ka ke ta had’a plans d’inka kana failing yanzu kuwa zan taimaka maka na san za mu yi winnin

g.

Idan Daddy ya ga Yash ya mutu ga kuma jaririn Yaro mara gado bani da tantamar tashi d’aya Daddy zai tartara komai ya saka a sunan Yaron kar ka manta yadda Daddy ya ke ji da Yashjub dan wani abu ya shiga tsakaninsu sun yi fad’a ya daina kulasa ba shi za

i sanya ya k’i son d’ansa bayan mutuwar sa ba.

Ka fahimce ni Yassir wins ne da mu ta ko wanne angle a cikin plan d’innan fa…kaga Yaro dai yana hannu na kuma kai zan aura at last komai ya zama naka Yashjub ya tafi sannan Yaro kuma ya taso a hannnun iyaye

nsa mu kula da shi mu haifi k’annensa ya taso cikin ahalinsa,mai ya fi wannan riba??”

Shiruu Yassir ya yi kafin yace

“but idan kuma ita wachchar matar tasa ta haihu kinga mun yi 2 zero ko?dan kowa d’anta zai kwallafawa rai na san.

Tunda by now he’s su

pposed to be dead ta yadda zan ga bayan cikin amma ya k’i mutuwa a yadda yake gadinta d’innan ni ko ke bamu isa zuwa ko kusa da ita ba ballantana mu yi wani abun….

Murmushi Kausar ta yi kafin tace”don’t ask me Y and how,kawai inaso ka cire cikin Manubiy

a a lissafi dan wallahi ba ta isa ta haihu ba…kawai ka yi trusting d’ina when I say cikin nan ko one month bai isa ya k’ara a jikinta ba….”

Ajiyar zuciya ya sauk’e kafin yace”I trust you Kausar.”

Murmushi ta yi tace”Thankyou..na san maganin da xa mu

yiwa Yash amfani da shi zan rubuta

sunan sai mu je tare da ni da Yasmeen

amman ita kanta ba zan bari ta gane menene ba kawai zan

ce mata wanda ya ke sakani bacci ne akai mini recommending sabo.

Za ta nuna id card d’inta mu siyo maganin saboda ba za

su

tab’a bani ba ni it’s super strong.”

Kallonta yayi sai kuma yace

“Da wuri haka?”

D’an zaro ido ta yi kafin tace

“Yassir tou sai yaushe?

Ai ba wai yanzu yanzu ba but inaso komai ya zama ready

ta yadda Ina ganin opportunity komai zai kammal

a.

Manya manyan jajayen layukan da suka fito B’aro B’aro a kan tsinken

nan ya na nuni da cewa cikin nan ya kwana biyu a jikina

Idan ba da kyar ba ya fi 1 month.

Kuma kaga idan ma zan ce inada ciki sai fa kamar irin 2 weeks haka bayan incidence d’i

n…

Shiruu yayi kafin chan yace

“Okay kausar

duk yadda kika ce hakan za a yi”.

Murmushi ta yi kafin ta yi hugging d’insa tace “Thankyou Yassir.

Thanks for trusting and understanding me”

A ranta kuma tace”Ashe ba ka da wayo…wannan plan A ne d

ole da kai za’ayi plan B kuwa ni kad’ai zan yi abuna dan ana tabbatar da cikin nan aure Yash ba zai zama abu mai wahala a gareni ba sai dai kawai ka ji a salansa…

Ya zama dole nima in nemi farin cikina in tsayawa kaina kuma in yi protecting Yash daga shar

rinka…….”

“Tabbas ya fahimci Kausar kuma ya yarda da plan d’in dan akwai nasarori a tattare da plan d’in…..sannan zaifi jin dad’i idan Yash ya mutu da tabo da mugun suna.”

Yassir ya aiyyana hakan a cikin ransa yana mai sake saka saka ta a cikin jikinsa



Yashjub yana fita,d’akin ya rage daga Manubiya sai Yahanasu….a hankali Yahanasu ta mik’e ta k’araso inda take ta zauna a gefen gadon tukunna tace”me zan zuba miki??”

Zama Manu ta gyara ta ruk’o hannun Yahanasu kafin tace”Yaha Ina buk’atar tai

makonki”

Shiruu Yahanasu ta yi ta d’an k’ura mata ido dan kamar ta fahimci mai za ta ce,kafin da kyar tace”anything! Manu..”

Ahankali Manubiya ta sauk’e ajiyar zuciya kafin tace”lokacin da aka kwancewa Ya Yash tayar mota kin san shi da kansa ya san kas

hesa ake so a yi ko?”

Ba ta jira jin me za ta ce ba ta d’aura da cewa”wannan karon ma kinga abunda ya faru ko? amma na ga kamar ba ya so na sani shiyasa nima ban nuna masa na sani d’in ba saboda inaso in taimaka nima kuma na san ba zai barni ba…. Yaha ba

zan zauna in zuba ido in nad’e hannu ana wasa da rayuwar Mijina ba….”

Hawayen da suka zobo mata ne ya sa Yahanasu ta matso ta shiga goge mata fuska kafin da kyar ta samu ta iya cewa”yanzun ma haka kike suspecting ko!nima yanayin yadda na ga abun gaskiya d

ama na san hakan ne…”

Cikin jan hanci Manubiya ta zaiyyane mata abunda Yasira ta ji mutanen suna fad’a da suka shiga gidan k’awarta.

“Innalilla wa inna ilaihirrajiun”

Yahanasu take ta maimaitawa,tana jin gabanta yana wani irin bugawa..

Addu’arta d’aya

Allah ya sa babu hannun Mommy a lamarin nan dan tabbas itakam za ta taimakawa Manubiya za su tsaya tsayin daka har sai sun gano gaskiyar lamari an kuma hukunta mai laifin kashe mutanen nan,justice must be served!.

A nan a take suka fara shirye shirye

kuma suka yi alk’awarin ba za su bari Yash ya sani ba dan sun san zai yi yunk’urin ya hana su especially ma ita Manu da a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login