Showing 507001 words to 510000 words out of 641791 words

Chapter 170 - HALYSAAH COMPLETE

03 Sep 2026

129

abincin kan tray yayi wrapping spoon da ti

ssue ya dau mata bottle water da cup duk ya dora kan tray din ya fita daga kitchen din, zaune ya sameta ta jingina da gado yunwa ya hanata sakat, ya karasa har kusa da ita ya ajiye mata tray din a gabanta yana kallonta yayi kasa da murya yace "Hope you wil

l like it wife?" Bata kallesa ba ta dau spoon din ta warware tissue din jiki ta fara cin abincin da sauri, she look so hungry, ganin ya zauna yana kallonta ta daure fuska tace "To ka tafi mana" Ya gyada mata kai yace "Ohk..." Mikewa yayi ya fita daga dakin

. Wajen karfe hudu da rabi Ajay ya bude kofar dakin a hankali yana leka ciki ya ga ta koma bacci, ya shiga dakin ya duba abincin yaga ta ci kusan rabi, kazar ne dai bata ci ba, ruwan goran ma ta sha kusan rabi, ya dau tray din ya fita daga dakin ya kai kit

chen.... Bayan sallan Asuba sun fito masallaci Ajay ya kalli Jay yace "I saw ur text yesterday" Jay yace "Ohk na zata baka gani ba ai" Ajay yace "Tafiyar ce naga ka shiryata cikin gaggawa without bothering if i am ready, ina ce flight za a bi zuwa Cross Ri

ver din?" Jay ya daga kafada yace "However" Ajay yace "We should leave the journey till evening tunda sai mun fara zuwa Abuja, ina son za mu je asibiti anjima da Jeeddah, she is sick" Jay yace "Allah ya bata lafiya, mu hadu a Abujan da yamma cause na riga

na siya ticket...." Ajay yace "Ohk" Jay yayi tafiyarsa Ajay kuma ya nufi part dinsa, Zaune ya tarar da Yakumbo a Main parlor, yana shigowa parlon ta hau jero masa gaisuwa, ya zauna kan kujera yace "Barka da safiya" Tace "Barkanmu dai Yarima, da fatan kun t

ashi lafiya ya kuma Gimbiya da jiki?" Yace "Baki shiga dakin bane?" Tace "Allah ya kara maka nasara, na shiga amma naga bata dakin" Ajay ya dinga kallonta yace "Bata dakin?" Tace "Bata ciki, nayi zaton ma tana bandaki na sake komawa na duba amma babu alama

r tana ciki" Mikewa Ajay yayi da sauri ya tafi dakin nata, darduma kawai ya gani a shimfide alamar tayi sallah, ya karasa ciki ya bude kofar bathroom yaga bata cikin nan ba, fita yayi daga dakin cike da mamaki, ya tafi kitchen nan ma bai ganta ba, ya bude

other rooms din kusa da nata duk bata ciki, nan yaji he is becoming tensed, to ina ta tafi? ya bude kofar parlonsa da sauri ya shiga nan ma ba kowa, ya karasa cikin Bedroom dinsa, kwance ya ganta saman gadonsa ta rufe har kanta da white duvet dinsa, bai sa

n sanda ya sauke wani ajiyar zuciya ba, ya karasa kusa da gadon ya duka gabanta yana kallonta, ya kai hannu ya sauke duvet din jikinta a hankali, ta bude ido tana kallonsa, sai kuma ta mayar da duvet din ta kara rufe har fuskarta tana gyara kwanciyarta, mi

kewa yayi ya juya ya fita daga dakin ya kullo mata kofa, ya koma Main parlor yana kallon Yakumbo yace "Tana dakina" Yakumbo tace "Allah sarki, to ban san me take sha'awar ci ba shi yasa na zo daga idar da sallah don in samu in mata girkin da wuri" Ajay ya

zauna kan kujera yace "Na girka mata shinkafa wajen karfe uku, so ban san ko zata kara cin shinkafar ba" Yakumbo ta bude baki tace "Ranka shi dade ni da nace idan da bukatar wani abu komin dare a min waya" Yace "Kar ki damu, ai zan iya ne shi yasa nayi" Ta

yi kasa da murya tace "Amma ban ji dadin wahalar da kanka da kayi ba Yarima, shikenan bari in je zuwa anjima zan sake dawowa in ga ko ta tashi" Fita tayi daga parlon, Ajay ya kwanta kan 3 sitter ya lumshe ido, nan da nan bacci ya daukesa. Wajen karfe bakwa

i Ajay ya mike zaune da sauri zai je dubota a daki, da mamaki ya daga kafarsa yana kallonta don saura kadan ya takata tana kwance kasa jikin 3 sitter kusa da shi tana bacci, ya sauka daga kan kujeran ya durkusa kusa da ita yace "Jeeddah" A hankali ta bude

idonta, ya dagota ta warce hannunta tace "Bana so" Dai dai nan Yakumbo tayi sallama bakin kofar parlon, ya mike tsaye sannan ya amsa sallamanta, ta shigo parlon, zaunawa tayi da ladabi ta gaida Khaleesat da ta mike zaune, Khaleesat ta sauke idonta sannan t

a gaisheta, Ajay ya bar parlon ya koma nasa parlon, Khaleesat tace "Wanka nake son zan yi Mama" Yakumbo tace "To mu je in tara maki ruwan wankan ranki shi dade" Khaleesat ta mike da kyar, Yakumbo na rike da hannunta za su koma dakinta tace "Bana son bandak

in, a na parlonsa nake son inyi" Tana fadin haka ta bude kofar parlonsa ta shiga Yakumbo na biye da ita, ta shiga bathroom din parlon ta hada mata ruwa a ciki ta fito tace "To kafin ki fito wankan me za a dafa maki ranki shi dade, ki fadi duk abinda yake r

anki" Khaleesat tace "Danwake nake so da manja, a min a kitchen din nan bangaren" Yakumbo tace "To an gama, bari in je in dauko plawa in dawo" Daga haka Yakumbo ta fita daga parlon, Khaleesat ta mike ta shiga bandakin, bayan tayi wanka ta fito parlor ta ta

fi bedroom dinsa da sauri ta hau kan gado ta shige cikin duvet dinsa tana rawan sanyi, ta kusa minti sha biyar a haka Ajay ya fito bathroom, ajiye karamin towel din hannunsa yayi ya karasa kan gadon ya cire duvet din jikinta yace "Wife...." A hankali ta bu

de idonta, da yaga alamar wanka tayi yace "Sanyi kike ji?" Bai jira me zata ce ba ya dagota yana kallon jikinta don towel din nata ya kwance, kallonta kawai yake babu ko kiftawa, sai kuma ya lumshe ido ya rungumeta jikinsa yana shafa flat tummy dinta yayi

kasa da murya yace "My baby is making you look more beautiful...." Tana jin ya kai hannu chest dinta ta buge hannun ta hade rai amma bai fasa abinda yake yi ba, kamar me rada yace "I missed them so much" Ta rufe ido jin abinda ya fara yi mata, lokaci daya

ta dena jin sanyin da take ji, and she was feeling every of his gentle touch, hakan yasa ta sakar masa jiki gaba daya tana shigewa jikinsa, ya dinga sarrafata yanda ya so, duk da haushinsa da take ji deep down amma ta kasa hanasa abinda yake yi mata cause

her body is welcoming it, sun dau lokaci a haka taga ya fara canza salo, murmuring into her ears ya marairaice mata yace "Pls allow me to try today Jeeddah, pls let me.... I promise to be gentle" Taki bude idonta dake rufe zuciyarta na bugawa, she don't ev

en know if she wants him to try or not, da dane yana fadin haka zata fara masa kuka tana reminding dinsa about the pain, Amma yau sai bata yi haka ba, ya hade forehead dinsa da nata yana magana da kyar yace "Jeeddah...." A hankali ta bude idonta tana sauke

numfashi tana kallonsa, taga yanda idonsa suka sauya launi, cikin trembling voice yace "Plsss wife, don't say no, ki tausaya min...." He couldn't wait for her consent anymore cause he was loosing his mind, ta runtse ido tayi gripping shoulders dinsa jikin

ta ya fara rawa bayan da taji zafi sosai amma bata yi stopping dinsa ba, lokaci daya hawaye suka cicciko idonta tana girgiza masa kai, rokonta ya fara yi cikin rikicewa yana cewa "Don't stop me plss wife, don Allah ki bar ni inyi kar in samu matsala, allow

me even if it's for a minute please, bazan sake cewa zan yi ba wallahi, today will be the last day" haka nan ya dinga hada mata duk words din da suka zo bakinsa yana rokonta, Khaleesat ta kara runtse ido cike da dauriya ta rungumesa sosai tana shesshekan

kuka saboda azaba amma kuma bata ji azaban yanda ta saba ba duk sanda yayi attempting, babu ma alamar zai saurareta yau ko da tace a'a duba da yanda duk ya birkice yana sumbatu kamar ba shi ba, calmly ta fara jin pain din na subsiding after some minutes ba

kuma don ya dena abinda yake yi ba, wannan yasa ta

ɗ

an fara sakin jikinta allowing him to have her all, Ajay ya dawo mata kamar ba shi ba a wannan lokacin, she can't even apprehend all what he was saying, ta ma rasa gane yaren da yake yi don duk ya gigice

sambatu kawai yake mata, ita kanta she was beginning to loose her mind cause all the pain have vanished, she felt no more pain but had relish for the moment, amma still tayi controlling kanta tunda har taji an bude kofar parlor amma shi baya ma cikin worl

d din balle ya san an bude wata kofa, hakan yasa tayi saurin rufe bakinsa da nata tana kara kankamesa kar a jiyosa, har sai da taji an fita daga parlon, a wannan moment din Ajay bai sarara mata ba ko na second daya irin kamar ta saba din nan, tun tana daur

ewa cause she was exhausted ga amai dake taso mata har sai da ta kasa dauriyan ta fashe masa da kuka sosai muryarta na rawa tace "Don Allah kayi hakuri, bazan iya ba kuma" Bai ma san me take cewa ba, hakan yasa ta fara turasa da sauran strength din da ya r

age mata amma kamar Rock take turawa don ko dar bai yi ba a kanta, Khaleesat tayi da ta sanin barin sa ya fara ta

ɓ

a ta balle har su kai ga haka, don iyakar jigata sai da ya jigatata, har ta gaji da rokansa gashi duk strength dinta ya kare, sai da yaji ya s

amu nutsuwa fully sannan ya kyaleta and that was when he realized what he did to her, ya rungumeta da sauri yana bata hakuri a gigice, kukan ma kasawa tayi saboda wahala, ta kwace kanta daga jikinsa ta sauka daga kan gadon da sauri ta shiga bandaki ta fara

kwarara amai, ya bi ta zuwa bandakin ya duka kusa da ita a sanyaye, sai a sannan hawaye ya fara bin fuskarta ta hade kanta da bathtub tana shesshekan kuka tana sauke ajiyar zuciya, guilty conscience ya sa ya kasa ce mata komai duk jikinsa a sanyaye, haka

nan ya taimaka mata ta gyara jikinta tayi wanka, ko strength din masa musu bata da shi fatanta kawai ta fita daga bandakin taje ta kwanta don she was so exhausted and tired, a haka ya fito da ita daga bandakin bayan ya cire duvet din kan gadon ta kwanta ka

n edge din gadon ya dauko mata wani bargon ya rufata da shi ganin rawan sanyi take, dukawa yayi kusa da gadon yana kallonta duk da idanuwanta a lumshe suke, yafi minti goma a haka, ya lumshe ido ya manna lips dinsa a goshinta cikin sanyin murya yace "I ble

ss the day I met you Jeeddah...." A hankali ta bude idanuwanta da suka yi ja ta kallesa, ya kwantar da kansa jikinta kamar wani wani

ɗ

an yaro ya kasa ce mata komai cause he was getting emotional, lumshe idonta tayi ta kai hannunta saman gashinsa tana shafa

wa a hankali..... Wajen karfe sha biyun rana Ajay ya shiga Bedroom dinsa yana kallon Khaleesat dake kwance, ga abincin da Yakumbo ta shigo mata da shi ta kasa ci, tun safe temperature dinta yaki sauka ga jikinta duk ciwo kamar warce tayi aiki mai wahala, a

sanyaye ya karasa kusa da ita ya zauna gefen gadon yace "Za mu tafi asibiti yanxu Jeeddah" Kauda kai tayi a takaice tace "Bazan bi ka ba" Yayi shiru yana kallonta, sai yace "To bari in sa Yakumbo ta raka ki, Driver sai ya kai ku" Ita dai bata ce masa koma

i ba, kuma bata juyo ba, ya mike ya nufi kofa walking slowly ya fita daga dakin ta bi sa da kallo babu ko kiftawa, tare suka tafi asibitin da Yakumbo bayan ta shirya da taimakon Yakumbon, sai da ya tabbatar sun yi nisa sannan ya bi su a baya a tasa motar d

on baya son bata mata rai tunda tace bata son ya bi ta asibiti, yayi parking a haraban asibitin nesa da inda drivernsa yayi parking, ya jira har sai da Staff Halima ta kirasa ta sanar masa an gama komai bayan wani lokaci, yace "Ohk, how many weeks old Hali

ma?" Tana murmushi tace "6 weeks, ya ma kusa shiga sati na bakwai yanxu, komai kuma lafiya lau" Ajay was so surprise, duk tunaninsa bai wuce cikin sati hudu ba, does this mean tun kafin ya fara saninta ta samu cikin, shi kansa yasan irin foreplay din da ya

dinga yi da ita ba abun mamaki bane in ta samu ciki ta haka, hamdala ya dinga yi a ransa, Staff Halima tace "Ga kuma wani albishir Dr.... She is carrying twins" Sai da komai ya tsaya ma Ajay na wasu yan dakiku, da wani expression yace "Twins?" Staff Halim

a tace "Wallahi kuwa Dr yan biyu ne, Congratulations" Ajay ya kasa ce mata komai tsabar farin ciki, kamar Staff Halima tasan yanayin da ya shiga tace "Shikenan sir sai mun yi magana, yanxu ma za mu rakata parking space da jakadiyarta tunda an gama komai" D

uk wannan abun bata san yana ma asibitin ba, ya katse wayar kawai don ya ma kasa bude baki yayi mata magana tsabar wani irin farin cikin da ya mamayesa, nan take yayi mata transfer din miliyan goma, ya hade kansa da steering din mota a hankali trying not t

o be emotional, duk kiran da Staff Halima tayi masa bayan taga kudin bai

ɗ

aga ba, daga karshe ya dago kansa ya jinginar da kujeran motar yana sauke numfashi a hankali, Khaleesat is the best thing that have happened to him so far in his life... Sai da yaga

fitowarta da Yakumbo tare da Nurses biyu sannan ya tada motarsa ya bar asibitin. Khaleesat suna komawa gida tare da Yakumbo tayi tafiyarta Bedroom dinta ta kwanta don ta gaji sosai har wani jiri take ji, Yakumbo ta ajiye magungunan da aka bata a asibiti da

takardan scan a kan bedside drawer sannan tace "Bari in dama maki kunun ranki shi dade, bazai dau lokaci ba in sha Allah" Ita dai Khaleesat ta lumshe ido tana sauke numfashi a hankali, Yakumbo ta fita zuwa kitchen din part din... Ajay ya fito daga parlons

a, walking slowly ya nufi Bedroom din nata, bata bude idonta ba don tasan shi ne ya shigo, ya karasa ya zauna kusa da ita yana kallonta, after a while a hankali yace "Jeeddah" Bata bude ido ba still, yayi kasa da murya yace "I am sorry if I hurt you, pls k

i dena shareni" Juya masa baya tayi, shi dai kallonta kawai yake, after some seconds cikin sanyin murya yace "Zan yi tafiya ne wife...." Bata san sanda ta juya ta kallesa ba, ya kamo hannunta yace "Za mu je Calabar da Jay with Walid, suna Abuja suna jirana

...." Mikewa zaune tayi tana kallonsa tace "Me za ku yi a Calabar?" Yace "Mai martaba na running business a can, so it's a business trip, baza mu wuce kwana uku ba" Ta sauke idonta bata sake cewa komai ba, ya jawota jikinsa yace "Take care of ur self and o

ur babies Jeeddah, and I am sorry for hurting you in anyway, pls ki dena fushi dani don Allah" Ɗaga kai Khaleesat tayi jin yace she should take care of their babies, ya lumshe ido yana kara rungumeta jikinsa yace "I love you so much wife, you are my heart

in human form" Lamo tayi a jikinsa tana jin yanda zuciyarsa ke bugawa, after some seconds ta sake kallonsa tace "To tunda sun tafi ka barsu su tafi Calabar din mana" Ajay yace "No Jeeddah, Mai martaba won't be happy, zai ga kamar saboda Walid ne naki zuwa"

Shiru tayi bata sake cewa komai ba, ya kwantar da ita a hankali yace "My Flight to Abuja is at 4pm, ::;Kar inyi missing flight din, bari in gama shiryawa" Da ido ta bi sa har ya fita daga dakin, ta kalli agogo taga karfe uku da minti sha biyar, jingina ta

yi da gadon dakin staring at the mirror, Ajay na kulle karamar box dinsa a parlor sai gata ta shigo parlon, ya daga kai yana kallonta.....

HALYSAAH

Khaleesat na kallonsa a hankali tace "Bayan bani da lafiya kuma shi ne har zaka yi tafiya?" Ajay ya mik

e ya karasa kusa da ita yana kallonta yace "I will make it just a 2 days trip wife, after this I promise you i am traveling nowhere, I will be by ur side to fully take care of you" Khaleesat ta sauke idonta bata ce komai ba, ya jawota jikinsa yayi kissing

cheek dinta idonsa a kanta yace "I have to go now so I don't miss my flight wife" Ita dai bata ce komai ba, ya dauko box dinsa, yana rike da hannunta suka fita parlon zuwa Main parlor, yana kallonta yayi kasa da murya yace "Thank you so much for this morni

ng wife, Allah ya maki albarka...." Sallaman da Yakumbo tayi bakin kofar parlon yasa Ajay ya sake Khaleesat, ya amsa sallaman Yakumbo, sai gata ta shigo parlon, da ladabi tace "Har an shirya Yarima" Ya kalleta yace "Na shirya, a kular min da ita don Allah

Yakumbo, kwana biyu zan yi in sha Allah...." Yakumbo tace "Da izinin Allah za

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login