Showing 138001 words to 141000 words out of 268949 words

Chapter 47 - KURMAN ALLO COMPLATE

fitowa tun daga karkashin zuciya.

A rude Siyama ta

ɗ

agota tana ta kallon parlor kar wani ya fito yaga Aydah tana kuka a gigice ta riƙa hannunta tayi hanyar kofar

ɗ

akinta ,har cikin

ɗ

akinta

Siyama ta jata anan kasan rug ta zube ta rika rerawa Siyama kuka na fitar hankali duk Siyama ta rude ta jawo kanwar tata murya can ciki take fa

ɗ

in."ki natsu Aydah ki rage wannan kukan kar Mami,taji kiyi min bayani wani abu ya samu yayanmu ne?"Siyama ta fa

ɗ

a cikin rawar murya cikin kuks Aydah ke fa

ɗ

in."ban san me na yiwa yayanmu ba duk yabi ya tsaneni yaya Siyam, Yayanmu ya daina sona.

Sai da gaban Siyama yayi wani irin buguwa kallon Aydah take ganin yadda tayi rama lokaci

ɗ

aya "ke me kika yi ma yayan namu

nasan bakida gaskiya Aydah ba haka kawai zai yi fushi dake ba."Ni fa yaya Siyam babu abunda nayi masa."shiru kawai Siyam tayi ta zuba tagumi tana kallon kanwartata dake famar sharar

hawaye.dialling lambar Yaya Abba,tayi yana

ɗ

agawa yace Siyam ya akayi ne?"

gaishesa tukun siyama ta fara yi sai kuma tayi shiru ta rasa abun da za ta ce masa jin shirun ya yi yawa yasa yace "Ya aka yi ne Siyama.?"cikin rawar murya Siyama tace "Daman Aydah ce ta zo tana kuka yaya."sai tace maki wani abu nayi mata dan ni mugune kou

?"Abba ya fa

ɗ

a da wata irin murya wacce Siyama bata ta

ɓ

a jinsa da ita ba, rudewa da gigicewa yasa Siyama ta rasa me zata fa

ɗ

a masa sai kawai ya kashe wayar,da ido kawai Aydah take bin ta batace komai ba ta koma kan bed din Siyama ta cire doguwar rigar jiki

nta daman akwai riga da skirt na english wears ajikinta taja duvet

ɗ

in Siyama ta rufe har kanta batareda tace komai ba da ido Siyama ta bita ta kira sunanta a hankali sai dai Aydah tana jinta tayi mata shiru hawayen idonta sun kasa tsayawa wani irin rauni

zuciyarta tayi har lokacin ta kasa yadda yayanta ne yake hukuntata da laifin da bata san ta aikata ba.da haka wani nauyayyen bacci ya dauketa bar mata dakin Siyama tayi ita ma jikinta yayi mugun sanyi,zamanta ta cigaba dayi a parlor suna chat da Saleem,sam

a-sama sai kusan la'asar ta koma

ɗ

akin har lokacin kuma aAydah bacci take wanka tayi ta dauro alwallah tana zaune a gaban mirror dressing tana shafa cream

ɗ

inta da take using,taga Aydah ta cire duvet din jikinta da sauri ta sauka daga kan bed

ɗ

in tayi saur

in rufe bakinta da hannunta biyu da gudu ta nufi toilet tun kafin ta karasa ta durkushe a wurin ta rika amai tsoro da gigicewa yasa Siyama ta karaso wurinta ta riketa duk ta gama galabaita ga jikinta yayi wani irin saki ga shi yayi zafi sosai ,Siyama ta ta

imaka mata ta wanke bakinta a kan rug ta kwanta tana mayar da numfashi ,kai tsaye Siyama ta nufi

ɗ

akin Mami a tsorace ,zaune ta samu Mami da Sadiya da alamar magana suke suna ganin Siyama suka yi tsit daman Sadiya ko kallon Siyama bata yi ba ta cigaba da d

anna wayar hannunta. Lafiya kika shigo mana a gigice sai kace mutuwa akayi."tuni Siyama ta fara hawaye cikin rawar baki take cewa Mami,Aydah ce keta amai a dakina.!"Siyama ta fa

ɗ

a hawaye idonta suka kasa tsayawa daga Mami har Sadiya sai da zuciyarsu tayi t

salle cikin rawar baki Sadiya tace yaushe ta zo gidan."tun wuraren 12,ai tuni mami tayi waje bata tsaya jiran bayanin da Siyama ke yiwa Sadiya ,ba da sauri Siyama ta bi bayan Mami aka bar Sadiya cikin gigicewa da kidemewa ,hannu ta

ɗ

ora akai tuni hawaye su

ka fara rolling cikin fuskarta zagaye dakin Mami ta soma yi shikenan yaya Abba ,ya ha

ɗ

a gado da Aydah dah tunda har amai take duk wani buri da ta

ɗ

ora akan yayan nata a hankali taji yana rugujewa ,Aydah ta cuceta ta cuci rayuwarta bata ta

ɓ

ajin tsanar wani

a rayuwarta ba kamar yadda ta tsani Aydah bata san me zata yi mata ba ta

ɗ

andana mata bakin cikin da ta dasa mata acikin zuciyarta har abada bazai gogu ba ,tayi alkawari kamar yadda Aydah tayi gudu da rayuwarta sai ta tarwatsa mata rayuwarta ta dauki alwas

hin ko da shine abu na karshe da zata aikata cikin rayuwarta sai ta san yadda cikin nan ya fita ajikin Aydah da haka ta dauki wayarta ta fice daga

ɗ

akin na Mami ko kallon dakin Siyama batayi ba

ɗ

akinta ta shige ta rufo kofa.babu irin lallashin da Mami bata

yiwa Aydah ba akan ta fa

ɗ

a mata meke damunta banda kuka babu abunda Aydah take, haushi duk ya kama Mami tsoronta Allah kar ace ciki ne ajikin Aydah da Abba ya cuceta ya gama da rayuwarta.ta dubi Siyama tace ki fito da ita muje asibiti

Da haka Mami ta fic

e daga dakin tashin hankali bayyane cikin fuskarta

dialling

ɗ

in lambar AB tayi a wayrta harta katse bai dauka ba tana kokarin kara kiransa sai ga kiran sa ya shigo da respect ya gaisheta ,bata ko saurari gaisuwarsa ba cikin bala'i da masifa tac "Bashir u

ban me ka yiwa yarinyata?"ciki kayi mata ko tsoron Allah bakaji me zaka tsinta a jikin Aydah don ubanka?"Mami ta fa

ɗ

a a tsawace juya maganganun Mami,ya shiga yi aransa gabaki

ɗ

aya kansa

ya daure wallahi-tallahi idan wani abu ya sameta sai na tsine maka Abb

a ."Mami ta fa

ɗ

a so pissed up tana sauke wayar. "Na kawo maki abinci kici?"Siyama ta fa

ɗ

a tana kallon Aydah dake mayar da numfashi dakyar,daga kai kurum Aydah tayi da sauri Siyama ta fita dan kawowa Aydah abinci,

cikin kayan Siyama ta nufa ta ciro pant sa

bo da pad ta nufi toilet dakyar ta shirya kanta daman duk zata yi period sai tayi rashin lafiya ,har da kwanciya a asibiti haka take duk wata a gidan har fargabar zuwan period

ɗ

in Aydah suke yadda take cin wahala tamkar wata mai ciki. Koda Siyama ta kawo m

ata abincin tana toilet sai bayan ta fito ne ta samu Siyama ta kawo mata abinci kallon abincin kurum da tayi sai da taji zuciyarta na yamutsewa wani amai taji yana zo mata da gudu ta koma toilet nan ma aman ta ƙara yi kamar zata amayar da duka hanjin cikin

ta

Siyama dai sai sannu take mata.

Siyama ta fito rike da ita daidai lokacin da Mami,ta shigo dakin da hijab ajikinta da car key.wani aman ta sake yi. Siyama ta

ɗ

agawa Mami kai

Ki saka mata hijab muje asibiti yanzun nan,in banda jaraba uban me zai tsin

ta acikin Aydah idan ma cikine wallahi Ba zasu dawo gidan nan ba sai an zubar dashi. Daga Mami sai Siyama suka kai Aydah asibiti. Dr.firdausi ce suka samu ita ta duba Aydah ta kalli Mami,tana fa

ɗ

in."Hajiya ko period

ɗ

inta yazo ?"sai lokacin Mami ta tuna da

idan tana period tana ciwo kamar zata mutu. "Bana tunanin haka doctor.

Dr. Firdausi ta dubi Aydah tana fa

ɗ

in."Autar Mami,period

ɗ

inki yazo?"daga kai kurum tayi ko magana bata son yi, wani numfashi Mami ta rika saukewa gigicewa ma yasa bata yi wannan tuna

nin ba sai yanzu hankalinta ya kwanta sai da aka kwantar da Aydah ganin yadda take amai sosai duk ta galabaita ta fice daga hayyacinta dole aka saka mata drip.har bayan magrib Siyama na tare da Aydah ,lokacin Mami ta koma gida

har lokacin Aydah bacci take

. Siyama na sallar ishaai Daddy,da AB suka shigo (amenity room)

ɗ

in da aka kai Aydah,tunda ya shigo idonsa ya sauke akanta tayi rama ba yar ka

ɗ

an ba.da sauri ya dauke kansa kuma ya kasa ƙarasawa cikin room

ɗ

in,Siyama sai kallon yayan nasu take da mamaki, D

addy ne ke yiwa Siyama tambayoyi taci abinci?"tea ka

ɗ

ai ta sha daddy kasan idan tana ciwon nan bata cin abinci."har kusan 9 Daddy,da AB na asibitin kuma har lokacin bai ƙarasa wurin Aydah ba ita ma lokacin ta falka hankalinta Ga baki

ɗ

aya yana wurin yayan

nata.daman shi ya dauko Daddy,sallama suka yiwa Siyama Daddy yana fa

ɗ

in."idan da matsala ta kirasa,Mamana ko kina bukatar wani abu?"da sauri ta girgiza kai hawaye na taruwa a idonta tana kallon saitin da AB

ɗ

in yake ,danna wayar hannunsa kurum yake ganin s

aitin da take kallo yasa Daddy ya saki murmushi yana fa

ɗ

in."Ni ina maki magana yayanki kike kallo tau shikenan sai da safe Daddy,ya fa

ɗ

a yana shafa kanta. bayan fitar daddy, still AB bai karasa gaban Aydah ba ya juya yana yiwa Siyama sallama,yace idan suna

bukatar wani abu su kirasa daga masa kai Kurum tayi.

#love story2023/2024

#Jeeddah Aliyu

#Asmy b Aliyu

#kurman Allo.

Domin biyan ƙudin littafin nan 500 Naira only

ACCOUNT NUMBER

0020428430

Ishaq Fatima A. Gtb

Or

8098456130

Fatima Ishaq

Opay digital services

Shaidar biya

08098456130

KATIN MTN Ta

👇

07043079282

Shaidar biya ta 07065283730

Ko a tuntubi

08086207764

0816 114 6563

+234 704 040 2435

*ƳAN TAGWAYE BIYAR* KARO NA BIYU.

*BAQE

ER*

Ayusher Muhd

Umm Asghar

*KURMAN ALLO*

Asmy b Aliyu

Jidda Aliyu

*AKWAI SIRRI*

Zee Bawa

Hajja ce

*MUTALLAB ASAD*

Nana Diso

Billy S Fari

*KULUWA*

Zee yabour

Sadiya Dan

Duka Biyar

ɗ

in akan 2k

Hudu 1600

Uku 1200

Biyu 800

Ɗ

aya 50

0

VIP

💕🔥

Duk guda

ɗ

aya 1k

NORMAL GROUP 500

VIP 1000

[1/5, 8:07 AM] Asmy B Aliyu: *KURMAN ALLO*

(A beautiful Love story)

NA

JEEDDAH ALIYU

&

ASMY B ALIYU

#Love story

#Gwagwarmaya

#Team tagwaye Novels

057

Washe gari wuraren kar

fe 9 na safe sai ga Mami,ita da Daddy sun shigo

ɗ

akin,daidai lokacin da Aydah ta fito daga wanka.kallonta kawai Mami take ganin yadda Aydah ta zabge lokaci

ɗ

aya,daga Mami har Daddy sannu suke yimata Siyama ta gaishe da iyayen nata,ganin su mami yasa Aydah

ta dauki kayanta ta koma toilet ta shirya,tana fitowa Mami da Daddy suka sake yi mata sannu da jiki. Mami ta kalli Siyama tace ta ha

ɗ

a mata tea nan take yanayin fuskar Aydah ya canja ta kalli Mami kamar zata yi kuka take "ni sai na jira yayanmu."baki sake

Mami ke kallonta ,cikin banbamin fa

ɗ

a Mami ta ce ."cikin uban waye idan baki sha ba munafuka da ya damu dake ai da ya zo ya kwana tare dake,da sauri Daddy ya katse Mami ,yana fa

ɗ

in "Haba Mariya menene abun fa

ɗ

a aciki ?"tace zata jira yayanta ba sai ki lall

abata ba.

Takaici yasa Mami tabar masu

ɗ

akin tana jin ranta na bala'in

ɓ

acin ,acan kasan ranta kuma tana ta tunanin ko maganin da aka yiwa Abba,yayi tasiri akansa ne?"akwai ayar tambaya, da yanzu yana asibiti ko shine zai kwana tare da ita duk soyayyar da

yake yiwa Aydah ace ta kwanta asibiti bai kwana tare da ita ba wannan al'amari abun dubawa ne, dan sanyin Mami taji aranta tana ta addu'a Allah yasa ma maganin ya kamasa zamanta tayi anan waje

batareda ta koma ciki ba. Babu yadda Daddy,bai lallaba Aydah

ba akan ko tea ne tasha idan yayan nata yazo sai suyi break fast tare taki yadda,daga waya Daddy yayi ya kira Abba with respect Abba ya daga yana gaishe da Daddy, cikin sakin fuska Daddy ya amsa yana fa

ɗ

in."muna asibiti ashe baka karasowa ba?"gaban Abba sa

i da yayi wata irin dokawa har ga Allah ya manta da Aydah tana kwance a asibiti mantawa yake ma da ita acikin rayuwarsa, dakyar ya ha

ɗ

a kalmomin

fa

ɗ

awa Daddy nacewa gashi nan zuwa. "To kinji yana hanya."daddy ya fa

ɗ

a yana kallon Aydah da ta koma ta kwanta

bayan ya sauke wayar,lumshe ido tayi zuciyarta na wani irin bugawa samun kanta tayi da addu'ar Allah yasa yayan nata ya huce.bai ta

ɓ

a fushi da ita irin wannan ba tana bala'in azabtuwa kamar da minti talatin sai ga AB ya bayyana cikin

ɗ

akin da sallama a bak

insa har lokacin Daddy na tare da Aydah,tun kafin ta kallesa zuciyarta ke wani irin tsalle ƙamshin turarensa kurum da taji ya saukar mata da wata irin kasala.tsaye yayi a bakin kofar ya kasa shigowa Siyama tana gaishesa ta dauke kanta akansa, Daddy ya daga

kai yana kallonsa da mamaki yake fa

ɗ

in."ka karaso mana."tamkar wanda aka zarewa lakka ya nufi gadon da Aydah take kwance duk yadda yake jin zuciyarsa na rawa haka kafufunsa na son kasa daukarsa haka ya nufi gadon da Aydah ke kwance "mamana ki tashi ga yay

an naki nan ya zo. Daddy,ya fa

ɗ

a yana miƙewa tsaye yana barin wurin gadon yana baiwa AB wuri dakyar AB ya zauna kan bed

ɗ

in yana jin kusancinsa da Aydah tamkar ana hura masa wuta a dukka sassan jikinsa nan take idanunsa suka fara juyewa suna zama wani kala

tamkar ba nasa ba ,da sauri Aydah ta bu

ɗ

e idonta ta riƙe masa hannu cikin rawar murya tace "Yayana!"tamkar wanda aka jonawa wayar lantarki haka yaji hannun nata kuma taki sakin hannun nasa,wayar Daddyy ce tayi kara da alamar kirana ne ya shigo masa ya fic

e daga room

ɗ

in dan amsa kiran

da sauri ya fisge hannunta ya kuma mike tsaye yana bin ta da mugun kallo, daman daga shi sai ita ya rage a dakin,da sauri ta mike zaune hawaye har sun taru a idonta "kayi hakuri dan Allah Yayanmu na tuba nabi Allah na bika.

Ta fa

ɗ

a cikin fashewa da kuka yana juyawa suka yi ido biyu da Mami da take tsaye a bakin ƙofa tana kallonsu, atsorace Mami ta karaso cikin

ɗ

akin tana tambayarsa meya faru kuma.?"tsit Aydah tayi tana ha

ɗ

e kukanta dan bata son Mami ta fahimci akwai matsala

ita da yaya Abba,tasan wani sabon rikici ne za'a yi gara ta rufawa kanta asiri kar Mami ta hanata komawa gidan yayanta shima Abba kusan tunani

ɗ

aya ne yayi da Aydah da sauri ya koma kan bed ya zauna ya Jawota gefensa yana tambayarta menene kuma abun Kuka?"

duk da karfin hali kawai yake,tsaye Mami tayi tana kallon su zuciyarta na

ɗ

an bugawa.

A daburce AB ke fa

ɗ

in."na ha

ɗ

a maki tea zaki sha?"da sauri Aydah ta daga kai tana jin wani irin farin ciki na lullube mata zuciya, a gaban Mami ya ha

ɗ

a mata tea ya shiga

bata da kansa duk da jin yake kamar ana zare masa rayuwa jin kusancinsu ,a haka Daddy ya dawo

ɗ

akin ya samesa yana bata tea ita dai Mami saboda takaici ficewa tayi daga

ɗ

akin.

Bayan fitar ta ta daga waya ta kira Hajiya Zeenah a rikice take fa

ɗ

in ."wai ya

ushe maganin nan zai fara aiki akan Abba.?"

"kefa Hajiya mariya kin fiye gaggawa tunda malam dogo ya tabbatar mana komai zai tafi daidai ba sai mu zuba ido mugani ba in har Sadiya ta saka layar ga yadda aka umarce ta. Ajiyar zuciya Mami ta sauke tana fa

ɗ

i

n."Sadiya lafiya lau ta saka ita kanta bata son tayi wani kuskuren da za'a samu tangarda.

"To shi kenan sai ki kwatar da hankalinki in sha Allah haƙar mu za ta cimma ruwa.

Nan take Aydah ta shanye tea Daddy sai tsokanarta yake Daddy ya fice daga asibitin

ya koma gida aka bar Mami a wurin Aydah daman Siyama gida ta koma Daddy na fita ko minti biyar bai yi ba AB ya fa

ɗ

awa Mami zai wuce sai zuwa anjima zai daso,ko kallon arziki bai samu daga Mami ba

da ido Aydah ta bisa har ya fice daga

ɗ

akin nan take yanay

in fuskar Aydah ya canja, komawa tayi ta kwanta

Bayan magrib aka sallami Aydah zuwa gida AB mane ya daukosu da motarsa mami ta bi ta ha

ɗ

e rai tana fa

ɗ

in.'can gida zai kaisu sai Aydah ta kwana biyu jikinta ya yi kyau kamin ta koma gidansa.

AB baiyi musu

ba ya kai su can gida ko ka

ɗ

an Aydah bata ji da

ɗ

in wannan hukuncin da Mami,ta yanke ba har suka isa gida bata saki ranta ba kwanan ta biyu ta samu sauki sosai haka AB yana daurewa yazo kullum ya dubata sau biyu kar iyayen nasu suka fara fahimtar kamar da a

kwai matsala a tsakaninsu gashi sai shirye-shiryen bikin sa ake da Rumaisa, daga Mami har 'ya'yanta babu wanda ya san wainar da ake toyawa, dan har lokacin Daddy bai zauna dasu ya fa

ɗ

a masu ba ,kwanan Aydah uku a gidan ana sauran kwana goma bikin Rumaisa d

a Abba, Daddy ya tarasu a falonsa bayan magrib har AB ya halarci taron daga nesa kawai Aydah ke hango yayan nata da yabi ya canja mata lokaci

ɗ

aya, Sadiya sai wani shige masa take,Daddy ya saka Aydah ta bu

ɗ

e taro da addu'a tayi yadda daddy ,ya umarce ta ka

fin Daddy ya bu

ɗ

e baki ya fara yiwa kowa bayanin auren Abba da Rumaisa akan kowa yayi haƙuri ya

ɗ

aukesa a matsayin ƙaddara daman Rumaisa tana cikin ƙaddarar Abba, Daddy yayi masu bayanin haduwarsu da mahaifin Rumaisa biki yanzun sauran kwana goma, babu wan

da bai shiga shock ba,musamman Aydah da ta kafawa yayan nata ido nasiha mai ratsa jiki Daddy ya shiga yiwa Aydah wacce ta ha

ɗ

e

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login