Showing 192001 words to 195000 words out of 260401 words
daina cin abinci, office ma an ce ka daina zuwa, ka fa
ɗ
a mini me yake damun ka.
"
"Ba zan fa
ɗ
a ba Saudat, na ce ki ƙyale ni ki daina biyo ni kina mini wa
ɗ
annan tambayoyin amma ƙin ki ko? Wallahi zan sa
ɓ
ar miki!" Ya yi maganar cikin
ɗ
aga murya.
Cikin tsantsar mamaki ta ce. "Ni ce fa Saudat matarka Doctor kake mini magana cikin ts
awa? Ko ka manta ne?"
"Get out from My room, kafin na wurga ki ta window!"
Jijjiga kai ta yi ba ta ce komai ba ta tashi ta fice. Da wani mugun kallo ya raka ta, bayan ta fice ya rufe ƙofarsa tare da fa
ɗ
in. "Idiot, abu yana damun mutum za ta ishe shi
da wasu mahaukatan tambayoyinta."
"Me ya faru Mom na gan ki a haka?" Meenal ta tambayi Hajiya Saudat.
"Akwai matsala Daughter, mahaifinki ya burkice gaba
ɗ
aya, har da yi mini tsawa yau."
"Ni dai ba wannan ne damuwata ba, kin ƙara masa maganar Usm
an?"
"Ki shiga ki yi masa da kanki." Hajiya Saudat ta fa
ɗ
a cikin harararar Meenal.
Baki ta tura gaba ta fara ƙunƙuni tare da magana ƙasa-ƙasa, ƙwafa Hajiya Saudat ta yi ta shige
ɗ
akinta.
"Maman Rahama har yanzu kin kasa cire damuwar mutuwar
yarinyar nan daga ranki, ta riga ta tafi fa, ba za ta dawo ba."
Tagumin da ta yi ta sauke ta ce. "Dole na damu Baban Rahama, ranar da muka kai ta asibiti kawai nake tunawa, ashe mutuwa za ta yi ma, Allah Sarki baiwar Allah."
"Addu'armu kawai take bu
ƙ
ata a halin yanzu."
"To Allah ya ji ƙan ta, ya gafar ta mata, amma mutuwar ta ta duke ni ba ka
ɗ
an ba."
"Haka rayuwar take, ni sai damu na da kira Doctor Bulama yake, wai dole sai na ha
ɗ
a shi da mijinta."
Tsaki Maman Rahama ta yi ta ce. "Rabu da s
hi, bayan wulaƙancin da suka yi mana a asibitinsa, ana ta fadar rashin mutuncin mutumin nan, amma ban zata ya kai haka ba."
"Shi ya sa na ce masa ban san inda zai same shi ba, don ni ma ranar ya
ɓ
ata mini rai."
"Allah ya kyauta."
Hajiya Nai'm
a na zaune a main parlour tana jijjiga A'isha Humairah dake kuka. Abbi dake parlour'n yana karatun Alqur'ani ya ce. "Kukan little Abra ya yi yawa yau, ko wani abun ke damun ta?" Cikin damuwa Nai'ma ta ce. "Ban sani ba ni ma, amma ina jin ko cikinta ne ya
ɗ
an kumbura, don kafin ka ji kukanta ana da
ɗ
ewa, na ba ta abincinta ma ta ƙi shan na kirki."
"To, ko sai mun ga likita ne?"
Kafin Nai'ma ta yi magana Salman ya shigo parlour'n, bin shi suka yi da kallo ganin yanayin shi, kullum Salman ƙara lalacewa ya
ke saboda damuwar rashin Abra. Jiki a sanyaye ya zauna a kan carpet bayan ya kar
ɓ
i A'isha tare da gaishe da iyayensa. Jijjiga ta ya shiga yi a hankali, babu jimawa ta yi shiru bacci ya
ɗ
auke ta.
"Lalle ma yarinyar nan, saboda kina hannun Ubanki sai kika
yi shiru ko?"
Murmushi ya yi a saman le
ɓɓ
ensa bai ce komai ba, kar
ɓ
ar ta Mami ta yi ta kwantar a kan kujera tare da fa
ɗ
in. "Ga abinci can a dinning ka je ka ci."
"Na ƙoshi Mami."
Gyara zama Abbi ya yi ya ce. "Rayuwa ba za ta yiyu babu cin abi
nci ba Salman, ina lura da kai tunda Abra ta rasu ba ka wani cin abincin kirki. Haƙuri za ka yi ka daure, mu ma duk ƙarfin hali kawai muke."
Cikin hawaye Salman ya ce. "Na kasa Abbi, na kasa daurewa, lokaci
ɗ
aya a ce babu Yaya babu Granny."
"Haƙuri
za mu yi Salman, haka Ubangiji ya ƙadarto mana, Please my son ka rage wannan damuwar, We are all Muslim, yarda da ƙaddara mai kyau da mara kyau ya zama dole a gare mu, Abra ta tafi, amma ta bar mana wata, wadda muke fatan ta samu zuri'a daga gurin ta."
Share hawaye Nai'ma ta yi ta
ɗ
auki A'isha ta bar parlour'n, cikin ƙoƙarin mayar da kukan da ya taho mata.
"Insha Allahu Abbi zan rage, sannan dama na zo ne in maka maganar komawa ta China a cikin week
ɗ
in nan insha Allahu."
"A yadda kake za ka fah
imci wani karatu kuwa Salman?"
"Zan fahimta Abbi, kar ka damu."
"Tom shikenan, Allah ya kai mu ya ba da sa'a."
Nasiha Abbi ya cigaba da yi wa Salman, wanda ya za
ɓ
i komawa China ne ba don karatu ba kamar yadda ya ce wa Abbi, don shi a karan kansa
ya san babu abin da zai fahimta, ya yi hakan ne kawai don ya nesanta kansa da duk wani abu da zai dinga tuna masa da Abra, saboda a kodayaushe gani yake kamar za ta dawo su cigaba da rayuwa, zuciyarsa ta kasa
ɗ
aukar dangana da rashin Abra, ta kasa haƙurin
rashin ta. Shi ya sa yanke wannan shawarar ko zai samu salama.
Ganin yadda ake ta zuwa yi wa Adnan gaisuwa ya sa Hajiya Mama ta saka aka yi masa rubutun dangana take ba shi yake sha, saboda babu da
ɗ
i a dinga ganin shi a birkicen da yake, don ba s
hi da maraba da mahaukaci. Alhamdulillah kwalliya ta biya ku
ɗ
in sabulu, cikin kwana biyu ya fara dawowa cikin hayyacinsa, ya rage surutan da yake yi. Sai dai ba um ba um'um, sai ya wuni baiwa kowa magana ba, abinci kuwa da ƙyar yake yin 3 spoon a yini, sai
ruwan bunu da Hajiya Mama take matsa masa yake sha. Gaba
ɗ
aya ya lalace ya zama abun tausayi, duk wannan abubuwan har yanzu Abba ba ya shiga harkarsa, ko Kallon inda yake ba ya yi, abun har ya fara damun Hajiya Mama.
A hankali yake tafiya kamar za
i fadi saboda rashin ƙwarin jikinsa, hannunsa
ɗ
aya dafe da kansa dake yi masa wani irin ciwo,
ɗ
ayan kuma ya
ɗ
ora a kan ƙirjinsa da ya ji ya yi masa nauyi. Da kyar ya iya ƙarasawa compound din gidansu, cikin haki ya dubi direban Hajiya Mama wanda ya zuba id
o masa cike da tausayawa, muryarsa ko fita ba ta yi sosai ya ce. "Kai ni gidana." Direban kamar ya yi magana sai kuma ya fasa ya miƙe ya nufi parking space, a galabaice Adnan ya mara masa baya.
Da kallon tsantsar mamaki mai gadi yake bin Adnan da shi
lokacin da ya fito daga mota, don da farko ma bai gane shi ba, sai da ya nutsu sosai ya gane mai gidan ne. Yana gaishe shi amma ko tsayawa saurar shi bai yi ba.
"Ikon Allah, gaskiya mu ji tsoron duniya, yanzu yalla
ɓ
ai ne ya koma haka? Ya rame ya ƙara
duhu sai idanu ƙwala-ƙwala da suka ƙara fitowa, ga saje da sumar kansa duk sun yi wani iri, kamar ba shi ne
ɗ
an gayun nan mai tafiyar jaruman Maza ba, Ta
ɓ
di! Allah dai ya sa mu dace." Mai gadi ya fa
ɗ
a yana bin bayan Adnan da kallo.
Ƙ
ofar parlour'n a
bu
ɗ
e take, tun ranar da Abra ta fito ta fa
ɗ
i take a haka, shi ma ranar da ya dawo bai tsaya rufewa ba jin tana asibiti. Hannunsa na rawa ya bu
ɗ
e ƙofar ya shiga, cak ya tsaya idanunsa cike da hawaye yana kallon gurin da take yawan zama a parlour'n.
"Ange
l don Allah ki fito, na san kina cikin gidan nan, za ki fito daga
ɗ
aki ki tar
ɓ
e ni yanzu kamar yadda kika saba ko? Na san ba ki mutu ba, nan kika zo kika
ɓ
uya." Ya ƙarashe maganar tare da nufar
ɗ
akinta yana kuka wiwi. Tura ƙofar
ɗ
akin ya yi da ƙarfi yana k
iran sunanta. Ƙamshinta da bai bar
ɗ
akin ba har lokacin ya ziyarci hancinsa. Kan gadon ya ƙurawa ido, cikin fatan ya gan ta a kwance kamar yadda ya saba ganin ta lokuta da yawa a baya.
"Adnan, don Allah ka sauwaƙe mini wannan ƙaddararren auren naka."
"Me ya sa za ka
ɗ
auki fansa a kaina? me na yi maka? Mene laifi na? Don Allah kar ka cutar da ni akan abin da ba ni na aikata maka ba."
"Ina son ka Adnan, don Allah kar ka juya mini baya."
Maganganunta da ta yi masa a mabanbantan lokuta cikin k
uka suka yi masa kuwwa a cikin kunne, kamar a yanzu take durƙushe tana roƙon shi.
"Innalillahiwa'inna'ilaihirra'un! Wallahi ina son ki matata, ki yafe mini ki dawo gare ni, na yi nadama da dana sanin cutar da ke a rayuwata." Adnan ya fa
ɗ
i haka cikin k
uka tare da fa
ɗ
awa kan gado saboda jirin da ya kwashe shi. Ranar da ya fara ganin innocent face
ɗ
inta a school ya tuna, da ranar da suka ha
ɗ
u a cafeteria har ya
ɗ
auke mata wayarta, da ranar da ya
ɗ
auke ta suka je restaurant daga nan ya kai ta gida. Wani ir
in kuka ya fashe da shi lokacin da ya tuna yadda ta so shi, ba tare da wani jan rai ba, ta so shi saboda Allah ba don komai ba, amma ya butulce mata, ya muzguna mata, ya ƙunƙuta wa rayuwarta, gashi nan ta tafi ta bar masa duniyar.
Sosai yake kuka tare d
a bubbuga kansa a jikin gado, muguntar da ya dinga yi mata kala-kala na fa
ɗ
owa a cikin ransa. Babu abin da ya fi damun shi irin yadda yake zuwar mata ta ƙarfi a mu'amalar Aure, amma ba ta ta
ɓ
a hana shi ba ko ta nuna rashin jin da
ɗ
in ta akan hakan, saboda t
a san haƙƙinsa ne. Sai abu na biyu da ya yi mata wanda ba zai yafe wa kansa ba, ranar da ya kawo karuwa gidan, ba ya bin mata, hasalima ya tsani karuwar mace, amma saboda ya ƙuntata mata ya samo karuwar ta dalilin wani abokinsa da yake harkar, ya dinga tat
ta
ɓ
ata duk da ƙyanƙyamin ta da yake yi. Saboda kawai ya
ɓ
ata wa baiwar Allar da ba ta ji ba, ba ta gani ba.
Dama ana dawo da rayuwa baya, da ya dawo da tasa ya goge duk abin da ya yi wa Abra, ya maye gurbinsa da sanyata farinciki da jin da
ɗ
i, sai dai ka
sh! Ba shi da wannan damar. Miƙewa ya yi a haukace ya bu
ɗ
e wardrobe
ɗ
inta ya shiga
ɗ
ebo kayanta yana shinshinawa tare da yin surutai irin na fitar hayyaci. Gaba
ɗ
aya ya hargitse
ɗ
akin da sunan neman inda ta
ɓ
uya yake, cikin haka ya ga wayarta a ƙasan gado.
Jiki na rawa ya
ɗ
auko ya kunna, ya yi sa'a da guntun chaji a ciki, kuma wayar babu key. Direct Gallery ya shiga ya fara kallon pics
ɗ
inta da short videos.
"Why Abra? Me ya sa za ki tafi ki bar ni? Ya Allah ka
ɗ
auki raina cikin gaggawa, domin rayuwata ba
ta da amfani idan babu Angel." Ya ƙarashe maganar tare da cillar da wayar saboda wani irin tari da ya turniƙe shi. Daidai lokacin direban da ya kawo shi ya shigo parlour'n, saboda tun
ɗ
azu Hajiya Mama take kiran shi akan ya dawo da Adnan gida, ta shiga
ɗ
a
kin Adnan ba ta gan shi ba sai ta fito harabar gidan ta tambayi mai gadi ko ya kan shi? Ya sanar mata ya ga driver ya
ɗ
auke shi sun fita. Bai gan shi a parlour'n, hakan ya sa ya nufi
ɗ
akin da yake jiyo
ɗ
an motsi ya yi sallama, jin ba a amsa masa ba ya sa s
hi kutsa kai ciki ya tarar da Adnan cikin mawuyacin hali.
Ganin yadda Adnan yake tarin kamar wadda ake zarar ransa ya sa ya kama shi cikin sauri suka fita. Fuskarsa duk dagaje-dagaje da hawaye da majina, ga gefen kansa ya fashe saboda buga kansa da ya d
inga yi, gaban jallabiyar jikinsa ya jiƙe sharkaf da hawaye da gumi. Suna dawowa gida Hajiya Mama ta ce su tafi asibiti kawai, don a lokacin har ya sume. Kwanansu uku a asibitin aka sallamo shi, duk da bai warke ba amma ya fara jin sauƙi, bayan sun dawo g
ida Hajiya Mama ta same shi a
ɗ
aki yana sana'ar tasa ta tunani, zama ta yi a kusa da shi cikin sanyin murya ta fara magana.
"Adnan, ka takura sai an sallame ka mun dawo gida, to mun dawo
ɗ
in, amma don Allah ka cire damuwa da tunanin da ka saka a cik
in zuciyarka, ka ji likita ya ce jininka ya hau sosai, sannan kuma ciwon zuciya na daf da kama ka, ko so kake ƴarku ta rayu marainiya ba uwa ba uwa?"
Girgiza kai ya yi a hankali.
"To ka daina, ka bar wa Allah komai sai ka ga ya ba ka wata wadda ta
fita."
"Babu macen da tafi Abra a duniya Mama, ba zan ta
ɓ
a samun mai haƙuri da ladabinta ba, na riga na yi babbar asara a rayuwata." Ya fa
ɗ
i haka cikin kuka.
"Wai yaushe za ka bar kukan nan ne, kamar ba namiji ba? Namijin ma Jarumi irinka, ka zamo
mai tawakkali mana da miƙawa Allah al'amuranka, sai ka ga ya kawo maka komai cikin sauƙi."
"Na cutar ita! Na zalunce ta! Na ƙuntata mata, akan abun da ba ta da masaniya a kai, na yi nadama mara adadi."
"Ashsha! Shi ya sa ba komai zuciya take f
a
ɗ
awa mutum ya bi ba, domin ita ba ta da ƙashi, ka tafka babban kuskure a rayuwarka Adnan, ka yi wauta."
Bai ƙara magana sai kansa da ya kifa akan pillow yana sassauke numfashi, girgiza kai Hajiya Mama ta yi ta tashi ta fice. Parlour'n Abba ta je ta sam
e shi yana waya, bayan ya gama ta dube shi ta ce. "Alhaji don Allah ka sassauta fushin da kake da yaron nan, ko ya samu sauƙi a rayuwarsa, kwanansa uku a asibiti amma ba ka je ka duba shi ba."
"Ni na ce fushi nake da shi ne? Abin da yake so ya ga dam
a ya aikata, to me zan yi masa kuma? Da na sani da kaico ne yanzu ya fara gani a cikin rayuwarsa."
"Subhanallahi! Kar ka yi masa baki mana Alhaji."
"Ba baki na yi masa ba, amma ni da ke da shi duk mun san *ABIN DA KA SHUKA* shi za ka girba, don hak
a bai ma fara gir
ɓ
ar abin da ya shuka
ɗ
in ba, tukunna dai."
Hajiya Mama ba ta kuma magana, don ta san idan Abba ya yi irin wannan fushin ba mai iya sakko da shi, sai ya ga dama ya sakko da kansa.
4 weeks later
Mami ce zaune a
ɗ
akinta run
gume da A'isha Humairah tana yi mata wasa, ita kuma ta yi mata ƙuri da ido. Wata irin ƙaunar yarinyar Nai'ma take yi, musamman yanzu da kammaninta suka juye sak na Mamanta. Sai da ta yi bacci sannan ta kwantar da ita a kan gado ta
ɗ
auki wayarta ta kunna da
ta ta shiga WhatsApp.
Reply na messages ta dinga yi, bayan ta gama ta tafi status ta fara kalla. Wata irin zabura ta yi lokaci
ɗ
aya ta miƙe tare da cillar da wayar tata, kamar wata mahaukaci ta ƙwalla ƙara tare da murza idonta.
"Innalillahiwa'inna
'ilaihirra'un! Allah ka sa idona ne yake mini gizo abin da na gani ba daidai ba ne, no ba zai yiyu ba ma, babu ta yadda za a yi kwana uku da yin arba'in
ɗ
in Abra hakan ta kasance, na san ma ba gaskiya ba ne." Ta ƙarashe maganar tana girgiza kai cikin tsana
nin firgici, ban da bugawa da ƙarfi babu abin da ƙirjinta yake.
It's paid book. 09047871750
[11/4, 7:56 PM] Abk: A ru
ɗ
e Mami ta sake duba wayarta domin gani take kamar idanunta bai nuna mata daidai ba. Babu yadda za'ai ace hakan ta kasance domin ba
abune mai sauƙi ba,
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un na shiga uku ni Na'ima" ta furta a fili lokacin data ƙara tabbatar da abin gsky bawai gizau ba amma zuciyarta ta kasa gasgata hakan.
Jikinta na rawa ta ƙara duba status
ɗ
in Uncle Shureim a karo
na babu adadi, ƙurawa Invitation
ɗ
in idanu tai zuciyarta na bugawa da ƙarfi ganin sunan Major Khamal Khamis and Salima Ibrahim Haroon.
Zaman ƴan bori tai ta jima ba taga abin daya
ɗ
aga mata hankali irin wannan ba, kafin ta dawo daga tunani ta ƙara ganin
matar Uncle Shureim tai status da Invitation na
ɗ
aurin aure ta saka
_Wish You all the best babban yaya, Ubangiji ya baku zama lafiya yasa matarka ce har Abada. I'm so happy mun samu abokiyar hira_
Da ƙyar Mami ta Ƙarasa karanta rubutun dake ƙasan In
vitation
ɗ
in sbd yadda jikinta ke rawa da
ɓ
ari tashin hankali ya bayyana saman fuskarta shin da gaske ne? ko ƙarya ne? ko dai wani ne mai irin sunan mijinta,
But how can that be possible ta ya ya ne Major zai aure ba tare data sani ba?
Ganin kanta na nem
an